Bintufannah fatima xharah

 [16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: FATIMA XHARAH 1-5

Na bintufannah😍

Tafe take tana shillo da jakar hannunta cikin sauri kallo daya zakayi mata kasan cewa agajiye take matuka don tana maza-maza ta isa gida. 

Daf da kwanar shiga gidansu bata ankaraba sejinta tayi anyi sama da ita hadeda toshe mata baki” nan tafara fisge fisge tana shillo da kafafunta ganin babu halinyin ihu, kasancewar darene kuma layin nasu yayi shiru babu abun hawa dasuke wucewa” shiyabasu dama danasarar sanyata cikin mota cikin sauki batareda sunsha wani wahalaba. Nan sukaja motarsu sukayi gaba.

Basu wani dauki lkc ba suka iso gidan DR ABDOUL Wanda yake g.r.a” cikin wani daki suka bude suka jefata aciki suka kulle. Cikin kaduwar jiki zarah tamike tana ihu dan Allah suwayeku kumaidani gidanmu plxx kumaidani……. Ko kulata basuyiba sukayi tafiyarsu.

Ganin zama bazeyi mataba yasa tamike gamida fitowa harabar gidan’ ha’a what happens to my sweet she’s not yet back home” kaii ohhh me I wonder dis j.o.b…. Maganarta yamakale awuya ganin jaka da takalmar Yar tata dakuma wayarta ayashe a kwanar entrance na gidan. Dagudu takarasa wajen ohh my Lord! Meyasameki dota ina kika shiga wayyo Allah ina kikene sweetheart.!!

No no no wannan wane irin drink neh nifa kunsan banfiye shan tarkacen drinks nakunnanba” you knew my best drink idanbashiba banashan sm 1 rubbish’ common mana Dr we have a big gift 4 ya 2day, 2 day Na ur buftday you deserved mr dan dis 4rum us” nan sukayi nasarar zaba mishi juice din abakinsa gamida juye sauran na cup din duka abakinshi” baa dauki lkc ba maye yafara kamashi da wata muguwar sha’awa data fara taso mishi. Nansuka mike suma acikin mayen suka tallafa mishi wajen mikar dashi tsaye” ahaka sukajashi har cikin rum dinda suka kulle zarah suka wurgashi ciki” yah yah dr dis is ur gift sunayin mgnr neh acikin maye hakan yafarkarda ita daga baccin wahalar datayi dan tayi ihu tayi kukan har tagaji.

 Ahankali tamike tsaye ganin mutum yanayin kanta tafara girgiza kai nashiga uku menayi mukune dan Allah kar kamatso kusa dani marainiyace ni babana yarasu”.  Hhhhhhhhh dariya suka kece dashi daga bakin kofa suna nunata da yatsa suna tafi banda abdul da bemasan abunda suke fada ba dan hankalinsa bashi a jikinsa. Kanta yanufo gadan gadan.

Yayinda yafara kiciniyar rabatada kayan jikinta.

Nan suka kashe wutar dakin gamida kulle kofar dakin sukai tafiyarsu.

Aminan juna GRP😘

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: FATIMA XHARAH 6-10

Na bintufannah😍

Way yo dan Allah bawan Allah kayi hkr am begging u to stop”” abdul kam sam hankalinshi bayi ajikinshi haka yayi nasaran rabatada kayan jikinta tsaf.. Plxx man am begging to stop wllh marainiyace ni katausayamin mommy most be lkng 4me plx😭😭👏👏 

Shhhhhhh abunda ya iya fada knn yacigaba da aikinsa. Allah sarki baiwar Allah😰

Ihunda tayi shiya ankarardasu habbab dasuke parlour tsam suka mike sukazo jikin kofar sunajin abunda yake wakana” ko ajikinsu saboda rashin imani sema daria dasuke suna kurba giya abunsu….

Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un abunda mommyn zarah take ambato kenan tundaga lkcnda tatsinci prprties din diyar tata’ takasa zaune takasa tsaye hawayene kawai yake tsiyaya a idanunta” ina yarta tashigane? Meyake faruwa da ita? Zuciyata nagayamin ba lfy takeba. Da wa’ innan tambayoyin tamike tanufi toilet domin dauro alwala tasanar wa mahaliccinta…

Damisalin karfe biyar na asubah fanz din abdul suka banko kofar dakin’ ganinshi sukayi yanata shakan baccinsa yayinda baiwar Allah take kwance asume rufe da blanket. Habbab neh yayi saurin matsawa wurin gamida yaye bargon. Ganinta dasukayida kaya abun yabasu mmaki badon jininda sukagani yabata kayanba da abun yadaure musukai” nan yafara kiciniyar daukarta sukabar gidan.

Dai dai inda suka dauketa suka jefarda ita batareda bata lkc ba sukabar unguwar.

Damisalin karfe shidda mommy tafito daniyyar sanarda navours dinsu abunda yafaru da ita domin tun daren jiba takasa runtsawa ganin abunda betaba faruwamusuba ya afku” nooooooooo tayi shouting ganin mutum ayashe kamar yarta’ da gudu takarasa lallai zarah ce wannan.

Wha wha.t exactly happens to u sweeheart? tana maganar neh yayinda take duba jikinta. Ohh my god help me find out’ dota speak 2me tell me is notting.      Seda tayi kakanta me isarta kafin tayi kiciniyar daukarta tasakata a mota. Daki tanufa tafito da car key dinta bata tsaya ko inaba se asibitin DR ABDOUL dayake cikin garin bauchi unguwar wunti street….

Hey hey hey guy wake up habbab neh yake tashin abdul’ wake up man ur late common wake up’…… Ahankali yasoma bude idanunshi har yasaukesu tarr akan habbab. Dasauri yamike xaune ganin rana akanshi yayi mika.. Jinshi yayi jikinshi so weak duk he’s not feeling him self idanunshine yasauka akan bed din duk jini yasashi duba jikinshi nan yaga ko kaya babu ajikinshi’ jikinnashi abace da blood’ dasauri yarufe da bargo” habbab ne yatuntsire da daria hey mqn miye naboyewa bayan yau naga maza’ hahhhhhh yacigaba da dariyarsa” akufule abdul yadaka masa tsawa stooo pp!! What happen here? 

Tell me what happens to me guy huh.? Ganin yanda ranshi yabaci yasa habbab yamike tsaye wai mekakeson cewane abdul u finished with her yesterday night’ abdul yaware ido yana sauraron habbab” yes man the ladey we brought 2u as ur buffday gift’ remembered? Yakarashe mgnr yana murmushi cikeda jin dadi’ 

Ihu abdul yayi gamida cafko wuyar habbab amma kuma seyakasa aiwatarda komai akanshi se muzurai dayakeyi da idanu” u better stop dis jour’ mommy most be lookin 4u by dis tym coz 11:30am now’ oh are u telling me ur not lngr mommys…..bekarasa mgnrba abdul yajefar dashi gefe’ get out of my room now! Leave my house now!! Yakara daka mishi tsawa akaro nabiyu. Cikin rashin damuwa habbab yamike yabar parlon”  

Zama yayi a bakin gadon gamida daukar wayarsa nan yaga 10mssd calls na mom dinshi kanshi dafe domin kwakwalwarsa duk yadena masa aiki” nan yafara tunano abunda tafaru dashi adaren jiya’ he cant believe dat yayi rapping din mace………

Bintufannah’s novel😍 qrp

Aminan juna qrp😘 

09034156980

Note: ladies only.

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: FATIMA XHARAH 11-15

Na bintufannah😍

 

HOSPITAL

Kulawa na gaggawa akabawa zarah a asibitn dr abdul’ yayinda lktoci sukayi iya bkin kokarinsu wajen ceton rai” drip aka daura Mata da kuma oxygen dangnin daidaituwar numfashinta’ amma hr lkcn bata farfadoba” 

Mmy dintane tashigo jikinta duk bbu kwari. Kallo daya zakayi Mata ksan cewar tayi kuka me isanta’ saboda yanda idanuwanta suka kumbura furkar tayija” Ahankali ta isa gaban gadon yartata tafara shafa saman gashinta “get well soon dota, who ever is behind this most pay 4 it. I promise u” tuni kwallan dasuke makale a’idonta suka soma zarya.

Bude Jakarta tayi taciro wayar zarah gamida kunna wayar. Nan da nan messages suka fara shigowa” daya bayan daya tashiga bude sakon’ 

Mafiya yawan sakon Na mus’af ne sekuma guda biyu Na shamsiya (friend din zarah). Tana complain takira wayrta akashe” 

Batareda bata lkcba mommy tadanna kiranta’ ringing 2 yayi tadauka “hello” kingadamane kika bude wayar? Hello mommy tafada daga dayan bangaren’ shamsiya nice. Eyyah mommy gud mrnng ina shamsiyr? Ur voice sounds some how mommy are u alright? ” calm down we’re in hospital right now. Mother wha… what happened? Karkidamu just to inform you dota but nothing much to worry about okey? “OK mom am Commy right now. Wane hsptl neh? Dr abdul’ ok mother” Dip. Tayi hanging”.

Bata dau lkc da kashe wayarba sega kiran mu’af yashigo. Nan shima tasanar mishi cewan suna asibiti.

Haba son yau ina kashigane? U knew that I don’t wanna see you far away from me”  is alright mom am here now yakrasa mgnr gamida zama kusa da’ita yakwantarda kanshi acinyarta” son “yah momcy what is it? Son jiknka yayi zafi meyasameka? Just a fever yesterday night’ ohh my god! Did you check of ur self ? Mmcy karkidamu zansha magani anjima. Tabude baki kenan wayarshi tasoma ruri’ a yatsine yadaga wayar’ 

Oga kanada patient fah since 6:00am. N de wat?cikin tsawa yamayrda amsa can’t u take care of it? No sir munyi abunda yadace but haryanzu bata farkaba’ dis is not my business am also not well bejira kuma abunda zasu fadaba yayi hanging hadeda Jan guntun tsaki”    son wai yaushe zakabar tsangwamar ma’aikatankaneh? Ohhhh momcy stop’ am hungry get me my break pxx” OK son. Nan yamike ajikinta taje dauko mishi abinci.

Isowar shamsiya yayi dai-dai da isowar mus’af asibitin” atare suka kutsa Kai cikin gaggawa….

Aminan juna GRP😍

Bintufannah’s novel GRP😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: [20:10, 11/16/2016] BintuFannah😘: FATIMA XHARAH 16

Basusha wani  wahalaba suka sami dakinda akabawasu zarah”  “shamsiyace tafara bude kofar hadeda yin sallama’ mus’af nabiye da ita abaya’ “oh my god! What happed to u besty? Dagudu takarasa gaban gadon’ tasoma jijjigata mommy ce tayi saurin ruketa’ “take heart dota’ is OK don’t worry’ “no mommy tell me what’s going on here’ 

Asanyaye mom tajuya takalli mus’af dayake bakin kofa har lkcn’ “idanuwansa sunyi jajir alamar tashin hankali karara afuskarsa’ cikin rashin kuxari yakaraso cikin rum din’ zama yayi asanyaye akujeran dayake kallon na mom” 

“I have no option than to tell them the truth” mom take fada axuciyarta” asanyaye takalli mus’af takuma juyawa ta kallo shamsiya lkc guda tamaido da dubanta ga diyarta. Nan tabasu lbrn abunda duk tasan yafaru” 

No no it can’t be mother’! Bazeyuwuba! Mus’af ne yake maganar cikin bacin rai’ ” kayi hkr kawantar dahankalinka inji shamsiya’ mubari tukunna Allah yatada kafadunta koma miye semuji daga gareta” 

hakane Dota’ mom takalli mus’af kakwantarda hankalinka kaji’ “shikenan” ‘iya abunda yafurta kenan”

Nurse ce tashigo taimusu sannu gamida yin wasu gwaje gwaje’ “takallin mom’ “mother akwai aiki damukeso zamuyi mata amma se idan tafarka’ muna bukatar warm water and abinci mekyau akusa ready mu’ajiyeshi dan tana farkawa mukeson yimata aikin’ ” OK zamu kula’ cewar mommy’ “to Allah yabata lfy’ suka amsa da amin’  tayi ficewarta”

“Mommy kekizauna bari inje inkawo abunda ake bukata’ shikenan dota sekin dawo Allah yamiki albarka’ amin” ‘and you drop her mus’af’ “asanyaye ya amsa da toh sukabar asibitin”

    ****************

“Washegari da safe abdul yagama shiryawa cikin suite dinsa yaduki brief case dinshi yarataya sannan yasauko daga stair s din sama yana sanya wrist watch dinsa” ‘yakarasa gaban mhaifiyar tashi datake faman serving nasu’ “son kasauko? ‘Yes momcy good mrnng’ tashafi gefen kumatunsa sannan taja kujera tazaunar dashi ‘am fyn son. How are u felling now? “Much better’ all thanks to Almighty God’ have ur break’ 

“Nan yadan taba abincin kadan yamike”

Mmcy am going’ harka koshi son? “Yep senadawo” yayi ficewarsa”

Dasauri driver dinshi ya’iso wurin ya amshi jakarsa ‘ inakwana boss’ ” doing fyn’ cikin rashin damuwa dayanda ya amsa mashi gaisuwar yabude mishi kofar baya’ dan inda sabo sunsaba dahalin boss dinnasu. ” gidan gaba yadawo yajasu sukabar gidan….

zaune yake agaban iyayennasa yanajiran yaji sakamakon sakonsa” ‘banyardaba mus’af !!! Koda wasa dama can tasaba karuwancinta ban aminceba’ tuntuni bansan mekaganiba aure yanzukam babushi” allura tarugada tatono garma. “Ayatsine yadago yana kallonta.

“Wani murmushin takaici yayi. Sannan yace “only a good 2mnth is remaining 4us 2b 2gthr mommy u  can’t stop me 4rum marrying zarah!”

“Is dis what ur saying? Mus’af? “Mmy I love her” “noooo u don’t son, n u don’t have 2′ “of course I do” “will u shut up? U both? Daddy yayi musu tsawa”

“Nan take parlon yayi tsit’ kaje yarona matukar babu wata atare da ita na amince da aurenku……..

Dedicated to all my fanz

Anty Fati, Anti farida,Fatima, zulfah, Amina, ashmar😜 maryam, maimuna and shamsiya Aminu. 

Luv ya oll😘😘😘

[03:03, 11/17/2016] BintuFannah😘: FATIMA XHARAH 17-18

What? Haba honey I can’t take dis any more’ how will yo.u… “Just be quite I said’ cewar megidannata. Aikuwa tamike tsaye cikin hargowa tafara surutu ta inda take shiga batanan take fitaba’ “wllh baku isaba I hate dat girl she’ll nvr be my in low! Let me tell honey if u mistakenly bring dat stupid to dis family, huh,” wonders shall nvr ends” tanakaiwa nan tafice a parlon”

Mus’af yadaga kafada alaman ko inkula da abunda mahaifiyar tashi tafada” yamike tsaye’ so dad am going “OK son’ u take serious about what I’ve told u OK’ make a very good sure u bring the right copy of the test they do 4her OK” “yes dad don’t worry about it” yanakaiwa nan yafice.

Isowar abdul asibitin kenan direct yanufi office nashi’ yayinda mutane da ma’aikatan hsptl din suke kwasar gaisuwa’ 

“Babu bata lkc yasoma duba marasa lfy’ 

“Knocking door dinshi akashigayi yasashi dago Kai tareda guntun tsaki’ “who is this? Sir, nurse aisha ce” OK 2day is you not Amina’ yatabe baki good job come in” ‘cikin rawan jiki tabude kofar takutsa tafara bayani’ “emm sir about that patient’ which patient? Feel free and talk’ “sir wace aka kawo jiya’ ina tsammanin Dr sani soro yasanar dakai’ “OK yah if I could rmmbr, jeki ina zuwa. “OK sir, thank you sir…

“Yadubi sauran patient dinda suke wurin kana yacigaba dacewa “so kudanjira Dr zezo yadubaku zanduba watace’ bejira cwarsuba yafice” 

“Dakin da aka kwantarda zarah yanufa direct yashiga’ “nan yatarda mom dinta azaune dakuma wasu biyu agefe male and female, sekuma nurses biyu dasuke kulada ita zarah, wato Amina&Aisha” inajinjina musu coz basu wasa da aikinsu👍😜

“Yadubi mom sannan yagaisheta cikin ladabi domin arayuwarsa yana girmama mace musamman wacce take mazaunin mahafiya’ “cikin kulawa ta amsa” “so what happens to her? Yatambaya yana kallon ma’aikatan nashi’ ummm sir she was kidnapped and raped cewar Amina “gannng!! Gabanshi yabuga'” “unfortunately she looses her consciousness tacigaba da mgn”  

Nandanan zufa ta tsatstsafo masa. Amma cikindakewar zuciya irin tashi yacigaba da mgn” “yaushe abun yafaru? “Day b4 yesterday at night mommy respond” and and jiya suka dawo da ita da asubah’😟 takarasa mgnr cikin shinrin kuka”

“Is OK yafada araunane. Zaku iya jira awaje zamudubata’ 

“Jiki babu kwari duk suka fice”

“Asanyaye yamatsa gaban gadon, yadauki wajen minti biyar yana kallonta cikin tausayawa kafin yakai hanunshi yagyara Mata kanta daya karkace”  dasauri yacire hannunsa sakamakon shock dayaziyarci illahirin jikinsa.   “Karo Na 2 yasake Kai hanunsa yadago hannunta yakara akunnenshi’ amma awannan Karon beji shock dinba” 

“Ahankali tasoma motsi tanajanye hanunta daga rikon dayayi Mata’ “bakinta yafara furta mgn kasa-kasa awahalce “plxx don’t plxx don’t am begging you” sekuma tasaki razannnen ihu’ “Wanda yahaddasawa abdul sakinta batareda yashiryaba”

“Ganin tafara fisge fisge yasa yayima nurses dinshi dasuke makure guri guda damamakin farkawarta lkc kankani alama dasu ruketa” 

“Inazuwa kubata kulawa mekyau”. “OK sir, suka amsa. Yafita a rum din.

