GWAMNA EL-RUFA’I YA SAUKE MASU REKE DA MUKAMAN SIYASA 19- DUBA LIST

 Gwamnan jahar kaduna malan NASIRU EL-RUFA’I ya sanar da hakane a official facebook account nashi inda ya jera sunayen masu rike da mukaman siyasa guda 19 a jahar kaduna.

Nasiru El-Rufa’i

Ga jerin sunayen wadanda aka sauke daga mukaman nasu a kaduna

List of political apointy sacked by El-Rufa’i

Gwamnan ya yabawa wadanda aka sauke yakumace gwamnatin kaduna na godiya da irin kokarin da sukayi a jahar.

Agajahub publishers

Leave a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Scroll to Top