“Nan sukayi mata abunda yadace’ suka turata dakin dazasuyi Mata aiki” “cikin kankanin lkc suka Mata aikin gamida alluran bacci” suka dawoda ita rstng room”

Shikuwa abdul fitansa bezarce ko inaba segidanshi dayake new G.R.A…..

Bintufannah’s novel GRP😍😘

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: FATIMA XHARAH 19-20

Isarshi gidan bezaunaba yacire kayanshi” sannan yafada bathroom’ yasakar wakanshi ruwa’ seda yadauki kusan 30mint yana wanka kafinnan yafito daureda towel”

“Dakin yatsaya yana karewa kallo’ haryamaida hankalinshi zuwaga kan bed dinshi” “dasauri yaruntsa idonshi dan dakin tananan ayanda yabarshi tunranarda su habbab sukamishi aika-aika” 

Asannu ya’iso gaban gadon ya yaye bed sheet din yajefar akasa” cikin tsananin bacin rai” meyasa suka mishi haka? Gaskia suncuceshi! Shin wa’innan abokan arxukine? Duk wannan tambayar yanayima kanshine alkc guda’ “noooooo!! Meyasa nima banhana kainaba, nabari yafaru?

“Toh amma nakasance nayi zalunci’ nazalunci baiwar Allah. Oh my god’ I’ve to beg for her forgiveness’ ” ohh no’ is not intentionally”. 

Dawa’innan sake saken yamike gamida daukan bedsheet din yanufi toilet” “tsaf yawankeshi, yagyara dakin. Shima yashirya yabar gidan”

Mommy ce zaune tana bawa zarah tea’ don farkawarta kenan nurse Amina ta umurci abata Abu mezafi kozatasamu kuzari’ “sallamar mus’af neh yamaida hankalin mommy zuwa gareshi”

“Cikin faraa ta’amsa sallamar’ yagaidata gamida tambayar mejiki” ta’amsa mishi “gatanan ai dasauki son ya naku gidan? “Lfy lau suna gaisheku ai mom zatazo dubata” “toh Allah yakawota lfy” ameen……

Toh mus’af bari inje gida. Ina kananan bajimawa zanyiba zandawo” “ehh sekindawo’ yauwa…

Zarah kam tunda yashigo dakin kanta yake kasa, tea dinda takeshama tabari. Don ajiyeshi tayi agefe”

Ahankali yamatsa gaban gadon’ “honey sweetheart meyasa kike sunkuyarda kankine’ yaukuma kunyata kikeji? Kinmanta nikamar dan’uwanki nake’? Tun muna yara nake dawainiya dasonki baby’ munyi wasa tare ci da sha date kusan agidanku nake rayuwata” shinkinmantane my love’ do you think I can stop loving you just bcoz ov what happened to you? Ur wrong zarah I can’t” I loved you b4 and I will continue to be loving u until the rest of my life” just bear with me OK? Ahankali tadaga mishi Kai” ‘sweet heart am afraid of mom’ u knew it’ she don’t love me😭 I don’t know if she can accept what destiny bring to me”….don’t worry about this baby ur gonna be my wife not mommy’s wife’ so don’t bother OK? Nanma tadaga mishi Kai” “yauwa my love yanzu kishanye tea dinnan inkara miki kinji” bebari tayi mgn ba yadauka yafara bata ahankali tanasha” shamsiya ce tayi sallama. “cikin jin dadi takaraso dakin ganin yanda jikin zarah yayi sauki sunata firansu da masoyinnata harda daria” 

Bayan sungaisa da mus’af tadubi aminiyar nata’ “besty am so glad to see that your getting well’ I hope in coming 2days u gonna  completely get ur self” aikuwa dasauri mu’af yace “tab 2days yayi yawa ashema bakisonta yanzu-yanzu nakeson tasamu sauki'” duk suka kwashe da daria hakan yayi daidai dashigowar mom da nurses dinnan biyu wato Amina da Aisha 😜😜 dan duba lfyr zarah”

Harcikin zuciyar mom taji dadin samun diyarta cikin walwala” “nandai nurses suka dubata gamida bata mgunguna dakuma shawarwari kan yanda zata kula dakanta’ sukaimusu sallama dafatan Allah yakara sauki”

“Mus’af” mom takira sunanshi bayan fitan nurses din. Na’am mom’ nasan mahai…… No mom don’t say anything else mungama magana da dad dina auranmu yananan da…… “Aurenku bayinan dan ubanka!…….(inji magajiya).

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: FATIMA XHARAH 21-25

“Cewar hajiya murjanatu (magajiya)’ “inji uban waye aurenku yananan? Tafada gamida karasowa cikin room din” “wayace maka zan aminta da wannan Yar matsiyatar! Wacce tagama yawon bariki, gari-gari. Nantacigaba dacinmutuncin xarah yanda ranta yakeso” “inda take shiga batanan take fitaba har takai aya tabar dakin fuuuuuuuu gamida banko musu kofa”.

“Ran mus’af idan yayi dubu yabaci’ beyi wata-wata ba yabi mahaifirtashi cikin zafin rai. Itakuwa zarah tunda tafara mgn kanta yake kasa, tana rera kuka ahankali” uhumm shamsiya tanisa kafinnan tafara mgn “zarah kisaki rankifa kibar wannan koke koken tunwuri, karkijama kanki wani abun’ Allah yarugada yakaddara faruwan wannan al’amari” kamata yayi kirungumi kaddararki’ aure kuma idan har Allah yarubuta miki zaki auri mu’af to lallaifa sekin aureshi babu makawa’ dan haka kikwantarda hankalinki kinji tadafa kafadarta. Ahankali tadaga mata Kai’ “yauwa besty” sannan tajuwa takalli mommy datun lkcn da magajiya tashigo itama tayi hooking” mom nixan koma gida magrib yagabato” “OK dota badamuwa Allah yamiki albarka, kigaida gida kinji ko’ “toh mom insha Allah’…..

Mom takalli yartata kafin tafara mgn “dota sweetheart gaskiya shamsiya tafada miki, kisaki ranki kinji” 

“Naji mom’ mommy” yes daughter..”did you find out the person behind this? “Not yet sweetheart’ “OK” by tomorrow I want to leave this hospital mother’ y daughter you you’ve not…….just do as I said mother OK? “Is ok tafada tana shafa kanta ahankali “zanyi mgn da dr din surubuta mana sallama” “is better’ zarah tafada, mommy I want 2take my bath’ “OK bari inhada miki ruwan. Tamike tayi pecking nata agoshi.

“Shikuwa abdul yana barin gidanshi betsaya ko’inaba segidansu habbab” ammakuma yaci Sa’a besameshiba. Haka yayita dialing number dinshi beshigaba. Haka sauran abokannashi duka yakirasu amma sunki dagawa.

Dahaka yahakura yakama hanyar gidan mom dinshi”

“Isarshi keda wuya yahaura sama coz bata a parlor” dasallama yabude kofar bed room dinta yashiga’ “nan yatararda ita akishingide akan resting chair dayake gaban gadonta.

“My son kadawo? Ur well come son” “thank u momcy sannuda hutawa’ “wani hutu son baka taredani yaushe xansamu inhuta” “eyyah sorry mommcy gashi nadawo ai, OK bari inkawo maka abinci” “nop mother not now. Let me pray OK” ‘toh shikenan kayi sallar sekaci abincin, I have important issue to discuss with ya” “OK mommcy I will be right back. Yana kaiwanan yafice”

“Bedawo gidanba seda akayi sallar i’sha” 

Momcy momcy am back” tundaga shigowarshi yake kwala kiranta har yakaraso cikin parlor din. Direct dining room yanufa anan yatar da’ita tana jera abinci.

“Tayata yayi suka gama jera abincin kafin sukayi serving din kansu” tsawan miti goma sukadauka bawanda yayi mgn sekarar spoon daya gauraye wurin. “Son” yes mom’ “waiyaushe zakayi aurene? Tunbayan bayan rasuwar mahaifinka muke agidannan mukadai se ma’aikata I want to see my grandchildren. Tunda  tafara mgnr jikinshi yamace gaba daya. Yafara tunanin rasuwar mahaifinnashi” gakuma uwa uba tunanin baiwar Allah dayacutar dayakeyi rayuwarsa sam yanxu batayi mishi dadi” “son kayi shiru. Mom tafada’ “ye.yes mom insha Allah very soon I will present your in low to u. “Abdul don’t jock with me this time around😡 “yanda tabata rai yasashi shekewa da daria har yana kokarin shidewa. Dasauri tamiko mishi ruwa yasha tana bugamishi baya” u see your life zakaje kakware abanxa…. Toh ai kece kikaban daria’ tamaka mishi duka abaya wato dariya ma nabaka ko? Ehh mana momcy karkidamu I promised you zankawo miki in low dinki….. Ahaka sukayita firansu gwanin ban sha’awa.

“Atare suka isa gidan kowa ranshi abace’ babu yakamar mus’af. Mother mother mother yasoma kiranta tun faka motarta yakebinta yanakiranta tayi banza dashi harsuka iso parlor” jakar hanunta tayi shillo dashi kan kujera saura kadan tawurga akan mijinnata” mother what’s all this your doing to me? I think mungama mgn anan da dad? Wani kallon banxa takeyi mishi tana bubbuga kafa kamar wacce takeyi da sa’anta. Dad you better talk to her, akanme tasan bagaisuwa zekaita asibitinnanba taje huh’ “mother let me tell you one thing I love zarah and I most marry her whether you like it or not” fuuuuuuuuuu yafice agidan’ mus’af mus’af tasoma kiranshi amma kosauraranta beyiba” 

“Se’alkcn tajuyo kamar zatayi kuka takalli megidannata datun shigowarsu yakebinsuda kallo” “sweetheart karfa wani abu yasamu dana yafita ranshi abace’ ahankali yatako inda take yaxaunar da ita “murjanat aikece bakijin mgn ta wallhi kibarshi mana bashi yace yanasonta ba? Cikin damuwa tace nifa sonake inhadashida diyar kawata wallhi bakagantabane my man kyakykyawa da ita. Asatinnan zatadawo daga UK.

“Toh shikenan ai kinari ahankali zamu nusar dashi. “OK my man that’s why I love you😘

“Washagari kamar kullun abdul yagama shirinshi tsaf yayi sallama da mom dinshi yafito cikin takunsa medauke da natsuwa yashiga cikin motarshi gidan baya Wanda tun-tuni driver dinshi yakejiranshi amotar, bayan yashigane yafito yarufe kofar sannan yakoma yajasu zuwa asibiti.

“Kaitsaye yanufi dakin da zarah take don dubasu’ anan yataras da mommy suna mgn da Dr sani soro akan batun sallamarsu. Yauwa ga Dr mayaxo “cikin rusunawa yagaidashi kafin yasanardashi wai suna bukatar sallama ne dama” gabadaya yamaida hankalinshi gurin mom kafin yace har kunji sauki kenan mommy? Ehh Dr yarinyarne batason zama wllh’ “ayatsine yacigaba ina take patient din? Tashiga wankane cewar mommy “ok” karubuta musu sallama kada kukarbi kudinsu. ‘OK sir’ “and mommy kafin kutafi yakamata kusami nurses dinnan sukara yimuku bayanin wasu abubuwan. kuma koda akwai wani drugs dazasu baku’ “toh Dr mungode Allah ya………no mother nothing to worry about plxx don’t thanks me. Allah yabata lfy yakuma kiyaye nagaba se’akula… Yanakaiwa nan yafice. Dai-dai lkcn zarah tamurda handle tafito daga toilet din room din.

ONE MONTH LATER

“Son munata shirye shiryen buki amma haryanxu banga result din test din amaryanmuba, and don’t tell me kamanta.” “Oops sorry dad wllh namantane bankawo makaba amma zankarbo yanzu gidansu zanje’ dad yabata rai yacigaba mus’af banison shirmefa kadakamin wasa dalafiyarka kanajina KO? Dad nace zankawo ai” toshikenan inajira’ yamike ninawuce kagaisheminda mom intafito………

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: FATIMA XHARAH 26-30

   “Da’isarshi gidan, cikin sassarfa yashiga parloun direct kasancewar gidan ba bakonshi bane” 

“A’a mus’af sannuda zuwa. Cewar mom data dan goge-gogen kujeru. “Yauwa mom sannuda aiki kawo intayaki. Haba mus’af barshi kawai wllh. “A’a mommy sekace bakonki, nifa ba bako bane kibani kawai. Yanakaiwanan yakarbe cleaner din yashiga gyara wurin. “Toh tunda kadage aishikenan bari inkira zahran”

  “Sanye take cikin dogon riga gown wanda yayi matukar karban jikinta, yafitoda shape dinta ssai fuskarnan tata tayi kwayas dashi. Sedan rama datayi carace Tass amma idan kasanta a’da to ayanxu zakabada shaidar tadan kara haske akanda. Doguwace bamai muni canba,.

“Tana tsaye agaban mirror tana kokarin gyara sumarta mommy tashigo dakin. Dota sweetheart kiyi sauri kifito yanxu mus’af yazo “mommy dagaske? Ehh mana dota bawasa nakeba, gashican yadage yana waishi seyamin aiki.

Zarah tadanyi daria aishikqm akwaishi da rigima’ Mom help me tired this my hair now😟 aikekam bansan ranarda xakikoyi gyara sumarkiba kullen se’anmiki ahaka tanamata aurutu har tagama gyara mata kannata.

Karamin gyale tadauka tayi rolling akanta tadauki ring dinta tazura adaya dagacikin zara-zaran yatsunta nadama gamida sanya flat din takalmi, sannan tafeshe jikinta da turaruka.

Ahankali takesaukowa daga stairs din. “Tundaga sama mus’af yakejiyo kamshin turaranta wanda mutum be’isa yatan tance sunansaba. Hankalinshi gabadaya yabar wajen mommy dasuke hira da’ita.

Ganin haka yasa mom tatattara komatsenta tafake dacewa mus’af bari induba kitchen. Cikin zakuwa ya amsa mata da toh” 

  “Bekarasa rudewaba seda takaraso cikin parloun. Mikewa yayi tsaye yazuba mata idanu. “Gaskia yarinyarnan kullun Kara haduwa take kalliyanda takara kyau subhanallah’. ‘”Kaiiii dan Allah yayana wannan kallonfa? “Maganarta neh yadawo dashi daga tunaninda yqzurfafa acikinsa”.

   “Hmmm sweetheart aikedince babu dama. danaganki se inrasa tunanina. “Rufe fuskarta tayi gaba daya dahannuwanta.

Karasowa yayi har inda take yajenye hannayenta “toh miye abunjinkunya kuma? Tsuke fuska tayi batasan meyasa yakeson kaihanunsa jikintaba’ abunda bataso kenan agamedashi. “Kaganka ko zamufara KO’?

   “Dariya yayi mesauti baxamu faraba sweet heart. Kiyi sallama da mommy zamuje asibiti yanxu aimana test din aure. 

Cikin jinkunya tanufi kitchen donsanarda mom dinta. Allah sarki baiwar Allah batakawo komai arantaba.

“Tanasanar da mommy’ seda gabanta yafadi sunyi kuskure dabasuyi test ba tun alkcn. Shinko lfyr yarta qlau? Innalillahi tayita ambata takawarda tunanin.

Bata gwada damuwartaba tace “toh my love tashafi kumatunta kudawo dawuri kinji kuma kikula dakanki’ “toh mommyta I luv u semundawo.

Dagudu mecikeda natsuwa tafita a kitchen din tahaura sama jakarta tadauka tarataya tafito.  “yayana muje nagama, cikedaso yadubeta muje kannuwata. Sukajera atare sukafita. 

Har mus’af yaja motar yabar gidan mommy tanakallonsu. Duk jikinta taji yamata sanyi. Lallai zarah haryanxu dayaranta ajikinta.

Suna tafe sunadan firansu gwanin sha’awa. “Kanwata wane hsptl zamujene? Kowannema yayana. Ummmm🤔 tacirakai sama tana tunani sannan tace OK yayana muje wunti kawai wannan hsptl dinda akakaini. “Juyowa yayi yana kallonta kafin yamaida hankalinshi kan driven’.

 “Toh miyasa se wannan? Inason asibitinne, akwai wasu nurses guda biyu sunada kirki wllh. Sunsan kan aikinsu sunansuma Amina da Aisha kagayanda sukayita kula dani kuwa? Kinfara surutunki kenan to mun iso. Se’a lkcn taga Ashe harsun iso asibitin……….

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: FATIMA XHARAH 36-40

     “Asakamakon test damukayi mata na PT yatabbatar mana dacewar kina daukeda juna2 na wata daya da kwana biyar!!! …….innalillahi wa’inna ilaihi raji’un abunda yafara fitowa daga bakin zarah kenan kafin kuma tamike tsaye hawaye suka soma sunturi afuskarta. “Yayinda mus’af yarigada yajike daxufa sharkam’ ” cire hularsa yayi yafara fifita dashi…….umm dr amma shin Dr Kai kwararren lktane kuwa? Dr sani yabude baki kawai yana kallonshi amma yakasa furta komai dan yasan kawai ruduce’ 

“Inatambayarka Dr bakaban amsaba, aina karatunka yatsaya? Amma lallai karainani kaduba tsabar idona kacemin matarda zan aura tana daukeda juna biyu? Bamakawa kaidin jahilin dan iskane! “Haba megida yazakadunga fadin wa’innan kalaman haka? Kamata yayi kaduba halinda yarinyarnan tashiga kasan yanxu ina tanufa?  “Nan hankalin mus’af yadawo jikinshi dan bemasan tabar room dinba. Kakardun result dinsu yatattara dasauri yafice a office din”

  “Acikin mota yatarar da’ita tahada Kai da gwiwa sekuka take kamar ranta zefita’ becemata komaiba yashiga yatada motar metsaya ako’inaba se’a gidansu”

“Tabata yayi kadan zarah mun’iso shiru tayi masa tacigaba da kukanta’  fita yayi yazaga yabude mata kofar yataimaka Mata tafito’  “duk abunda sukeyi a’idon mommy dan tana tsaye a window tun tafiyarsu hankalinta bekwantaba. Ganin halimda yarta keciki yasa tafito cikin dimuwa’ “dasauri taruko yartata dota sweetheart miyasameki kukantane yatsananta ganin yanda mahaifiyarta duk ta rude. Musaf ne yace mother mushiga ciki tukunna. Babu gardama sukashiga cikin parloun makale da zarah’ 

“Sunashiga zarah takwanta akan kujera tacigaba da kukanta. “Ahankali mom takalli mus’af bejira tabukaci jii daga gareshiba yamika mata result din zarah’ “hanu narawa takarba, dubawa tayi batace komaiba sejikinta dayadauki rawa lkc guda. Mus’af yakarbi takardan RVS kawai sannan yace mother zantafi da wannan’ “a’a mus’af katafi musu dawannanma, mother kiyi hkr amma baxantafi dashiba gaskia nanda wata guda Zan auri zarah ko anaso ko ba’a so.” Yanakaiwa nan yafice agidan……

     Da isarshi gida hjy murjanat tatareshi a parlour wai son inakashigane inata nemar wayarka amma baka dagaba? Mother natafi wane guri very imprtnt neh. “Dad yana cikine? Tabe baki tayi tukunna tabashi amsa atakaice “ehh yanaciki.

 Wucewa yayi yahaura sama. Adaki yatararda dad dinshi yanashan ginger juice da jarida ahanunshi yanadubawa.”yes dad gashi munyi gwajin yamika mishi result din……karba yayi yagama dubawa sannan yakalli mus’af “Alhmdllh komai yayi normal yanxu yaro yagirma se aure KO? Yafada yana zolayarshi’ “kai dai harda zolaya ne abun🙈

Son son son mummyce tashigo tanatafaman Kiran dannata. “Yes mommy ya akayine? Kaxo yanzunnan dotana tasauka tana airport kaje kadaukota. Kafin takalli megidanta “sweetheart zulfa’ucefa ta’iso yanxunnan….ai haba? “Wllh kuwa. “Ok ” son tashi kaje kadaukota kaji. “Ni wllh dad nagaji.yanxufa nadawo gaskia am so tired ko office bazansamu zuwaba’ kawai atura driver mana😡

OK shikenan to wife kitura kawai adaukota kinji, son yagaji. Yakarasa mgnr yana shafakan danshi 🤓

‘To ai shiknn tunda yadage yahuta abunshi” tafice adakin. 

  “Ratayeda jakarshi yafito daga office dinshi’ dasauri guard dinda yake kofarshi ya iso yakarbi jakanshi da coat dinshi nasama dayacire. “Cikin mota yakaimishi gamida bude mishi motar yashiga sit din baya shikuma yakoma gaba driver yajasu zuwa gida”. 

“Agajiye yashiga cikin gidan dan ko duba mom dinshi beyiba” yanashiga bangarensa yayi wurgi dakayan hanunshi sanna yacire kayansa yadaura towel yqshige bathroom. “Befi minti 20nba yafito yagyara kanshi gamida sanya kananan kaya nashan iska” yafito main parlour har lkcn bega mom dinshi tasaukoba. Bekuma nemantaba yanufi garden”  dashiganshi yahangota zaune akan resting bed dinda yakecikin garden din Wanda aka kawatashi iya kawatawa, “juyowa tayi daganinshi tasaki kawataccen murmushinta tanufoshi dagudu tanafadin oyoyo my sweetheart…….. “Firgigit yayi yafarka daga tunaninda yakeyi acikin bath dinwankanshi dayake toilet. “Kanshi yadafe yafurxar da iska to wacece ita? Shin meyake shirin faruwa dashi? Dawannan tunanin yayi maxa yakarasa wankanshi yafito daga bayin…

       “Zulfa’u neh tashigo gidan cikin tafiyarta narigima da kwaikwayo na yayan turawa kamar metsoron kasa.

“Mommy na iso tasoma kiran mommy da muryarta medadin amo’ “mommy datake serving dinsu a dining room tajiyo muryar ta dasauri ta’ajiye abunda takeyi tanufi down stairs. “Oyoyo my daughter sannuda hanya barkankidai. “Sannu mommy ta. “Mommy takarbi trolley dinta tahaura sama dashi itakuma tana biye da mommy harsuka haura sama. Asannan mommy tajuyo dota bari inshiga mikida kayan kije dinning room sunacan harda dad dinku sekugaisa ko? “OK mommy. tanufi dinning room din.

“Tundaga nesa yahangota tana tafowa. “Riga da wandone ajikinta yayi matukar fitting dinta yakuma fitoda surarta ssai, taji rolling akanta. Takalmine me uban tsini akafarta duk dacewar doguwace ita. Tsayinta mekyaune kuma farace amma bacanba. Agasar kyau naduniya xata iya zama ta uku wajen haduwa👌🏻

“Dabadaya mus’af yarude besan lkcnda yamike tsayeba yaxubamata idanu…….

Bintufannah

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: FATIMA XHARAH 31-35

      “Bude kofar tayi tafice’ “shima yakashe motar yafito.

“Directly sukawuce reception wanda yake lap din asibitin. Sukayi bayanin abunda yake tafe dasu. Nan akadibe sample nasu akabukaci dasujira awaje domin ayi running Na test din.

   Awaje sukazauna abunsu sunadan fira dakagansu kaga masoyan juna.

  “Tundaga nesa takejiyo kamshin turarensa wannan turarekam bazata tabamance a’inda ta tabajinshiba! 

 “Dasauri tadago kanta tafara kalle kalle amma bataga kowaba. “Meyafarune kanwata? Mus’af yatambaya. “Nop bakomai yayana. “OK, ko kina bukatar wani abune? “Ah umm ah ehh… Ruwa nakeson insha. OK bari insiyo miki nan yamike domin siyo mata ruwan.

“Fitanshi awannan kofar zuwa tabiyu sukayi kusan koro da Dr abdul dayake tafe kicin takama da isa irintashi rai duk abace’ yanadauke dawasu files na patients da sample nasu.

“Dasauri yadago kai cikin masifa kai bakaganine? Hada ido sukayi da mus’af sekuma yasaki murmushin dole. “A’a malam barkadai yamikamishi hannu sukagaisa……kamar kayan sunmaka yawa let me help you carry some. “No a’a kabarshi amma lfy daiko naganka anan? Ehh wllh lfy munxo test neh da madam. “Abdul yadanyi murmushi aaahhh alhmdllh kace munkusa shaidawa…..insha Allah nanda 1month kuwa. Masha Allah, Allah yanuna mana. Nansukayi exchanging din no. Mus’af yafice shikuma abdul yashiga ciki.

    “Tunda yasawo kafanshi ciki yayi dai-dai da dagowar zarah. Karaf suka hada ido yayi saurin dauke kanshi acewarsa bayison mace tarainashi’ 

“Cikin takunsa mehadeda jin kai yake tafiyar.. Yayinda itakuma zarah take ganin kamar ita yake tunkarowa’ “asaba’in tamike tsaye ko kwakwkwarar motsi takasayi awajen.

Wannan fuskar a’ina tataba ganinshi? Tabbas tasan fuskarnan to a’ina? Tambayarda takeyiwa kanta kenan amma batada amsarsa.

  “Cikin hanzari wa’inda suke aiki cikin lab din sukafito’ ganin ogansu yanatahowa daukeda kaya ahanunsa. “Barka sir, yamukaganka dakaya kuma? So kunatambayata kenan KO? Tsabaragen iskanci darashin mutunci yasanyaku daukarmin jini acikin room. Ashe bakusan kan aikinkuba? Kuma kukai tafiyarku kukabarshi can sedanabiyoku dashi right? Yatsaresu da idanu alamar subashi amsa.

“Cikin kaduwar jiki biyu dagacikin ma’aikatan lab din maryam da maimuna sukafara mgn ” sorry sir, wllh bamune mukaso dauka acandinba nurses biyu dinnanne sukace muyi kawai acan zasu biyomu dashi. “Suwaye nurses biyu? Ummm miss Aisha da Amina…… OK donsunga inajin dadin aiki dasuko, hmmm zanci kaniyarsune.

Kukarba! yamika musu kayan’ asaba’in suka karba basumotsa awurinba sanda yajuya tukunna’ haka ka’idarsa yake.duk wani ma’aikacinsa be isa idan sungama mgn ba yafara juya mashi bayaba, acewarshi hakan rainin wayone” wani kallon shekeke yayiwa zarah ganin tunzuwanshi tatsareshi da ido takasa zaune takasa tsaye. Wani kollon banxar yasake aika mata gamida jan guntun tsaki yabar wurin.

Se asannan zarah tasauke ajiyar zuciya. “Ashedai anan asibitin halan tataba ganinshi’ mtseww itama taja tsaki yanxufa zemace rudewa tayi dataganshi karya rainata mtsewwwww tasakejan wani dogon tsakin tazauna.

  “Kanwata kinga najimako? Ayatsine tasoma surutu ni wllh nagaji aidacewa kayi kawai mutafi tare’ toh kiyi hkr mana ga ruwan kisha yamika mata ledan dayamata shopping dai-dai cikinta. Inazuwa bari’induba ko angama mana. “OK kayi sauri nagaji mutafi. Toh my sweet sis.

  “Cikin lab din yashiga harsun gama tests dinda yakamata suyi musu. Results din sukabashi. “Gashinan mungama zakuje gurin Dr yamuku bayani…. “Why not bazaku sanarda mu ba? Dole sekunje can domin ba aikinmu bane mungama namu’. Toh shikenan mungode bari muje.

  Tashi mije kinji kanwata. Rai abace tace ina kuma? Wajen Dr ayi mana bayani.

Aikuwa tafara surutai itadai tagaji wllh ganin zata karabata musu lkc yasa yajanyo ahunta sukafice.

Seda sukaje har kofar office din Dr abdul kafin yasake mata hannu. Kaitsaye yaje zeyi knocking dasauri security din wajen yatsaidashi.

Sorry mekuke bukata? Munason ganin lktr neh mus’af yafada “Dr bayaganin patient at this tym sedai kuje room din Dr sani.  Ran mus’af idan yayi dubu yabaci awannan karon abun yasoma isarshi’ dasunsan wayeshi basu isa yayita wannan aikin dakanshiba. Awulakance yakalli security din kakaimu mana aibamu saniba…wa? Ninezankaiku? Inrasa nawa aikin? Indai muku kwatance, aikinakenan anan har Dr yabar hsptl dinnan.

 “Cikin tsiwa zarah tafara mgn toh kaimana kwatancen mana ha’an. Nan yakwatanta musu sukatafi.

    “Dafara’arsa yakarbesu. Bayan sungaisane yakarbi result nasu yasoma dubawa…….

“Zufane yatsatstsafo mishi amma yadan dake yasoma mgn. “Kece Wanda kukazo akabaki gado kwanakin baya KO? Mus’af ne ya amsa da ehh.

Se’a lkcn zarah jikinta yayi sanyi idanunta suka ciko da kwalla karde wani abu yafaru da itane? “Alhamdulillah Dr sani yafada. Abisa gwajinda mukayi na RVS yatabbatar mana dacewar dukanku lfyrku qlau, sannan kuma……yayi shiru yana naxarin abunda zefada musu daga ganinsu aure zasuyi amma yazama dole yafada abunda yagani. Gaskia duk wanda yayima yarinyarnan wannan aiki tabbas yacuceta kuma Allah seyasaka Mata..

Dr yakayi shiru kuma? Zarah ce takatse mishi tunaninda yakeyi. Guntun kwallarda yake sauke a’idanunta suka karasa saukowa…

“Ummm ehh abisa gwajinda mukayi miki na PT kasancewar yananan ajikin file dinmu duk wa’inda sukazo test idanhar couples ne anayimusu gwaji daban-daban yatabbatar mana dacewar ansamu result Na………..🙆😭😭

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: FATIMA XHARAH 41-45

   “Aikuwa tasake salon tafiyarta’ tanayi tanakarkada jikinta hartakaraso cikin room din. “Har gaban mus’af takarasa be ankaraba tayimishi wawan runguma gamida pecking nashi agoshi” ‘numfashinshi gabadaya yadauke lkc guda……..hey tafada tahura mishi iska afuska’ sa’annan yayi firgigita yashafa sumarsa.

Hi daddy’ tafada hadeda hugging nashi….shima yamayar mata yayi kissing din hanunta….ai zulfa’u kingirma ko wurin dad kinkasa zuwa se son kadai kikagani ko?  “No dad bahaka bane wllh banison intsayardakai dacin abincine.   Dota fadigaskia kawai mommy ce take mgnar yayinda takaraso wurin tajanyo kujera…..toh maxo xokizauna mana kinko kasa zama coz kinga mus’af dinki ko? “Aikuwa kamar anxugata tayi fari da idanu’ “se’a lkcn mus’af ya ajiye spoon din hannunshi yafice”

  “Yamutsa fuska zulfah tayi takalli mommy’ ‘mommy kinga yatafi ko😟 kodai haryanxu bayisonane?, no no no dota stop bordering ur self yafada tanashafa bayanta. “Mus’af nakine kekadai kinji kibardamuwa. OK mommy. Do as much as u can’ I love him very much😥

 Takalli daddy cikin fuskar kuka daddy do something plxx.

“Karkidamu dota kiyita addua kawai……OK dad I love you.

“Nansuka tashidaga suka tattare kayayyakin.

       ****************

 “Gidaje biyun duk sunshagala da hidundumu kasancewar gobe yake daurin auren mus’af da amaryarshi fatima. “Yayinda zuciyar zulfah da mahaifiyar mus’af yake duk adagule babuyakamar zulfah, wanda har dan rama tayi’ sabanin yanda taxo daga kasarsu”,

  

“Akasalance yasauko dagakan gadonshi gamidayin mika” toilet yanufa yasakewa kanshi ruwa’ “ssai yayi wanka don yasamu karfin jikinsa kafinnan yafito.

  “Shiryawa yayi cikin kananan kaya Wanda yayi matukar karban jikinsa’ yafeshe jikinshi da turare yasanya cap gamida daura gogo ahanunshi yafice” 

“Dakin mom dinshi yayi sallama yanemi guri yaxauna. ‘Gud morning momcy…. .morning son’ duk nadamu seyanxu kagama shiryawa? Eh mom duk jikina banijin dadine yau din’.. Subhanallah! Nifa banigane maka kokadan yanxu, waimeyake damunkane? Duk kacanja dabi’unka yasauya abdul’ “kafadamun mekedamunka…..”don’t worry momcy kawai stress neh. “Nifa banyardaba banison kanaboyemun damuwarkson😡

Mom nace karkidamu kihuta kawai kinji, “kawai abinci nakesonci mommy. Yakarashe mgnr kamar wani mesonyin kuka” OK son bari inkawo maka dakaina’

Tafice tanufi kitchen”

   “Tunwayewar garin ranar asabar akekan bidirin biki dukka gida biyun ko ina babu sauki” tun karfe shida nasafe ake decorations na premises din gidansu xharah domin tarar bakin daurin aure.

   “Yayinda amarya takeshan gyara har tagaji’ damisalin karfe 11:00am akesaran daurin auren amma tun karfe takwas gidansu zarah yacika da jamaa bbu masaka tsinke”

  Jamaa suntarukam ango kawai akejira damukarrabansa domin har mahaifinshi yazo da nashi abokan.

  “Tafannin mom din zarah kuwa duk hidimar da akeyi tana nuna farincikintane kawai afili don diyarta amma badon ranta yanasoba’ “gabadaya tatsorata da al’amarin gidansu mus’afne. Gashi kuma tana tunanin yanda xa’ayi wannan aure zarah da ciki” 

    “Abdul neh yafuto dasaurinsa yanasanya lean’s din hanun rigarshi guda daya’ a parlour yatararda mom dinshi bayan sungaisa yake fadamata cewar zefitane yadan zagaya yaduba gari shan iska’.

“Aa lallai jiki yayi sauki mommy take fada fuskarta daukeda murmushi. Shima murmusawan yayi yace eh mom aina warware’ “the shikenan muje driver yakaika banison kawahala…..no mom i can drive my self” “a’a nibanson jayayya muje kawai son. ‘Yadaga kafada gamida shigewa gaba tanabiye dashi har suka isa perking space’ sedataga fitarsu tukunna takoma ciki”

   Mom din zarah ce tashigo dakinda zarah take anayimata gyara da kwalliya. “Takalli yan uwannata kafin tace kudan bamu wuri mana zanyi mgn da ita’ “toooooh amara kirjin biki uwar amarya bari mujira awaje. Mom tayi daria kawai kafin tabasu amsa duk sunfice.

  “Zarah datake zaune agaban mirror tataso taxauna gefen mahaifiyarta datake zaune abakin gado gamida kishingida ajikinta. “Mom meyake faruwane naganki duk jikinki yayi weak. “Badoleba Dota zanyi missing dinki gaskia’ “nantake kwalla sukafara zarya aidanun zarah mommy I will miss yoalso😭😭

  “Ganin yartata zataahiga damuwa yasa tayisaurin kawarda zancen tahanyar cewan……Dota uncle dinki yasanardani mus’af haryanzu basu isoba kuma su akejira tuntuni’ shiyasa naxo sanardake kikirashi awaya muji ko lfy’ “toh mommy bari inkirashi’ tamike tadauko wayarta dake gaban mirror sa’annan itakuma mom tayi gicewarta”

Babu irin kiranda zarah batayiba amma ba’a dagaba. Daga karahema switch off taji wayar’ “ahaka tahakura amma zuciyarta bekwantaba ko mus’af dinta yana lfy oho? 

Kannen mum dindane sukashigo dayayunta suke kwantar mata da hankali kuma sukashiryata tsaf’ don dazarar andaura auren za’a wuce walima.”

   “Isowar mus’af shida abokansa sukasamu har za’a fara daurin aure’ “motarsu ko tsayuwa batagamayiba mus’af yaballe kofa yafita………

 A’a Mlm dakata tukunna!! Wannan aure nafasashi!!! Badani za’ayiba!, kudakata. Bamutanenda suke gurinba har mahaifinshi seda jikinshi yadau rawa. Coz ko’amafarkine betaba tunanin mus’af zefasa auren zarahba.

  “Hakazalika mutanenda suke cikingida don mgnr kamar a loudspeaker yayishi don harwurin waliyyansun yaje yake hargowa’ hakan yabada damar mutane shaida abunda yakefada” 

  “Duk wannan bidirin da akeyi akunnen zarah akayishi’, “batasan lkcnda tayarda mayafintaba tafice adakin dagudu..haka tadunga kutsawa cikin mutane har ta isa wajen daurin auren” kamar zautacciya tatsaya agaban mus’af tanamishi kallo mecikeda tuhuma. Mus’af why? Meyasa kayi haka? Mus’af nasan kanasona don Allah kada kabari zuciyarka tayaudareka👏 wllh inasonka’ mus’af munason junanmu meyasa haka? Wani lalaceccen kallo yabita dashi. Zarah kiyi hkr i can’t marry you! Kije kawai inkinsamu me auranki ya aura amma bandani.

  “Har kasa tatsugunna tarike kafafunsa tana kuka kamar ranta zefita’ “dan Allah mus’af kada kamun haka. Menayi makane? Ido kawai mutane sukebinsu dashi babu yakamar uncle dinta daranshi yagama baci.

 “Zarah just forget me i cannot manage 2marry u after dat ur not a virgin and ur carying a baby! Some body’s baby in my house impossible. Yakarasa mgnr yanajanye kafarshi daga rikon datayi mishi….no mus’af plxx don’t leave me😭😭 hakayajanye jikinshi yashige motarshi yaja. Tanabinshi har tana faduwa amma inaa gudun mota dana mutum badayaba” 

“Bata ankaraba taji saukar mari akuncinta kafin tawarke taji wani. “Jajayen idanunta tadago ganin uncle dintane yasanyata barin wajen dagudu. “Batazarce ko inaba sedakinta tasanya key tarufe.

Haka mutane sukayita watsewa kowa yana jimamin abun. 

  “Babu irin bugun kofar daba’ayiba amma taki budewa’ ganin sunkusayin nasarar balle kofar yasatashi kitchen dindayake dakin tabude kofar garden din gidan takuma fice takofar baya tabar gidan”………………

BINTUFANNAH😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: [07:36, 12/17/2016] BintuFannah😘: FATIMA XHARAH 46

   This page is dedicated 2u my fanz. I knw we gonna mssd each other. Especially u d sturbborn maimuna&maryam. Talkless of mentioning u sweet shamsiya n d rest. We are in dsame town we can takeheart.   We fight,we shout at each other, we quarrel and nothing change us 4being 2gether& we nvr b apart. But 4now😭 Almuquaddar wrote that one day we most be apart.😭😭 i cant stop shading tears fanz. I luv u very vry much. My advice plxx dont hold on to ziyarah. Visit each other and live happily.

LOVE YOU ALL😘😘😥😥

“Tunda tafice take falfala gudu idonta arufe donko ganin gabanta batayi’

Ba’ita tatsayaba sedatafita babban titin dayake layinsu daidai bakin wani ruwa menisan tsiya gaxurfi. Kafin ka’isa cikin ruwanma da aiki.

“Se alokacin tabude idanunta “miye amfanin rayuwata narasa masoyina! Ashedaman mus’af bayisona macucine ashe? innalillahi wainna’ilaihi rajiu’un. “Kalmar datayita maimaitawa kenan tana mesheshshekar kuwa’ “mommy kiyafemin nayimike laifi mom. I don’t have to do this to you. But this is the best solution 4my life at this very time😭 “mommy am so sorry yarigada yacucene yarabanida mesona.

“All i want from u now mommy is revenge! Mommy take revenge 4 ur one n only daughter! Haka tacigaba dasurutai itakadai abakin ruwan tana matsawa gaba har tahau kan karfen wajen. Motsikadan zatayi ta’afka.

“Stop here! I said stop d car. Wani wawan burki drivern yayi yatsayarda motar agigice ganin yanda ubangidanshi yahauro kanshi. “Dakarfi yaballe murfin motar yafice. Shikuwa driver ganin yanda ubangidanshi yadosa yasa shima yafito cikin tashin hankali “me dr yakeshirin aikatawa? Don sam belura dawata dawata mace acanba. Har yakai inda zarah take abiola yadanna masa uban kira gamida karasawa wajen dagudu’ “duk atunaninshi boss dinshine zefada. 

  “Wannan kiran dayayi shiya fargarda zarah ganin abiola yayuwo kanta yasa atafka kawai cikin ruwan coz batamasan dawani agefentaba.

” nooooooo!! Abdul yayi shouting. Duk yanda yaso yarukota abun yafaskara’ “beyi kasa aguiwaba yabita ciki.

  “Balle kofar sukayi amma wayam babu zarah. Ckitchen suka kuma shiga babu ita. Shamsiyace talurada kofar garden abude’ wanda itama zuwanta kenan takejin wannan mummunan labarin. “Dasauri tashige garden din sa’annan mutanen kuma duk sukabita’ “banda mommy datanemi bakin gado kawai tazauna tarafka uban tagumi gamida karanto adduo’i.

“Babu inda ba’a dubataba ammafa zarah taki samuwa. Babu yanda suka’iya haka suka zauna cikin jimami. Banda shamsiya wanda tuni hawaye sunfara wanke mata fuska.

[07:39, 12/17/2016] BintuFannah😘: FATIMA XHARAH 47

    “Da’sarshi gida tunkafin yayi perking yatararda mommy akofar parlour itada zulfah suna tsaye kallo daya yayi musu yakauda kayinshi. Don alokacin haushin kowama yakeji. Side dinshi yanufa inda akagama gyarawa iya gyara don shigarda gimbiyarsa amma kashsh shedan yayimishi busa akunne.

“Cikin hanxari zulfah tabi bayanshi tasha gabanshi’, my sweet bakaga mommy bane zakatafi ko sannuda zuwafa batai makaba’ barshi kawai dota mommy tafada ayayinda takaraso inda suke. 

Bayison inyi mishi murnar Allah yarabashida rakaine..?…”haka awai yatsinci kanshi dajin zafin kalmar mommy. Cikin bacinrai yakawarda zulfah dake tsaye agabanshi yayi shigewarshi kamar zetashi sama….

“Kallon junanau sukayi kafin kuma sukasheke da daria harda tafawa. 😬😬 surukayen zamani. “Karkidamu yata kinkusa zama mallakin son nankusa kinji zomuje. Bari dad dinshi yadawo. “Donnasan yawuce wajen aikine dagacan dan hakayasanar dani bayan yafadamin yanda suka kwasheda son wajen daurin aure. Nanma suka kara kecewa da dariya kafin kuma sukashiga ciki. Zuciyoyinsu fal dafarin ciki.

   “Abiola duk yarasa yanda zesa kanshi sekaikawo yake abakin gurin gaskia idan dr befitoba toh babu shakka garinsu zewuce daganan yahakura da aikin. Don besan yanda madam farida zatadauki abunba, shikuma yaxama abutuhuma🤔 yana wannan tunani yahangi ubangidannashi da zarah ahanu beyi wata wataba yanufi motarsu yazagaya ta’inda yaga dr sunfito. Bayan yayi perking daidai inda motar zata iyashiga yafito yanufeso dagudunshi.

Chineke! Chineke’oooo nashigan uku boss nashigan uku. Allah bayi barci yafitomindakai tab godia bamekirguwaba ga ubangiji. Haka yacigaba dasurutu yanabin boss dinshi har seda yaga yasaka zarah bayan mota shikuma yanashirin faduwa. 

“Dasauri abiola yatareshi yarukeshi ssai yasakashi seat din gaba yahada belt kafin yaxagaya cikin kaduwa yanayarfe hannuwa.  ‘Betsaya dasu ko inaba se asibitin dr abdul.

   “Koda suka isa harlokacin abdul besan inda kanshi yakeba konumfashin kirki baya iyawa balle uwa uba zarah datajima dasandarewa bata numfashi.

    “Abiola ne yafita daga motar dagudu yayi cikin hsptl din ba’a jimaba segashinan dashida dr sani da nurses biyu biyedasu. 

Babu bata lkc sukayi ciki dasu donbasu taimakon gaggawa.

  “Washegari dasafene mom din mus’af suke zantawa da megidannata akan bukatar databijiro masa dashi na auren mus’af din da zulfah……toh shikenan ai hakanma shixesa hankalinshi yakwanta zulfah ai yarinyace tagari. Zansameshi muzanta…no.. Haba basekawani sameshiba ai zema amince nasani kawai asaka rana musha biki.  “Dakallon mamaki yabita hmmmm “azuciyarshi yake mgnar murjanatu kullun kara tabewa take amma babu samuwa nidai baxanyi wannan aurenba sehar idan dana yanaso coz shikadai namallaka’ “amma nasan abunda zanyi…..sweetheart kayi shiru kuma’ “murmushinda bekai zuciba yakirkira. Karkidamu honey gobe insha Allahu za’a daura auren danki da yarki.

   “Haba aitarasa abunda yakemata dadi takasa furta komai seyawo takeyi adakin dagabisani tafice donyin albishir wa diyarta zulpher……….

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: FATIMA XHARAH 48-50

    “Darawar jiki take bode kofar dakin zulpher….dota ina kike naxo mikida albishir’ “zulpher datake kwance akangado tayi maza tamike’ mommy am so sorry yaubanfito gaishekiba wllh jikinne yakemin ciwo’…..a’a dota baridamun kanki kinji. Tadafa kafadarta kicemin tunkafin inshaida miki harkinsoma ciwon amarci ko?

 ‘Cikin rashin fahimta tadagokai tana kallon hajiya murjanatu. Mom. A’a karkice komai bani wayarki tukunna” dasauri tadauko tamika mata’ nan tadanna kiran aminiyarta mahaifiyar zulpher. 

  “Bugu daya tadauka…..Alo my love……’toh ba ita bace uwartace…..hajiya rukayyah datace kwance kan tamfatsetsen gadonta tagyara kwanciya gamida saka ubanshewa. “Kai hjy murjanat harmuryarki yasauya kinkama dalafa…hahhhh hmmm lallaifa kune ai masu dala kuda kuka ketare iyaka…. bari kedai Kawai hjy memukasamune nagakira dasafiyarnan? Hahhhh aiyawuce samuwa yar’uwa gobe daurin auren diyata tunwuri kiyi bkng flight maxa kudauko hanya’ “kekam bansan ranarda xakibar xolayaba……au kema bakiyardaba ko toshikenan nidai nasauke hakki tunda nasanar daku’ 

“Karkibatamin lkc nixanfitane inason gyara ‘yata. Duk wani hidima zamuyishine bayan daurin aure domin gobennan za’a daura. Tana kaiwanan takatse wayar.

  “Zulpher kam tunda hjy murjanar tafara mgn taxuba mata idanu takasa koda kyakykyawar motsi. Sotake tagaskata abunda uwartata take fada.

  “Kekumafa dakika tsareni da’idanu kamar anyimiki albishirda mutuwa…..hmmm mom wai don Allah dagaske kikeyi? Oho bansaniba idan inayimiki karya. Kitashini dallah son yanacan nasan bekaryaba kikai mishi break dinshi a side dinshi ninawuce sena dawo.fuuuuuu tafice daga dakin.

Wani wawan tsalle zulpher tayi tadira akan gado tasaka uba’uban ihuu. Wayyo Allah dadi gobe naxama amarya kuma amaryar yaya mus’af chaiiiii lallaifa akwai diban shoki. Haka tadunga tikar rawa tundaga kan gadonta tasauko harkasa kafin datagaji don kanta tafada toilet donyin wanka…

  “Tundaga shigowarta hsptl din zakafahimci ba lfyba. da irin drvng dinda takeyi. Perkng ma batagamayiba tafice amotar. Cikin kaduwa abiola dayake tsaye akofar shiga yahangoda beyi wata wataba yanufi inda take…..sannuda xuwa madam ko kallo be ishetaba key din hanunta kawai tawulla mishi tayimishi alamar yarufe mata mota. 

Acan reception tatararda dr sani. Shima yana ganinta yamike tsaye tsam san..nuda..xuwa madam’ “adakile ta’amsa da yauwa. Ina dana? Beyimata musuba don yasan hali irinna madan farida idan ranta yabaci ba’ayi mata musu. Muje madam alhmdllh anyi nasarar tsaida numfashinshi” “bantambayekaba sani kawai cewa nayi kakaini wurin dana. 

“Bekara furta komaiba yawuce gaba tana biyedashi har dakinda abdul yake’ “tundaga kofa madam farida tajaburki tashiga rafka salati yanxu dannawane kamar gawa…innalillahi wa’inna’ilaihi raji’un!! Cikeda tsana take kallon dr sani wllh tunwuri kusaitamin yaro inbaso kuke ajimu dakuba……haba hjy don Allah kibar irin wannan maganar munsamu mun daidaita numfashinsa temperature dinshi mukeson yadawo daidai kikeganin munsashi anan. Sanyi yakamashi dayawa madam……toh toh toh shikenan yaushe zakucireshi anandin? Nanda zuwa faduwar rana insha Allahu 24hrs muka kayyadar mishi.

“Toh aishikenan hawayenda suke makale a’idanuntane suka gangaro…haba madam bekamacekiba dr ko mutuwa akace yayi bakukanki yake bukataba adduace ballantanama daranshi gaki kusadashi”…….hmmmm toh dan bakin ciki aidama nasani to dana vazemutuba mutumen banxa kawai” Allah yahuci ran hajiya dr sani yafada gamida ficewa adakin. Yayi hakanne dama don yatsokaneta tunkafin tadamka asibitin wa dr abdul dr sani basu shiri sam da madam farida, kamar wuta da auduga haka suke basuzama inuwa daya.

   “Yanafita yaxarce room dinda xarah take. Anan yatararda nurses akanta suna bata kulawa numfashinta tunjiya ita yaki samuwa.

“Hankalinsu duk yatashi dasuka fahimci cewar akwai juna biyu atareda ita. “Yauwa sannunku da aiki yaya akeciki dai? Ehh wllh dr haryanxu abu yaki. Nan yashiga cikinsu donbada nashi taimakon. 2hrs sukadauka kafin sukasami nasarar samo kan zarah. Bayan sungama aikinne dr sani yake dubansu toh Alhamdulillahi yanxudai dole wata acikinku zata kwana anan tajira tashinta tanabukatar kulawa ssai tunda babu wani nata dayaxo.

“Toh shikenan dr duk yanda kace. Amma nikam kungane yarinyarnan kuwa?  Ehhh bawacce kwanaki mukayi jinyarta ananba….itafa. Bayan wannan aitaxo munyi musu test anan ina kyautata zaton wanda xata aurane don test na couple akayi musu ammafa pstv mukasamu a PT!! Dukkaninsu babu wanda begirgixaba salati kawai suke da ambaton ubangiji. lallai wannan waiwar Allah yana ganin jarabawa Allah yabata ikonci….Aminfa duk wanda yayimata wannan aiki babu shakka se Allah yasaka mata, toh amma miye gamintada dr kuma?. Hakane wannan kuma kubari seyatashi, bari inje wajen madam kunsan halinta yaxu seta taramijama’a😂 dukkansu suka kwasheda daria toh dr Allah yataimaka… Amin yafada yafice…….

“Amma maimunatu kinban mamaki! Wai ace irin goyonda kikayiwa fatima kenan? Bayan abun kunyar datayi mana yanxu har barin gidan tayi gaba daya? Uncle dahirune yaketa faman kumfar baki (kanin mahaifiyar zarah) wannan ai rainin wayone daneman toxarta mutane amma kinbamu kunya wllh…..kai dahiru! Dakata banison dibar albarka kanajina ko? Tunda Allah yahalalli zarah yarubuta mata kaddararta dakake mgnr tarbiya kuma contribution dinka natarbiya guda nawa kabaiwa zarah? Kafarka saunawa yataso yaxo gidannan don ganin irin kulawar danakebawa zarah amatsayinka na uba guda daya datakedashi? Ehh kwarai kuwa sanin kankane batada wani uba bayaga kai tunda kaine kawai mana namiji a family gaba daya…..tooooooo hakane abunma harda goriko maimunatu shikenan Allah yahuci zuciyarku nabarku lfy..fuuuu yafice gamida banko musu kofa.

  “Gaba daya mommy jitayi kafarta yakasa daukarta tasulale tazanuna kan kujera dafedakai.tafara zancen zuci hawaye suna zarya afuskarta. “Yanxu shikenan diyarta guda tabace innalillahi wa’inna ilaihi raji’un Ya Allah kabayyanarmunda zarah nasan bazatayi nisa tabarniba zarah love’s me more Allah kabamu ikon cin wannan jarabawar. Hakatayita kwaranyo addu’o’i kafin tamike gamida daukar mayaginta kai cikiyar yarta…….

  “Damisalin karfe 8:00pm dr sani yana zaune yasaka TV gaba yana kallo rabin hankalinshi duk yanakan dr abdul yanajiran farfadowarshi. Domin sedasukayi yarjejeniya da madam farida cewar yana farkwa zekirata yasanar mata tukunna tayarda tatafi gida.

 Daidai takwas darabi dr sani yaje yabudeshi yayi discnctng na machin din baikara koda 1scnd ba yafara motsi da hannuwanshi.

Alhamdulillah dr sani yafurta yadauki wayarshi yayi dialing no. Madam farida yasanar da ita cewar dr abdul Allah yatashi kafadunsa……

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: FATIMA XHARAH 51

    “Washegari da sassafe madam farida rayi sammakin zuwa hsptl din dakayyakun kalaci niki-niki. Abiola yake biye da ita dashi, dawasu kayan sakawarsa dadai dukkan abunda zebukata.

 “Turo kofar room din tayi da sallamarta dashiga yaukam. Dr sanine ya amsa sallamar gamida mikewa tsaye…..barka dazuwa hjy…..yauwa ina dana? Hajiya yana toilet neh yashiga wanka don tunjiya bayan dayafarka yadansha lipton yakoma bacci…….uhuuum yanxu bbu abunda yaci tuntashinsa sai lipton lallai sani…”wllh madam yaki karban komai inga kularma hargida nakoma jiya nataho dashi…’toh ai shikenan gwandama dabaiciba abincin aisha bakane ko fara. Takarasa mgnr tana yamutsa baki. Murmushi kawai dr sani yayi don yasabajin irin wannan kalamar. 

   “Bude kofar abdul neh yasanyasu yin shiru dukkansu. “Dasauri tanufi inda yake tarikoshi har bakin gadon tazaunar dashi’ “sannu son Allah yakara lfy…amin momcy shine bakibari gari yawayeba? Haba son haryaushe hankalina zekwanta ai inbanzoba se ciwan zuciya yakamani…nop sweetheart bbu abunda zesameki i will always be with u”

  “Ok son get dress n have some thing 2 eat okeyy? Yes momcy. Haka tatayashi yashirya tsaf kafin tazuba mishi ferfesun namar kaxa tamika mishi. “Tom bismillah yamutsa fuska yayi yana kallon plate din momcy u know….. What did i knw son? I dnt knw any thing just eat. “Sweetheart i cant eat this yanuna plate din da hannu gamida kawarda fuskarshi gefe. “Toh mekakeson ci yanxu tashiga bude mishi warmers din hartagama budewa bece da ita komaiba. 

  “Shidai dr sani yazama dan kallo abun yana burgeshi yanda madam take kulada dannata.

  “Waito son kana nufin baxakaci komai bane? Momcy kihadamin tea kawai…..cikin mintuna kadan tada mishi tea kakkaura tamika mishi kafin tazuba fryd eggs a plate da chips tahada mishi da bread bayan tasaka mishi butter” duk wannan budirin datakeyi batasan har yashanye tea din don bayison tahadashida wasu abubuwan kuma.

  “Matsowa tayi sosai kusadashi tadaura plate din akan cinyarta oya bude baki. Murmushi yayi ssai yagwada mata cup din empty’ “son harkashamye? Badoleba yaushe zanjiraki kina abu kamar bazakiyiba’ “toh kawo inkara maka sekaci da abu menauyi. Mika mata cup din yayi yayi kwanciyarsa gamida jan bargo yalunshe idanuwansa. Dasauri yamike subhanallah! Yafurta yamaida dubanshi gurin dr sani. Dr namanta tare mukeda yarinya shin ya jikinta? Zaro ido shima yayi sorry sir wllh namanta bandubataba yau amma tana tareda nurses’ “ok ga abincinan kakaimusu plxx nasan zasu bukata n u make sure kaduba lfyrta ssai….ok sir bari inje. Nan tatattari kayan  abincin yafita.

   “Da mamaki take kallon dannata, son wacece kuke tare? Duk abunda yafaru yakwashe tass yasanar da’ita. Ssai taji mmaki komaiyasa takeson salwantar da rayuwarta oho? Kayi kokar yarona dakayi ceton rai Allah yamaka albarka……amin sweetheart. Ok bari inje induba yarinyar kaji son zanwuce gida dagacan se indawo mukuda lunch. “Toh momcy sekindawo. Yauwa dana tayi peckng nashi agoshi take care ok….yes mom. Sa’annan tafice.

  “Bangaren zarah kuwa itama seda sukakwashi daru ssai tayarda tasawani abu acikinta acewarta itadai abarta tamutu kawai. Duk yanda sukaso tabasu no. Din wani a family dinta taki fir.

 “Haka suka hkr dr sani yazo yasanarda abdul. Amma gamamakinshi sejiyayi kawai yace subarta shi inaruwansa rayuwartane ai shikam yagama nashi idan tawarware sesu sallameta…..Amma dr shinkasan kuwa tana….da..don Allah kabarni sani banisosurutu😡 niyaudinnanma zanbar hsptl dinnan. Dr sani bekara cewa komaiba yayi ficewarshi. Yana fita yamike dakyar yadauka remote yakunna news yana kallo.

    “Bangaren zarah ma kallon sukeyi da nurses dinda suke tareda ita suna iya kokarinsu sugacewar tasaki jikinta tasamu lfy. “Kamar daga sama takejin sanarwar daurin auren mus’af naseer da amaryarshi zulfa’u Muh’d rufa’i wanda za’a daura damisalin karfe 11:00am nasafiyar rabar. “Bata tashi gaskatarwaba seda tadaga idonta takalli TV din ganin makeken hoton mus’af yatabbatar mata dacewar shi dinne. “Tuni hawaye sukashiga ambaliya a fuskarta lkc guda tarasa natsuwarta. “Dr sani wanda shigowarshi kenan yake ganin sanarwar yatabbatar wakanshi cewar yasan fuskar mutumin tabbas shine wanda sukazo da zarahn akaimusu test. Ganin yanda zarah take kuka tana fisge fisge yasashi ficewa da sauri……

   “Aisha ce daya dagacikin nurses din tashiga ruke zarah tanabata hkr kuma dasonjin avunda yake damunta amma sam taki sauraronta. Suna wannan halina akakuma sanya sanarwar cigiyar zarah ga pic tinta baro baro akan TV din. Dasauri amina tarubuce no. Dinda za’a tuntuba idan anyi nasarar ganinta.

  “Cikin hanzari sani yaturo kofar room din abdul. “Yayi daidaida lkcnda ake sanarwar cikiyar zarah….Alhmdllh kagani da idonka ko? Itace yarinyarda take hsptl dinnan yanxu haka tanacan tanata rigima……toh miye nawa aciki?……haba dr nasanka dataimako yarinyarnan tana bukatar ataimaka mata, kafin wannan sanarwar inatsammanin kaga wani na auren wasu dashine wanda zai aureta toh halan yafasane don tanaganin sanarwar tarikice…….dogon tsaki abdul yaja “shine takeson kashe kanta don saurayinta yafasa aurenta? Lallai kuwa dagakai har ita aiki begankuba……wllh dr dagaske nake…..and so yafada hadeda daga kafada’ “wai tukunnama itace tagaya maka saurayintane zeyi aure?…… Kanada mantuwane dai amma yarinyarnan sunxo hsptl dinnan hardashi wannan din yanxu baka ganesuba? “Toh cemaka akayi duba patient nakeyi anan ko inananne don haddace fuskar patient? Hmmmmm dr kenan. Ganin har lkcn befahimceshiba kawai yashiga zayyano mishi tundaga farkon zuwansu zarah hsptl din da abunda yakawosu.

   “Gaba daya jikin abdul yadau rawa don yatuna lkcn kusan shiyayi jinyarta. Tashi hnklnsa yatsananta dajin wai tanada juna biyu. Amma akasar zuciyarshi yayi farin cikin sake gamuwarsu. “Yanxu badon Allah yagwada mishi itaba dakenan zarah tamutu kuma da danshi acikinta.” wani tausayintane ya lullubeshi gabadaya jikinshi yayi sanyi.

  “Asanyaye yamike dakyar don shima begama warwarewaba ya kalli dr Sani muje toh………

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: [07:14, 12/23/2016] BintuFannah😘: FATIMA XHARAH 52

     “Dr sani yawuce gaba shikuma yanabinshi abaya har suka iso room din. ‘Har lkcn kuka takeyi idonta arufe tana fisge fisge ita adole setabar asibitin.

    “Yakai minti goma yana tsaye yana kallonsu bece komaiba haka itama batasan suwaye akantaba.  “ganin abunnata se karuwa yakeyi yasa ya umurcesu da susaketa subar dakin’ “sukayi yanda yace itakuwa tayi ruf daciki tacigabada kukanta. Ahankali yatako inda take yashiga bubbuga pilon datake kwance akai’ “malama malama malama cikin hargitsi tadago daniyar yin fada idanunsu yasarke dana juna kawai setabanka mishi harara takawarda kanta.

  “Ashe wannan dan rainin hankalinnema yashigo azatonta da dr sanine marainin wayonta setaga bashi din bane. Wannan gayen kuma bazata manta dashiba tun lkcnda sukazo hsptl din yayimata kallon banza takullaceshi.

  “Zarah kike ko? Abdul yatambaya’ banxa tayimishi tanacigabada kukanta. Miyasa kikeyinhakane yar’uwa? Oho nikabudemin kofa inbar asibitinnan kabudemin……hmmm amma kinsan cewar kina bukatar kulawarmu ananko? Wannan badamuwarku bane rayuwata kawai kubarni inyi tafiyata “Gyara tsayuwarsa yayi ssai hannayensa zube cikin aljihu yagyara sumar kanshi da kowata macen iyakaci yamaida dubanshi gareta. Zarah kisanardani abunda yasa kimeson salwantar da rayuwarki kuma kinsan cewar bake kadai bace kinadaukeda kyauta ta ubangiji. Se alkcn takuma yimishi kallo akaro nabiyu kallon kaiwaye. “Toh bari kaji badon tsoron Allah ba tuni dana hallaka wannan abun takarashe mgnr tana nunacikinta yayinda yaruntse idanuwansa harzuciyarsa yaji kalaman zarah. “Asanadin wannan cikin narasa farin cikina karo nafarko danasan nayi babban laifi wa mahaifiyata nagudu nabarta. Nan kuma kuka yadawo sabo. Ssai abdul yaji tausayinta matuka.

   “Tashi tayi tanufi kofa tamurda handle din amma har lkcn arufe. Wllh kabudeni i hate u people! Natsaneku maza bakuda imani ku macutane! Idan bakuyi wasaba sekun halaka dukkanku! Kabudemin kofa nace. “duk ihunda takeyi yasahannuwanshi yatoshe kunnensa ido kawai yazuba mata. Ganin bayida niyar cewa komai tashiga bugun kofar kamar zata balla tana ihu.

   “Kitsaya fatima zanbude miki kinatsu…..bazannatsuba haryauahe zan roka kabuden kofa gwanda inballa kawai tacigaba da dukan kofar. “Suna wannan hali akashiga knocking kofar wayene? Abdul yatambaya dr sani ya’amsa daga waje kabude mune. “Yana budewa tayi wuf zatafice taji anrungumota dasauri tadago kanta ganin mum dinta yasa tadada rungumeta kukanta yakaru.   “Hannunta mum taruke takomar da’ita harcikin hakin tazaunar da ita abakin gado. Kusan 20minut bbu wanda yace komai daga bisani mum tanemi sanin yanda akayi zarah tazo hsptl din. Cikin kankanin lkc abdul yasanar da ita duk abunda yafaru.

   “Jinjina kai tayi tanuna farin cikinta kwarai da taimakon diyarta dasukayi tayi godia ssai wa abdul. Suna wannan yanayinne madam farida takutsokai abiola nabiye da ita daukeda basket na abinci har biyu.

Nan suka gaisa da mum don koba’a fadaba tasan itace mahaifiyar zarah sbd kamar dasukayi.

   “Sannuda zuwa ai zuwanki yayi amfani kingahar tayishiru amma da duk tadaga hankalinta danamu duka. Mum tayi murmushin takaici hmmm ainikam banida wani amfani wurin fatima! dasauri tadago takalli mum din hawaye suna zarya kan fuskarta. Ehhh zarah da inadashi bazakimanta dacewar nice nahaifekiba kitsallakeni kiyi tafiyarki ko tunanin halinda zanshiga bakiyiba don haka idan sungama jinyarki sekijecan wajenda kike tunanin kinsake Uwa! Takarasa mgnr gamida janyeta ajikinta tanufi hanyar fita.   “Haba yar’uwa madam farida tatsaida ita. bekamata kiyanke wannnan hukuncinba zarah tana bukatar kulawar mahaifiya adaidai wannan lkcn.. Mum batace komaiba takarasa ficewa daga dakin. Haka madam farida batayi kasa a guiwaba tarufa mata baya….

       BUKI BUDIRI

Bayan daurin aurena akagudanarda walima both na angwaye dakuma amare. Farinciki bayi boyuwa afuskar zulfer da hjy murjanar burinsu yacika Allah yayi.

Haka shima mus’af yataka rawar gani wajen nuna farin cikinshi ssai. Babu yakamar hjy rukayyah mahaifiyar zulfer dasaukarsu kenan aranar zuwa gida nigeria. Anyi shagalikam aranar kudi yayi mgn bukin dan gwamna…

[08:53, 12/23/2016] BintuFannah😘: FATIMA XHARAH 53

   “Duk jikinshi yayi sanyi tausayinta yakeji alkc guda kuma yanajin haushin kanshi yasan duk halinda zarah tashiga shine musabbabin faruwar hakan. Zuwa yayi yadurkusa agabanta don tunfitar mum dinta tadurkushe awajen takezuba kuka……fatima kiyi hkr kibarwa Allah komai karkibari wani ciwo yasameki kinji? Saboda kaunarda kikeyiwa Allah kitashi kibar wannan kukan. Ahankali tamike taje tazauna kangado hawaye suna zarya afuskarta cikin kaduwa tasoma mgn. “Nashiga uku nikam kowa yagujeni yanxu mum dinama tagujeni 😭 shikenan nikam rayuwa bbu dadi……mum bazata gujekiba fatima mum luvs u so much fushi kawai takeyi dake amma nasan bazata iya barinkiba. “Idanunta tadago tana kallonshi taya akayi kasan hakan? Murmusawa yayi kadan yajanyo kujera yazauna yana facing dinta ssai yazuba mata idanu. Ahankali tajanje idanuwanta daga kanshi batace komaiba shima haka.

  “Ahankali yakira sunanta “fatima’ kara sunkuyarda kanta tayi bata dagoba har lkcn. Yacigaba da mgn yakamata kici wani abu kinji? Sekisha drugs dinki ko….kai kawai tadaga mishi. “Gud zarah naji dadi bakimun musuba haka nakeso kidungajin mgn kinji? Murmushi kawai tayi batace komaiba tacigabada wasa da yatsun hannunta. “Shima murmusawan yayi yajanyo basket yazuba abinci ssai a plate yasaka spoon yakara matsawa daf da ita. Toh bude bakinki wannan karonkam daria tayi ssai tanuna kanta ni inbude bakina a’a nizanci dakaina.

“Bemata musuba yamika mata apoon din tasoma cin abincin. Yanda takecin abincin zakasan cewar dama yunwa yaci karfinta.

 ‘Shikam abdul ido kawai yakebinta dashi yarinyar tana burgeshi matuka. Ganin kallon yayi yawa tace uhmmmm to kaima kaci abincin mana. “Dama ai kece bakice inciba. ‘Hmm aibasenace kaciba. “A’a sekinfada tukunna inbahakaba nakoshi. 

To kaci. ‘Ok toyanzu zanci tunda kanwata tace inci.

Wani spoon din yadauka shima sukashiga cin abincin tare. Itakam duk kunya yadameta kawai dakewa takeyi gashi kanta bbu ko dankwali gashin kanta duk yabarbaje seta kaudashi tukunna take iya kai abinci bakinta. “Shikuwa yana lura da hakan amma yayi shiru shima.

“Suna ahakanne mum da madam farida sukadawo dakyar madam farida yashawo kan mommy tahakura tadawo. 

Dkkansu sunji dadin yanayinda suka tararda yarannasu sunacin abinci hankali kwance.

Zarah kuwa ganin mum dinta tashiga bata fuska kamar zatayi kuka. Mommy plxx frgve me👏 shishshsh yawuce ai dota amma karkisake kinji? Yess mother insha Allah tarungumeta tana bubbuga bayanta. Ssai abdul yaji dadin hakan yamike tsaye tom nima nagama zaman hsptl dinnan momcy muje kiyi drppng dina. Zaro ido tayi son harka warware kenan? Batafuska yayi ssai sweetheart naji sauki mana muje kawai. Shenan muje. “Juyowa yayi yakalli zarah dahar lkcn tana rungumeda mum dinta murmushi yayi mata itama tamar mishi sannan yajuya har yamurda handle yajiyo sautinta. “Nagode dr dakulawarka batareda yajuyoba yadaga kanshi kawai gamida kayata murmushinsa yafice itama madam farida tabi bayanshi……

“Yau kwanan zarah hudu a hsptl din kullun suna tareda abdul sabo yashiga tsakaninsu ssai kamar damacan sunsan junansu. Kuma yaune sukesakaran sallamarsu. 

  “Gabadaya yau jinshi yakeyi bbu dadi idanhar yasallami zarah asibitin yanxu bazemishi dadiba.

 Bbu yanda ya iya yarubuta sallamar yabaiwa dr sani yakai musu shikam bahison zuwa.

“Bayan yakai musune mum take tambaya ina abdul din. Mum aikine yamishi tawa wllh “eyyah bbu komai aiyakamata muyi mishi godia ssai kafin ace muntafi amma gawannan kabashi tabude jakarta taciro card tamika mishi. Address dinmune kabashi don Allah. 

Insha Allahu yanxuma kuwa. “Itakam zarah duk bataji dadiba taso ace sunyi sallama bbu yanda ta’iya sukatafi kamar tayi kuka.

“Yana lekensu ta window har suka fice a hsptl din kafin yakoma kan aikinsa shima duk bbu dadi haka yake aikin.

   “Bangaren zulfer kuwa seda sukashanye sati guda anahidima.”yaune za’a damka amarya ga angwonta mus’af.

Damisalin karfe tara nadare akadire amarya adakinta kasancewar duk acikin gidanne basuwani sha wahalan kaitaba.

10:30pm abokai suka rako ango dakin amaryarsa. Sunwatsene dukansu bayan wusu yannasihohi dasuka gabatar musu.

Uhuuuuummm🤔🤔 awannan darekam zulfer tazama cikakkiyar mace. Yayinda mus’af mamakinshi yakasa boyuwa don duk atunaninsa itadin ba budurwa bace coz dressing dinta sam ba’irinna masu tarbiya bane. Alhamdulillahi tasamu kulawarshi daidai gwargwado yataimaka mata tagyara jikinta tsaf kafin suka koma baccinsu.

Washe gari hjy rukayyah tayi musu sallama dasauran yan uwannata sukabi flight din 7:30am jirginsu yadaga….

“Akwana atashi asarar me rai yau cikin zarah wata bakwai cikikam yafito abinshi ssai. 

Tana samun kulawa daga gurin mum dinta haka ahima abdul yana bata kulawa matuka hargida yake turawa ayi mata awu. Ssai takejin dadin hakan.

 “Zulfer ce tashirya tsaf cikin riga dawando tayi matukar yinkyau har kofa tayi rakiya wa mijinnata tamika mishi briefcase dinshi cikin bacin rai yawafta daga hanunta yaja dogon tsaki. Zatayi mgn yayi saurin katseta tahanyar saka yatsanshi akan lebenshi alamar tayi shiru. “Uffan bata kuma cewaba don tasan hlinshi sarai abanza seyayi mata danbanzan duka don yasaba kullun acikin duka take.

“Hakayauma yanda ya isa office banda zage zage bbu abunda yake aikatawa mistake kadan zakayi kana ma’aikacima duka yakeyi bbu abunda yadameshi duk yazama kamar wani tababbe. 

Haka kawai ya tsinci kanshi dason zuwa inda zarah take. Beyi wata2 ba yadauki car key dinshi yafice a office kamar wanda zebar gari yake driving. Betsaya ko inaba se harabar gidansu zarah………..

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: FATIMA XHARAH 54

   

“Kamar amafarki yahango zarah se zagaye gida suke hankalinsu kwance bbu wani sauran damuwa atattare dasu. “Yakai minti goma yanazaune cikin motar yakasa fitowa. To wannanfa waye? Tambayarda yayi makanshi kenan. Ganin bayida amsa yasanyashi kashe motar yafita ko rufewa beyiba yanufi inda suke.

   “Allah dr nagaji motsa jikin yayi haka. Zarace take mgnr gamida tumfarar kasar wana bishiya taje tazauna’ “shima karasawa yayi yazauna kusa da ita. Kedai Allah yayiki raguwa kawai bakison motsa jiki. Haba nayi kokari ai….bawani kokarinda kikayi’ kwatakwata minti nawa kikayi……zaro idanu tayi tana masa kallon mamaki mintima zakace ba hour ba? Shima yazaro nashi idanun yana kwaikwayan yanda tayi mgnr. Dukkansu suka kyalkyale da daria. Daidai lkcnda mus’af yakaraso inda suke.

   Ranshi idan yayi dubu yabaci amma haka yadanne. Yayi musu sallama. Afirgice zarah tadago suna hada ido takawar dakanta. “Abdul ne yayi jarumtar amsa mishi sallamar. Cikin sakin fuska suka gaisa har yana tambayarshi lfyr amarya. “Bbu yabo bbu fallasa ya amsa da tana lfy.

“Gyara tsayuwarshi yayi ssai yana kallon zarah dahar lkcn bata ko kalli inda yakeba. Inason yin mgn dakene fatima… “Jitayi tamkarda anzuba mata garwashi akahon zuciyarta. Cikin bqcin rai tamike dakyar tanufi cikin gida.

“Dasauri yasha gabanta fatima kitsaya kiji mana abunda zanfada. Har lkcn banza tayi mishi tacigaba da tafiyarta. “Ganin batada niyar tsayuwa yasa yadamko hannunta.

Duk akan idon abdul suke wannan rigimar yanzukam anxo inda bazai jureba.

Takawa yayi yakarasa indasuke zarah tanakan kiciniyar kwace kanta amma takasa. “Idanu yazubawa mus’af cikeda tambaya hakan yasa mus’af yasaki hanunta sukashiga kallon kallo. Itakuwa dagudu tashiga cikin gida tafada kan mom tana rusar kuka.

“Idan ransu yayi dubu toh yakai kwaleluwa wajen baci. Babu yakamar mus’af dahar karkarwa yakeyi shikuwa abdul idanunsa gaba daya sunsauya kala sunyi jajir jijiyoyin kanshi duk suntashi.

Mus’af ne yadunkule hannu zekaimishi gula mommy tayi saurin shiga tsakaninsu.

Wani wawan kallo tayi mishi kafin takejanye hanun abdul sukayi ciki sukabar mus’af awajen.

“Baze yuwuba wllh baze yuwuba toh shi wannan din meye gaminshi da zarah? Kodai shima wai yanasontane no! Noooooo it can’t be! Wllh karyane. Haka yakaraci surutanshi shikadai yashige motarsa yabar gidan…

“Toh dota banda abunki miye abun kukan? Yatafi ai shikenan ko? Mother miye yakawoshi don Allah karkibari yasake shiga rayuwata natsaneshi shima, tunda har yakasa daukar kaddara i hate him mother….is ok sweetheart ya isa haka kinrabudashi kenan ai har abada. “Tadago kanta tana kallon mum dinnata dagaske mommy. Dagaske dota kikwantarda hankalinkk kinji? Tashi maza kidauko muku abincinku keda abdul. “Se’a lkcn takalli indayake har tamanta dashima. Murmushi yqyi mata zatamike yarugata…..mommy kyace zarah takawo mana abinci bayan kinsan tafi dutsen uhudu nauyi..yakarasa mgnr sunayimata daria itakuwa tazo har wuya shikam bemasan tanayiba dan haryatafi kitchen. Biyoshi tayi tatsaya abakin kofa kameda kugu tahada gabas da yamma.

Jiyowa yayi da flask da plate& spoons ahanunshi yaganta yanda taci boom kamar zatafashe aikuwa yadunga kyakyata daria kamar ba dr abdul ba. Ganin yanda yake dariyar yasa itama tasaki fuskarta tayi murmushi kawai takarbi flask din hanunshi shikuma yadauko drinks sukafito a kitchen din zuwa dinning area.

Dakanshi yayi servng nasu. Sunacin abincinsu hankali kwance suna fira idan kagansu gwanin sha’awa kai kace yaya da kanwane.

“Bayan sun kammala sukatattare kayayyakin kowanne yakoma mazauninshi. Kafin yayi sallamawa mom zarah tayi mishi rakiya har jikin motarshi kamar karsurabu kowannensu yakeji….

Zulfer zulfer zulfer isarshi gidan kenan yaketa gwalla mata kira kamar zetsaga gidan. Bbu inda bedubaba batanan don haka yazarce side din hjy murjanat. 

“Banko kofar dayayi ita kanta uwarshi sedata razana…haba son babu sallama kashigo da nutsuwa mana. “ina yarinyarnan take? Wace yarinya kuma? Zulfer datake kitchen tun shigowarshi takejin hayaniyarsu tadada mannewa abayan kofa, tana zazzare ido. Yaukuma dame yazo oho.

Mother wai kekike goya mata bayako? Kai son banison rashin hankali wace yarinya ka aiko? Wacce kuwa banda zulpher….mitayi maka? Banison wannan halin banzan nadukafa inagaya maka kakiyayeni. “Ok dama kubiyun kunhada bakine kenan to shikenan ninedai ina mijinnata ko sedai tabar kwanan dakinta takaura nan kenan…..”son danifa kake mgn…ohonku kuma. Yafice adakin kamar mayunwacin zaki.

Yana fita zulfer tafito fuskarta jikeda hawaye. Nashiga uku mother wllh dukana zeyi dan Allah ki kirashi kibashi hkr.

“Bazemiki komaiba tashi maza kibishi kibashi hkr…wllh mommzebigenine😥 

“Nace kije mana keba mace bace kidaure kawai kitafi babu abunda zefaru.

“Adari dari take shiga ahankali taturo kofar taduba parlon kaf bayinan kafin tasauke ajiyar zucia. “Seda tagama zamanta harda kwanciya akan 3seater taji anshako wuyarta. Yashiga fella mata mari tana ihu babu wanda yake iya jiyosu yamata shegen duka yadaureta yafita yakulle gidan abunshi…..🙆🙆😂😂

         *********

“Yau yakasance ranar jumma’a aranar zarah ta tashi da matsanancin ciwon mara ssai nakuda gadan-gadan yataso mata. Gashi rabonda abdul yazo gidan kwana uku kenan ko wayama basuyiba. Mommy kuma tatafi kasuwa.

Haka tayita aikin nukurkuso daga bisani tasamu tararrafa zuwa cikin daki tadauko wayarta dialing num. din shamsiya tafarayi coz itakadaice takeson sanarwa batason tatashi hankalin mom dinta ko dr abdul.

“Amma kashsh layin babu kati aciki…..

Abdul neh yake kwance gaba daya kwanakin bayijin dadi ssai. Shine musabbabin dayasa beje gidansu zarah ba kwana biyu dasuka wuce. Dasauri yamike daga kwanciyar dayakeyi sakamakon bugawarda kirjinshi yake mishi. “Ambaton Allah yashigayi musamman dayatuna watan zarah yayi nisa yakamata kullun yakasance yana kula da ita. “Wayarshi yadauka yadanna kiran dr sani…..”helo sani..yes sir!….nace wayene me duba zarah acikin nurses dinnan?..  Uhmm ehhh Aisha ce ammadai tace this week akesakaran haihuwar….bebari yakarasaba yakashe wayar.

“Car key dinshi yadauka yazura jallabiya awaje parlor yatararda mommy dinshi agurguje yayi mata sallama yabar gidan. “Drivng yayi bilhakki dagaskia don ko bintakan drvr beyiba.

Da isarshi yashiga gidan aikuwa tundaga kofa yakejiyo salatinta beyi kasa a guiwaba yasunkuceta se mota yadireta yafinciki motar sukayi hsptl……

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: [14:35, 12/25/2016] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH* 55

“Tun ahanyarsu taxuwa hsptl yake kiran dr sani. “Alo sani! Na’am sir….maza-maza kushirya nurses banison wasa kushirya komai intact gamunanda zarah tawahala kuyi maza. Bejira jin tabakinsaba yayi hanging wayar.

“Juyawa yayi yakalli zarah yanda gaba daya tafita ahayyacinta. Nantake yakara speed. “Minti biyar suka kara suka iso hsptl din.

  Yana yin perking shikanshi begama fitowaba nurses sukacirota akan gadon turawa namarasa lfy sukasata kafin sukayi cikin labour room da ita.

“Har cikin room din abdul yashiga hankalinshi duk yadada tashi ganin yanda  numfashinta yana kaikawo. “Hannu tadaga tanayi mishi alamar yazo. Karasawa yayi cikin room din har kwalla yafara zubo mishi. Kai tashiga girgiza mishi alamar yayi shiru taruke hannunshi daya tanakallon fuskarshi ahankali yakekai dayan hanunshi kan sumarta yakawar da gashindayarufe mata fuska.

“I’m so sorry my dear take heart plxx sister Allah zesaukeki lfy…..dr muna bukatar waje daya daga cikin midwife din take mgn. “Ok yafada yana kallon zarah da itama shi take kallo ahankali idanunta suke rufewa.

‘Kagani ko, u see ur life! Dan Allah kafice idan kanason rayuwarta. Komotsawa yakasayi awajen tamkarda gunki yazama yana kallonta.

Dr sanine yajanyeshi zuwa waje kafin sukasamu damar kula da’ita.

Wannan wani irin iskancine sani kabarni mana indunga ganinta kozata haihu dawuri. Ta’inda yake shiga batanan yake fitaba sedayayi masifar son ranshi tukunna yayi shiru hankali yadawo jikinshi. Yafara laluben wayarshi. Duk beji waya ajikinshiba se lkcn yalura ashe jallabiyace ajikinshi kenan wayar tana mota.

Direct yanufi motarshi yadauki wayar yadanna kiran mom din zarah.

“Itakam dawowanta kenan daga kasuwa tatararda gidan bbu kowa hankalinta haryatashi tarasa dawannema zatafara. “Tana wannan haline wayarta yasoma kara. “Ganin abdul yasa tadauka dasauri……hello abdul nashiga! Banga….nop mother munanan hsptl takusa sauka insha Allah….dip yayi hanging. 

“Mamaki gabadaya yarufeta don sam batakowo haihuwa arantaba. Kulle gidan tayi taja nata motar tayi hsptl din.

“Se safadamarwa yakeyi akofar dakin haihuwar yakasa zama bbu yanda dr sani beyi dashi akan yanutsuba amma seyanuna mishi idan berabu dashiba sedai yatsunceshi adakin haihuwar haka yagaji dabashi baki kawai yanemi waje yazauna yanabinshi da ido. “Awannan yanayi hjy maimuna ta iskesu. Yana ganinta yatumfarota uhmm ummm mom kinga haryanzu bata haihuba wllh yana mgnr yana shillo da hannayensa. “Hjy maimuna dazuwanta kenan amma tagano lallai abdul bayi ahankalinshi kawai tariko hannunshi suka zauna tashiga kwantar mishi da hankali. “Abunsu haryaso yabawa dr sani daria amma kawai seyadake coz sawun giwa yatake narakumi.

“Kusan minti talatin kenan dazuwan mom amma shiru bbu wani lbr hakan yadada tunzurarda abdul kawai yamike yashige room din. “Aikin banza dan uwarku kufice tunda kunkasa kuban waje. 

Sega nurses sunfito ido wuru-wuru sunacire handgloves bbu yakamar amina daisha😂😂 se tura baki sukeyi. Uhuuuuum nikam nace anji kunya ankasa karbahaihuwa😜😜 

  “Shigarshi da minti goma segashi yafito da santaleliyar baby girl bakinshi har kunne awannan karon. ya’umurci nurses din dasuje sugyara dakin. “Abun yabasu mamaki yanda sukasamu uwar agyare tsaff amma idonta ba biyuba da alama yayi mata allurar baccine. Ahaka sukashiga gyara wajen kafin aka canja mata daki zuwa restng room.

___farin ciki agurin mommy yakasa misaltuwa tunda akafito da babin take hanunta kamarta daya da uwarta har ba’a cewa komai.   “Shikam abdul yasami nutsuwa maza-maza yagarzaya gida yin wanka.

     “““““““““

Mus’af neh zaune a office duk abun dunia suntaru sunyimishi yawa bayida wani tunani kullun sena zarah gashi sam taki kulashi duk yanda yaso abu yafaskara. Hankalinshi duk seyakara gushewa fadanshi yakaru duk zafin kan daya debo akan matanshi yake saukewa da uwarshi sabanin mahaifinshi dashikam kallonsuma seyagadama yadaga ido sedai idan abun yashafi lfyr danshi to zeyi mgn anan wurin kam. Don bayison abunda zekawo matsala a company dinsu wanda yake hanun mus’af din.

_____mtseeeww yadoka uban tsaki yayi wurgi da files dinda suke kan table dinsa cikin zafin kai yafice a office din. duk wanda yahangoshi tundaga nesa akrbashi wuri sanin halinshi. Kowa ahankali yake bidashi kar yarasa aikinsa.

Motarshi yanufa driver dinshi yaja motar. Uhmmm sir ina zamuje? “Kaimu lahira! Nace kakaimu lahira yakarasa mgnr cikin tsawa. Sorry sir aimun afuwa…..toh dan iska anyi hkr muje gidansu zarah……ayyi sir bansan gidanba ai.

“Iskanci zakamin gidansu zarannawa bakasaniba? Yana mgnr yananuna kanshi. yaruga ubansalati kafinnan yace to ai shikenan muje gida. 

Cikin rudu drvan yajuya da akalar motar zuwa gida.

“Yauma haka yashigo gidan kamar kullun bbu sallah sedai yayita doka uban kiran zulfer amma shiru bbu ita.

“Bacin ranshi yadada karuwa kawai yashige toilet yawatsa ruwa yafito yashirya tsaf cikin kananun kaya taje dinning room amma wayam bbu abinci. Wanda yasaba kullun idan yadawo zesamu abinci.

“Kutumar uba! Lallai wuyan zulfer yayi kwari nizatayiwa iskanci? Fuuuuuu yafice side din hjy murjanat.

____mom ina take? Toh nidai banida hutu kenan kullun daga wannan sewancen. 

“Ohhhhh god nikawai kiban amsa karkibatan lkc. Toh idan kaso kazama agogo mana sarkin lkcn a’a mgnr banza kullunkai idan kanason abu alkcn kakeso to bansaniba ko dacen dazata tafi unguwar nice nabata izini iyee? 

“Nan mus’af yayi sororo kamar gunki sakeda baki. ‘Watoma unguwa taje bada izininshiba lallaiyau merabashi da’itakam se Allah. Yaja iska yafesar yafara safa da marwa a parlon hanunshi kanannade abayanshi…..

[17:19, 12/25/2016] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH* 56

“Assalamu alaikum. Tayi sallama gamida shigowa dacingum abakinta tana taunawa. Tasha matsu kuwa riga da wandone ajikinta kanta babu ko dankwali tayi style da gashin kanta yazubo wasu tabaya wasu agaba se sideback dayake rataye akafadarta da takalmi me uban tsini tana tafiyar kamar metsoron kasa takaraso tazauna gefen hjy murjanat.

Ko kallon inda mus’af yake batayiba kuma tana saneda yana parlon. “Mommy nadawo tana mgnr cikin shagwaba ayangance. “Mom kam seda takalli mus’af tukunna tajiyo takalleta uhuuumm sannuda dawowa yaukuma bakiga mijinnaki bane….naganshi mana mom toh miye shidin bayanshi yakaryene baze iya zamaba. 

Uhuuum uhmm ummfa dota baruwana wllh karki tsokanoshi kinsanshi ba’iya tareshe zanyiba. Aikuwa tatuntsure da daria sekace ruwan sama wai bazaki iya tareshiba mommy😅😅 

“Ran mus’af idan yayi dubu yagama baci. Yanufo kanta ko gizau batayiba se cigaba da taunar cingam dinta tayi.

Yana isowa yadaga hanunshi yawanke mata fuska da gigiceccen mari seda takai harkasa yasa kafa yayi ball da’ita kanta yabuguda centre table. dasauri mommy tarikeshi haba mus’af kasheta zakayine?… “Tashi tayi dafeda kuncinta bakinta yana digan jini haka kantama. “Mommy kibarshi yakasheni kawai wllh yau seya kasheni so bahaukabane don kaga kawai Inasonka shine kake wulakantani toh wllh kakasheni!

Kinganiko mom kibarni inci abukazan yarinyarnan don tarainani kiduba irin shiganda tayi tafita kamar yar kafirai, bama aje maganar tanada aure ko babuba kuma kema kikabarta tafita hakan kidubafa kigani…..”ehh anbarni din banza dan iska medukan matarshi shashasha. Aikuwa yawafce rikonda mom tayi mishi yahau kanta dabugu bbuji bbu gani. Bakajin komai se ihun zulfer mommy tana kiciniyar rabasu amma takasa. Kawai setafice neman agaji waje gun ma’aikata. 

Ahaka tasamu tacire takalminda yake kafanta me uban tsine tabuga mishi aka seda yasaketa yasaka Ihu dafeda kanshi. daidai lkcn mommy sukashigo itakuwa taruga duk tayi jinajina takulle kanta adakin hjy murjanat.

“Aiga irinta nan haba son yanxu yayi maka daidai kenan? Yakama muzurai da idanu dafeda inda tabugamishi takalmi “ai wllh zatashigo hanuna rai kadan zanbari ajikinta yayi kwafa. Kukuma munafukan banza zakubacemin ko kuwa. Sumui sumui sukayi waje abunsu. Kowa da abunda yake sakawa.

    _yau takama jumma’a ranar suna_. Yarinya taci sunan mahaifiyar zarah maimunat anyi mata lakanida *princess* Ansha shagalin kam babu kama hanun yaro babu yakamar abdul yataka rawar gani ssai wajen yin kayan baby. Hjy maimunatu tahanashi  amma fir yaki seda yayi kayan. 

“Akwatuna goma sha biyu yai dana uwa shida. Haka itama mom dinshi tayi musu akwati shidda na uwa itama.

dayamma akahada walima anci ansha anyi bidiri ssai amma kashsh duk wannan abunda akeyi zarah dagakarshe zuwatayi takulle kanta adaki tunawa datayi wannan yarinyarfa batadmahaifi😭 😭

“Duk rarrashinda akayi mata kamar anazugata ssai abun yatsaya mata arai.

_____mommy suncuceni, suncuci diyata Allah seya saka mana. Banyi musu komaiba suka kamani nifa marainiyace mommy…..commonnnnn dota is ok ya isa haka Allah yana kallo ai kiyi shiru banison damuwarnan “duk yanda taso lallashinta haka tagaji donkanta tabarta.

“Bayan sallar isha’i neh abdul yazo gidansu zarah nashi gaisuwar, seda yanemi izini tukunna yashiga. A parlour yasami mommy tanadaukeda jaririyar se calla kuka takeyi uwarta taki karbanta. sukagaisa kafin yake tambayar ina zaran yarinya take kuka? Hmmmm nikam ai nagaji da mgn abdul zarah kunnen kashi gareta taki karban yarinyar wai ita fushi takeyi da ita.

What! Fushi kuma daga haihuwar yarinyar tafara fushi da ita? Ayyi abdul kasan yarinyarnan bamu isa mununa mahaifintaba dalilinda yasa fatima take fushi kenan. “Harcikin kanshi yaji duk jikinshi mutu. Adunia babu abunda yake firgitar dashi irin yatuna cewar shine sanadiyyar fadawan zarah duk wani hali nakunci arayuwarta.  “Lkc guda yanayinshi yasauya ahankali yakai hanu yakarbi yarinyar daga hanun mommy dataketa faman jijjigata aikuwa yana karbanta tayishiru sekananun kuka da baza’a rasaba. Yakalli mommy yana murmushi. “Mommy idan bazaki damuba dagayau nazama nine uba ga wannan diya nine mahaifin _princess_ mommy don Allah karkice a’a.

“Zarah datake jikin window daga daki tana kallonsu kuma tanajin duk abunda sukeyi tun shigowarshi tasulale kasa tacigabada kuka me tsuma zucia. Allah kenan ahine mebayarwa alkcnda yaso kuma shine me hanawa.

Bazara kadaiba har itakanta mommy batasan lkcnda kuka yakufce mataba. Kukane takeyi kawai nafarin ciki. 

  Ganin babban mace tana kuka yasanyashi nufar dakin zarah daukeda _princess_ ahanunshi………

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: [17:54, 12/27/2016] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 57*

   “Azaune akasa yatarar da ita ajikin window din tanata famar sheshshekan kuka. ‘Gyaran murya yayi kafin yayi sallama yakarasa ahiga cikin dakin. “Har lkcn bata dagoba.

_____Ahankali ya isa zuwa wurinta yatsugunna. “Fatima” yakira sunanta…….Fatima kikalleni mana _kinji_. Just kidaure don Allah kikarbi princess badon niba saboda ita jinjirace batasan komaiba kinji kanwata.

_____ssai jikinta yayi sanyi da irin yanda yatausasa lafazinshi yakeyimata mgn. “Hawayenta tashare datafin hanunta kafin tajuyo take karban yarinyar. Takoma can kankujera ta takure yayinda yariyar tasoma yunkurin kuka.

“Shima zuwa yayi yazauna gefensu yazuba mata idanu. “Yadan langwabar dakanshi plxx zarah kishayar da yarinyarnan plxx kinji.

“Ok bross i wll do as u said but i can do in ur present. “Yanda tayi saurin amincewa da bukatarshi yaji dadi ssai har cikin ranshi farin cikinshi yakasa boyewa yakasa dauke idanunshi akanta haka kawai yau yakejinshi tamkarda ango yanda suka kadaice shida zarah.

“_Allah ubangiji yanunamin ranarda zakitare agidana muzauna nidake amatsayin mata damiji. Lallai aranar zanshare miki hawayenki danazubar miki dashi abaya. *i love u very very much zarah* inajinki harcikin zuciyata!. ‘Duk wannan maganganun yanayinshine acikin zuciyarshi idanuwanshi akanta yakasa daukewa.

____ganin kallon yamata yawa kuma ga princess se kuka takeyi yasatafara mgn. “Uhmm…uhmm yayana bakace komaiba…..ohh am so sorry zarah yakalli agogonda yake daure ahannunshi yaga karfe tara harda minti talatin. “Am leavng right now sister and i hav something very imprtnt to tell u _zarah_ yakarasa fada gamida tsareta da narkakkun idanunshi wanda yake rudata aduk lkcnta suka hada ido. Dasauri takauda kanta. “Tabude baki zatayi mgn kenan yarugata….”ok karkidamu yanxu kikulamin da ‘yata we gonna discuss next tym _okeey_. “Toh yayana seda safe kagaida mommy…..zataji insha Allah _take care_.

Yana fitowa yayi sallama wa mommy don bayison ganin tanayin wannan kukan.

“Zarah kam seda tatabbatar yatafi kafin tasoma shayarda princess. Haka kawai tatsinci kanta dayin murmushi. “Tabbas zuwan dr yasanya mata salama azuciyarta lallai shidin babban mutum neh.

Tana wannan tunanin mommy tashigo tazauna kusa da’ita. ‘aikuwa ta shimfide princess akan kujera da tuni hartayi bacci itama takwanta ajikin nata mahaifiyar. Ahankali mom tashiga shafa kanta tanaso taji yanda sukayida abdul amma sekuma tafara tunanin kodai besanar da’itaba…….’mommy meyasameki naga kema kamar kinyi kuka? Takatsewa mommy harzari dawannan tambayar. “Nop dota bakomai kawai kece nake tunawa.

“Gyara kwanciyarta tayi ssai ajikinta. ‘Mommy miye kike tunawa? Bakomai yanxu kishirya kawai kiyi baccinki bari inje indan watsa ruwa. ‘Ok mother sekin dawo. tamike dagajikinta kafinnan tafita zuwa room dinta.

“Bangaren abdul kuwa ranar bacci sekusan asubah yadaukeshi dagayarufe ido zarah kawai yake gani. “Kyakykyawar fuskarta yakemishi gizo. Tabbas yasan idan yasamu zarah yayi dace matukar sa’a kuwa domin yasan fatimanshi macece har mace.

_____washe gari dasafe yashirya tsaf cikin tsaleliyar shadda fara tass da ita anyi mata aiki da bakin zare takarbi jikinshi ssai don yayi fitting nashi, yasanya farar hula zanna itama anyi aikida bakin zare. Hannunshi daureda bakin wristwatch yasanya bakar takalmi. “Agurguje yafito ko break beyiba yayi sallama da mom dinshi…”a’a son bakaci komaibafa….ehh mom ina saurine zanje hsptl daganan inwuce gidansu zarah…shine bazakaci abincinba?. 

   Karkidamu momcy kinsan abincin bawani so nakeyiba. don haka karkidamu kanki momcyta yakarasa

[20:02, 12/27/2016] BintuFannah😘: Maganar yana kashe mata ido daya. “Toh ai shikenan idan kaje kagaisheda zarah din…..’toh momcy zataji…..

____bangaren zarah itama tasha wankanta sunyi anko da babynta kayansu iri daya colour din.

“Atanface tasaka riga da sket jaa da adon flower ajiki baki yayi matukar karban jikinta musamman datakashe uban dauri tayi matukar kyau gashi tadada cika dukda damacan bawani kibane da itaba.

Amma taciko ssai takara haske akannata dama tuni farace kamar kataba jini yafito’ “tagama shiryawa tsaf abinta suna zaune itada babynta a parlour yayinda mommy take kitchen tanashirya musu breakfast.

   “Kamar daga sama tajiyo sallamar abdul mommy datake shirin fitowa daga kitchen daukeda tire na abinkaryawa ta amsa sallamar. “Itakam zarah kasa amsawa tayi tatsaya kawai tanabinshi da kallo har yakaraso parlourn yazauna.

  “A’ahh lale maraba dazuwa kaine dasafennan?…. Yadan rusuna gamida sauka kan kujerar kadan yashiga sosa keya ‘ehh wllh mom nine…..”ayyi to sannuda zuwa. dama yanzu mukeshirin karyawa sekabiyo sahu…… Toh mom nagode kwarai…ur wll com son….

__zarah sekiyi srvng naku nikam bari indebi nawa inshiga ciki. Ssai abdul yaji dadin yanda mommy tayi don daman yanason kebewa da zaran. “Yayinda itakuwa hakan bemata dadiba yau kuma wani sabon salo mommy tafito dashi. Amma kuma azahiri ta amsada toh mommy….

Bayan mom tadibe nata tashiga cikine zarah tamike daniyar shimfidarda princess akan kujera tadauko mayafi abdul yayi saurin tareta….uhmm kawota inruketa mana…batayi musuba takarasa wajenshi tamika mishi ita kanta asunkuye… Murmushi yayi ssai ya amshi yarinyar. Zarah kenan Allah yayi mata baiwar kunya….

Tanabashi ita tashige daki tadawo sanyeda bakin mayafi wanda yakara bayyana kyawunta afili.

Wow! tun daga fitowarta har ta’iso dinning area yakebinta da idanu. Har abun yafara damun zarah dadai tasan bahaka dr yakeba amma komiya canjashoho🤔🤔

_____bismillah kawai abunda tafurta kenan tashiga zuzzuba musu chips da soyayyen kwai a plate kafin take hada tea.

Har tagama duka yana biye da ita da ido komai nata burgeshi yakeyi.

Kawota inkaita gurin mommy sekasamu kaci abincin….ok’ kawai shima yafurta yamika mata ita.

Dawowanta tasamu har yafara cinnashi. Kafin itama tazauna.

“Har zatakai soyayyayen dankali bakinta taji muryarshi. Umm zarah gud mrnng.

Kunya ssai taji….am so sorry yayana wllh nasha’afaneh….k. Bbu komai ai.

“Toh inakwana…lfy ya jego da bby?…. Kawai setayi murmushi aiyanxu nakaebi bby ahanunka…..”toh hakane.

Nan sukayi shiru sukacigaba dacin abincinsu. Ahankali take satar kallonshi. _gaskia dr yahadu wannan irin kyau_? Itakam tanaganin ko mace iyakaci, gashida suma jibi yanda gashi yakwanta awuyanshi. Uhuumm yaji dadinshi.

“Fhuuuu yafura mata iska dabakinshi. Tunanin me kikeyi haka kanwata? 

Adan tsorace tadawo hankalinta…umm bakomai yayana…

Yadan murmusa. Itakuwa tasunkuyarda kanta kasa kamar mara gaskia.

_ummm fatima_. Na’am ta amsa.

Jiya nace miki inada wani imprtnt issue inason mutattauna ko? 

Dum dum dum….haka kawai taji gabanta yana faduwa. Muryarta yana rawa ta’amsa da “eh”….very gud, yafada. “Dama bawani abu bane zarah inaso kibani dama inkasance cikon rayuwarki ma’ana in amsa sunan ubaga _maimunert princess_.

Ahankali tadago idanunta tazuba akan kyakykyawar fuskarshi idanunsu yasarkafe dana juna. Yayinda yakeyi mata kallo cikeda so da kauna. Itakuma tanayi mishi kallo micikeda tambayoyi hawaye sukashiga zarya akuncinta.

“Adaidai wannan lkc mus’af yakunno kai gamidayin sallama. Ganinsu tare yasanyashi hcking a kofa yakasa shigowa dakin.

Yayinda kallansu yakoma gareshi…….

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 58*

“Akidime yakarasa shigowa parloun, har yatako zuwa gabansu idanunsu bebar kanshiba.

  “Hannunsa daya yasanya acikin aljihunshi dayankuma yashafi kanshi dashi yafurzar da iska…..”abdul kam ganin har lkcn beyi mgn ba yasa yajuya yacigaba da abunda yakeyi. Itama kuwa zaran tadauki tissue tana goge bakinta da alama sotakeyi tatashi awajen.

____tana yunkurin mikewa abdul yayi saurin tsareta…..inakuma zakije bakiban amsaba? Ummm yayana kaina kemin ciwo😔 

“Kallo mecikeda rashin fahimta yakeyimata don yasan dalilinta nabarin wajen amma besan meyasa takejin nauyin maciyi amana kamar mus’af ba.

“Talangwabar dakanta kamar damacan tanayimishi magana irin hakan. _plxx bross intafi_? Gamamakinta taga yaware idanunshi ssai akanta yamaimaita yanda tayi mgnr. Hakan yabata dama tacigabada rokonsa shikuma yana kwaikwayonta sukabar mus’af duk ranshi yagama baci. 

“Daga bisani kawai yayanke shawarar yin mgn…..”fatima bakiganni bane ko gaisuwa babu? Ina mommy fah? “Mommy tana ciki tafada atakaice. “Ok kikirata mana mugaisa. Ta’amsa mishida toh kafin tamike tanufi cikin daki.

“Tun tafiyarta ciki mus’af yakeji kamar yashake abdul yakasheshi yahuta don haushinsa yakeji matuka. Ganin har lkcn mus’af bashida niyar yimishi mgn yasa yamikamishi hanu…..”barka dazuwa megida! Sautin muryar abdul yadira akunnen mus’af din. Batareda yamika mishi hannuba ya amsada yauwa barka yanayimishi wani irin kallo natsana.

“Shikam abdul sauke hanunshi yayi tareda daga kafada alamar ko ajikinshi yajinginuda bayan seat dinda yakezaune yalumshe ido yanajuyawa ahankali. hakan yayi matukar kara tunxira mus’af shikadanshi yadau zafi yana furzarda iska medumi daga bakinshi.

___mommy ce tafito daga daki alokcn banda zarah.  dafara’arta sukagaisa da mus’af ssai yaji dadin hakan har yamanta dazafinkan dayatarar.

“Mommy ashe zarah tasauka? Ehh jiya satin yarinya guda….’eyyah aibansami lbr ba. Hakane ai kasan yanxu kayayemu tunda kayi amarya, amarya takwace mana kai. Kokakawota tagaidanima anayi mana rowa. “Aaahhh haba mom wane ni….uhumm ehh mana.

“Uhuumm yashiga sosa keya mom dama wata magana neh nakeson muyi.

Abdul da idonshi yake arufe yanajin duk abunda sukeyi se alkcn yabude idonahi zuciyarshi tana harbawa, yakasa kunne ssai yaji miye mus’af yazo dashi.

__”umhun inajinka mus’af mom tafada. ‘Ehh mommy dama nazone akan intambayi auren zarah akan idan tahaihu, sekuma natararda ashe tahaihuma. Yana mgnr shikanshi cikin i’ina har yadasa aya.

“Mommy tayi ajiyar zuciya. Yayinda abdul yakasa motsawa a’inda yake yanata zuba kunne yaji abunda mom zatafada.

“Zarah kam tanaciki tanajinsu. Mamakin hali irinna mus’af yasata takasa fitowa itama kawai tafashida kuka adakin.

__”gyara zama ssai mom tayi. ‘Mus’af! takira sunanshi. ‘Na’am mommy. Alhamdulillahi tun ba’aje ko inaba Allah yaganar dakai hakkina zarah dayake kanka, ninatabbata wannan rana zatazo koda bani aduniyar koda kuwa zarace Allah yakarba abunshi nasan sekayi danasanin barin fatima! Ahankali yajinjina kai alamar yagamsuda abunda take fada dari bisa dari. “MashaAllah kana fahimtar abunda nake fada……ssai mommy. “Toh Alhamdulillah. Ahalin yanzu ni maimunatu banida abunda zancedakai illa kaje kanemi amincewar zarah idan ta’amince to Alhamdulillahi nikam banida wani zabi bayannata. 

“Tamaida dubanta zuwaga abdul tamishi ishara dayazo inda suke cikin parlour din.

Jikinshi gaba daya asanyaye yakaraso yazauna kusa da’ita.

“Riko hanunshi tayi abdul tabbas nasan kaji duk abunda mukayi anan da dan’uwanka mus’af?…..ehh mom naji. “MashaAllah! Tabbas nice mahaifiyar zarah kuma inada hakki akanta na’inzabar matada mijin aure! Amma bazanyi hakanba sbd mus’af tunbaida wayo shima bemallaki hankalin kanshiba suketare da zarah. Ninasan lkcn banmantaba kumabazanyi butulciba! Tabbas awancan lkcn nikaina nashaida irin soyayya da kaunar junarda yake atsakanin fatima da mus’af!!. “Sa’annan kuma saboda fatima itakadai Allah yabani mahaifinta yabar duniya yabarni da’ita tunbatasan wacece itaba, hakika idannace zanyi zabe akan zarah tofah nasan zanshiga hakkinta kuma Allah bazebarniba, seya saka mata. don haka abdul kaima kaje kanemi amincewar fatima duk wanda Allah yasa shine mijin zarah acikinku toh Alhamdulillahi nikam inafarinciki 100%.

___dukkaninsu babu wanda jikinshi beyi sanyiba babu yakamar mus’af dayagama jika dazufa. Kallo daya zakayi mishi kasan yafirgita da kalaman mommy. Amma dayake shidin shine becire tsammanin samun zarah ba. acikin zuciyarshi yanajin zarah tashice shikadai…..

__Awannan yanayi mom tatashi tabarsu tayishigewarta daki. Dukkaninsu ransu adagule kowa yaja motarshi yabar gidan.

Yayinda abdul yawuce hsptl kawai. Shikuwa mus’af yanufi gida.

__”yaukam anci sa’a yadowo gidan tamkar bashidinba don side din mom yanufa karfe 11:39am lkcn yasamesu suna karyawa. Becedasu komaiba shima yazauna, mommy tayi srvng nashi itama batareda tayi mgn ba tatura mishi plate gabanshi da cup din tea.

“Seda yashanye tea din tass yakara wani yashanye. Mom dinshi da dad dinshi duk sunabinshi da kallon mamaki. Banda zulfer itakam don tasaba ganinshi ahaka duk sanda ranshi yabaci idanyasamu abunsha koda ruwane seyaga karshenshi…

  “Dad dinshine yayi karfin halin yin mgn…”son wai miyake damunkane? Shiru yayi bece komaiba kusan minti biyar kafin yakalli mahaifinnashi. “Dad aure nakesonyi! Gannnnn gaban mommy yafadi amma ko gizau zulfer batayiba sema murmushin takaici dana farin ciki dayabayyana aleben bakinta. “Ahankali hjy murjanat tadubeta gamida riko hanunta tarike gamm kanar za’a kwaceta.

Shikuwa gogan bemasan anyi halittarsu awurinba yacigaba da maganarshi…..”and kuma zarah nakeson in aura don yanxu haka daga gidannake munyi mgn da mahaifiyarta. “Wannan karon kam tashin hankali karara yabayyana afuskar mom dinshi. Tabude baki zatayi mgn dad yadaga mata hanu alamar tayi shiru, sannan yadubi mus’af cigaba da mgnarka son…..”ehh shikenan dama dad…”toh dakaje gidan babu abunda sukace dakaine?… Yacigaba da mgn yana yamutsa fuska. Ehh tacemin wai innemi izini wajen zarah idan ta’amince shikenan.

“Amma kaidinfa son? Shin kanason zarah din haryanzu?…..what what! Such a question dad i love her i love zarah inasonta mana dad. Yana mgnr neh kamar wanda zubugi mahaifinnashi..

“_calm down son dad yakwantar da murya yana shafan kanshi, i know! ninasan za’ayi haka, nasan dole wannan ranar zatazo. Put that in d back ov ur mind u marry her! “Mus’af yadan zaro ido yana duban mahaifinshi dagaske dad zan aureta? Nothing more son ka aureta angama.

“Awannan lkcn kam cinfuskar ya ishi murjanar tamike kamar zakarar raninda gashin jikinta yagama tsigewa. Cikin fada tasoma mgn wannan ai zancen banzane tanuna mijinnata da yatsa. Kai kaine kake goya mishi baya yakeyin duk abunda yaso wannan matsiyaciyar yarinyar sam banyarda tazamo suruka agareniba. Wllh karkuyi ganganci zataci kwal ubantafa. Haka tadunga rafka uban masifa kamar yawun bakinta zekare, daga bisani zulfer tamike tariketa.

“Haba mommy wannan duk saboda miye kiketa faman bata bakinki? Idanadai wai donnine wllh nikam na’amince _yaya mus’af yakara aure_. dama nagaji da dukanda yakemin. Sedai inatausayin wacce ze’aurane. Amman bakomai yayi abunshi. duk wacce tayi gangancin shiga hanun mu’af wllh tayi hasara setayi dan dana sani. Tanakaiwa nan tafice daga sashen dagudu zuwa nasu tana kuka.

“Wani bushewa dadaria mus’af shikam yayi yanajin wani nishadi yana fisgarshi zarah tazama nashi.

  Itama mum dinshi batayi kasa aguiwaba tahaura sama tabarsu shida dad dinshi. Suka kalli juna dad dinnashi yakawata murmushinda yake kwance akan fuskarshi yanasonyi yakasa saboda magajiya (hjy. Murjanat)…….

Uhuuuuuummmm🤔

Inamika gaisuwata agareku yan grp na bintufannah’s novel. hakika kunabani karfin guiwar rubuta wannan littafi. Musamman *mmn abba, miss afhar, amnaj,mommcyta khadijah,anty balki,mmn samha,harira garba musa*. dadai sauranda ban ambataba. Ina alfaharidaku yan’uwa Allah ubangiji yabarmu tare.

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 59*

“Abdul kam tunda ya’isa hsptl aiki adaddafe yayishi. Yasamu yakoma gida.

   “Yayi iya kokarinshi don ganin mom dinshi batagane yana tareda wata matsalaba. Amma seda tafahimci wani abu yana damunshi, kawai tayi shirune awannan karon. 

  “Dayamma suna zaune a garden ita da shi. Yana kwance ajikinta sunadan firarsu gwanin ban sha’awa, dakagansu kasan sunamatukar son junansu babu kamar mom dinshi datakeji soyayyar dannata azuciyarta, duk lkcnda take taredashi hakan yana tuna mata da mahaifinshi. don haka bata qaunar abunda zenesantata da abdul.

____”son’ takira sunanshi cikin dabara irinna mahaifiya da danta…..’yes momcy wha’tsapp? How about what we’ve discuss loooong tym? “Like what mommy?….tadan zaro idanunta tana leka fuskarshi dake kan cinyarta tana tajemishi da comb, son are u telling me you’ve forgotten? ‘Mom bawani Abu ai just remind me kawai, koh sweetheart yafada gamida juyowa suna facing junansu. Amma son banji dadiba dabaka dauki mgnr na serious ba.

  “No momcy don’t worry just say it out OK….’toh ai shikenan mgnr aurenka damukayi kwanaki.

Damamaki yake kallon mahaifiyar tashi, wato batama fahimci abunda yake tsakaninshi da zarah ba.

  “Son kayi shiru, ko da akwai abunda kake boyeminne?

  “Uhuuum mother babu komai. Amma karkidamu kinkusa ganin jikaninki agidannan haka zasu cika miki gida don kuwa first try yan uku zamu haifo miki……umwun lallai son kazama abunda kazama ko kunyata bakaji koh uhuum lallai dunia takare.

   “Karkiwani damu kanki yana mgnr hadeda yin daria. Coz kekadaice Wanda nake zama muyi fira irinwannan tunbankai hakaba, toh kuma miye zakiwani damu? 

  “Tadan maki kanshi kadan marakunyar yaro Allah yashiryaminkai….’ashsh haba momcy shine harda duka? 

   ‘Ehh nayidin Wanda yafi wannanma yakamata inyi maka, nitashimin ajiki insamu yan aikinnan ingani yau miye zamu daura da dare. Yamike ajikinta. Yauwa mom kuyi daidai cikinku yau bazan kwana ananba zantafi g.r.a neh

   “Haba son miyasa? Nothing just kawai zanje can dinne ainadade banjeba dasafe zandawo karkidamu, kinsan gidan bakowa. 

  “OK amma inasu habbab neh? Tab mom aimunjima bamu haduwa dasu..

  ‘Toh shikenan take care of yourself kaji tayi pecking nashi agoshi…OK momcy take care too.

  “Yanufi side dinshi yatattara duk wani abunda yasan ze iya bukata kafin yafice yazubasu cikin mota driver yajashi zuwa can gidanshin.

“Gidan komai tsaf atsare yanda yabari kasancewar kobayi gidan ma’aikata suna gyarawa kullun.

  “Shiganshi ya ajiye duk kayayyakinda yazo dashi ya umurci masu aikin dasu ajiye komai a’inda yadace. Kafin yasake gyara kanshi ssai cikin kananan kaya yadaura jacket asama don lkcn sanyi yafara sauka yadauki glass dinshi yamanna a’idonshi kafin yafice yaja motar dakanshi zuwa gidansu zarah.

   __”tafiyar minti goma yayi ya’isa unguwar. Yayi perking motarshi a harabar gidan. Yaukam befita a motarba yakirata awaya ……”alo kanwata gani agida kifito mana. 

  Yaukuma yayana baza’a shigo bane? ‘Ehh kinsan magrib yakarato kifito kawai….’OK ganizuwa.

__keda waye kikeyin wayar? mom tatambaya tana sakawa princess kayan sanyi’….”mom *ni da dr* neh, wai yanajirana awaje.

  “OK sekiyi maza karki bata mishi lkc.

“Mayafin abayar dayake jikinta kawai tadauka tayafa asaman kanta ko gashinta begama rufewaba takarbi princess suka fice.

__”sunkusa isowa inda yayi parking knan iska yasoma kadawa ssai. Dankwalin abayarta iska yadauka itakam setafara kiciniyar rufe fuskar princess.

‘Iskar Sam yahanawa abdul ganin yanayinda suke ciki kawai seyasauke glass din motar. daidai lkcn iska yakado mayafin zarah kan fuskarshi. “Runtsa idanunshi yayi yayinda yake shakar kamshin turarenta da atake alkcn yakeyimishi barazanar kawar dahankalinshi. Ahankali yajanye gyalen ta window din motar yahangosu tanatayin kokawa da iskan tajanyo Shawwal iska yajanye. “Kawai yaballa murfin motar yafice zuwa inda suke.

__”dago kanta dazatayi tahangoshi yana tahowa, gabadaya yayi mata kwarjini. Setafara ganinshi yanayimata gizo tamkar wannan mutumin Wanda yamata cutarda bazata taba mantawa dashiba. Kuma take ikirarin bazata taba yafe mishiba kuma Wanda har yau har gobe akeyimata bincike akanshi!.

  “Kasa motsi tayi kawai tarungume princess gamgam akirjinta kamar za’a kwace mata ita. Haryakaraso wurin suna ahaka.

__”dankwalinta ya yafa mata akanta yayinta tarukeshi dahanu daya dayan kuma tana rukeda princess.

Ganin iskar yanakara yawa yasa beyi watawataba yakarbi princess ahanunta itama yariko nata hanun be ankaraba yaji wani shock yaziyarci gabban jikinshi dasauri yasaketa yanufi mota itama tabishi yabude gaba yashiga itakuma tashiga baya.

__sunashiga yarufe glass din motar da motar gaba daya.

“Itakam zarah har lkcn kirjinta bugawa yakeyi tsananin bugawarshi yakarune yayinda abdul yarike hannunta.

   “Har lkcn babu Wanda yayi mgn cikinsu. Banda numfashinda suke saukewa kamar wa’inda sukayi gudun tsere.

    “Akasalance abdul yafara mgn…”I’m so sorry kanwata really sorry plxx forgive me.

Ahankali tadago tana kallonshi don meyasa yake bata hkr? Kodai abunda idanta yanuna mata dazun gaskia neh? idan kuwa dagaske hakane, babu wanda ya isa yahanata aiwatarda abunda tayi alkawari makanta aiwatarwa akan duk wanda yakeda hanu akan raping dinta da akayi.

___cikin tsananin bacin rai dasonjin abunda yasa yake bata hkr tace sorry for what then………

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 60*

“I’m so sorry kanwata, kiyafemin badaniya nayiba.

“Itakam duk takagu taji abunda zefada mata, haka kawai tatsinci kanta dajin hawaye a’idonta. “Aikuwa yasake rudewa daganin hawaye a’idonta Sam bayison abunda zebata mata rai.

“Ganin har lkc befurta komaiba yasa kukanta yakaru wato abunda take tunani akanshima gaskiane knn. 

  “Dan Allah kiyi hkr zarah badason raina narike hanunkiba, naga iskanne yanayin yawa am sorry, yanayin mgnr rungumeda princess shima kamar yayi kukan.

“Se’a lkcn taji zuciyarta yamata sanyi, tashare hawayenta tukunna tace shiknn bakomai yayana.

  “Har cikin ranshi yaji dadin hakan, dagaske kinyafemin? “Ehh yayana yawuce ai.

  “Toh ina godia kanwata. Sekuma sukayi shiru nawani lkc kafin abdul yasoma mgn.

   “Fatima haryanxu bakicemin komaiba. Nasan kinji yanda mukayi da mommy ai’,  “Ahankali tadaga mishi kai, toh dan Allah kice wani Abu sister.

  “Dr aibazan taba gudunkaba kamar yanda bazan taba komawa ga mus’af ba. Amma inason kabani lkc inyi tunani kuma inasaon inyaye princess kafinnan Allah yabayyanarmin da wanda yayi silar jefa rayuwata acikin halin kakayikani,, don haryanzu anakan bincikene akai….Rassssssss! gaban abdul yafadi lkc guda zufa yaketo mishi. Ganin zejike dazufa yasa yakunna A.C din motar.

“Jin sanyi ya addabeta yasa tadago kanta, yayana inajin sanyifa naga kakunna a.c kuma ga yarinya. “Oops namanta yashiga kokarin bude kofar I have to go right now, kinga magrib ankusa yakarasa mgnr gamida ficewa amotar yanaduba watch din hanunshi.

“Itama fitowan tayi, OK badamuwa kada kamakara a jam’i kawota tamika hannu takarbi princess. Tajuya zata tafi yayi saurin tsareta.

  “Kanwata wait plxx, tatsaya cak batareda tajuyoba.

“Yakoma motar yaciro wani dankaramin box na gift mekyan gaske anyi adon ja da baki ajiki yamika mata. Gashi sister this is 4u and my daughter princess.

  “Tasa hanu takarba tamishi godia ssai kafin takeshigewa cikin gida.

Shima yayi key wamotarsa daidai lkcn motar mus’af tadanno kai cikin gidan.

   “Abdul kam kotakanshi bebiba sanin wanda yakecin motar kawai yafisgi nashi yayi gaba, kamar zetashi sama.

   “Shikuwa mus’af kawata murmushinsa yayi yashafi kanshi yanaciza baki kamar tsohon maye, kafin yagama perking up hartashige cikingida abunta.

  “Ganin lkc yanakure mishi kawai yayanke shawarar kiran wayar mom din zarah.

Ring biyu tadaga bayan sungaisa yakegaya mata yanason suyi mgn da zarah neh, yanawaje…”OK bari insanar da’ita…”toh ngd mom. Yakatse wayar.

  “Zarah daduk takejin abunda sukayi tabatarai tunkafin mom tace mata komai.

  “Toh ai kinjide dakunnenki base nafadamikiba. Mom nibabu inda zani, kijifa kiran sallah akeyi shidin bayi sallah neh?

  “Ohhh wannan tambayar inkinje sekiyi mishi ai…..Bbuma indazanje sekifada mishi awayanda yakiraki, tanakaiwa nan tashige daki abunta.

  “Mom kam tabe baki tayi uhuuumm kukukasani tadanna kiranshi…”hello mom….mus’af kayi hkr zarah akwai fushi taki fitowa, no no bakomai wllh gashima anakiran sallah sedasafe mommy, “toh Allah yatashemu.

“Hmmmmm lallai wannan yaron yananufin yasiye zuciyar zaraneh🤔 karya yakeyi wllh be’isa ya auretaba seninan dan ubanshi.

Allah yakaimu dad yagamamin bincike akanshi sena watsarda al’amatinsu…….yaja motarshi yabar gidan shima ranshi wani shashe abace wani kuma farinciki fal”.

“Bayan tayi sallah tadauko dan box dinda abdul yabata tawarwareshi tabude, haskene yagauraye gurin datake kasancewar bbu haske ssai adakin, ring neh guda uku aciki na diamond. “Wowwwww so beautiful tafurta, cirosu tayi dukka. daya anrubuta sunanta ajiki daya kuma anrubuta *abdul* karamin cikin kuma anrubuta *princess* murmushi tayi ssai harseda fararen hakwaranta sukafito, haskensu yahadu dana rings din yakara bawa dakin haske namusamman. Hakan yayi sanadin farkawar princess tayi juyi tana fuskantar uwar tata. 

 “Wanda akarubuta sunanta tadauka tasaka amma duka yatsunta ring din yamusu yawa, takara daukar wanda akarubuta sunan Abdul sawanta kenn yayi dai-dai dahanunta.

  “Tanasanya ring din princess tashiga cilla kafafunta tana yare irinna jarirai, se’a lkcn tasan tatashi. Tayimaza tazuba sauran rings din Cikin box din tarufe taje tadauketa….

        **********

Shekara guda kenan dahaihuwar zarah.

  “Babu abunda yacanja tsakaninta da mus’af Sam taki kulashi duk yanda yasoda sugana fir taki, 

Tafanninta da abdul kam seshakuwa dayake kara shiga tsakaninsu musamman shida princess har kamanninsu yafara shige daya.

Amma sewanda yalura idan bahakanba sekace kawai shakuwace.

  “Ssai princess tayi wayo, mgnrta yafara fitowa tafiyakam shima tafara tsayuwa tana takawa daya biyu.

   “Har lkcn bata yaye princess ba acewarta seta kara wayo.

  “Zulfer kam tafita aharkar mus’af don gani tayi kawai tana batawa kanta lkcne don hankalin mijinnata Sam bayikanta. Kullun batayini agidan tanawajen harkan aikinta na business datakomayi kasashen ketare damasu kula mata dakayayyakinnata, batadawowa gidan se yamma likis, “tana dawowa kuma side din hjy murjanat takeyi. 

  “Duk yanda hjy murjanat zatayi da’ita akan takoma side dinsu kitakeyi, don haka sesukai kwana biyu basuhaduda mus’af dinba.

Shikuwa ko ajikinshi yana fama da damuwar bincikenda mahaifinshi yadorashi akai Na abdul…….

“Watarana dayamma abdul yayi perking din motarsa kenan agidansu zarah, yafito dai-dai lkcn suma sunfito princess tana gaba tana tahowa wangaleda baki ganin abdul tana daddy cikin gwalamniyanta namagan zarah namata daria tanatsaye jikin kofa.

“Mortar mus’af tashigo cikin gidan, tundaga nesa yahango abdul kafin idonshi yakai kan zarah dataharde hannayenta ajikin kofa se daria take. 

  “Yakara maida dubanshi kan abdul yaga yaware hannayenshi yana tsaye shima. Sannan yaga zarah tafara takawa indayake”

 “Wani kishi yaji yatokareshi amakogoro’ notin kanshi yafara kwancewa aikuwa yakara speed yayikan abdul dagudu.

  “Nantake zarah tatsaya tadannakirawa abdul. “Drrrrrrrrrrrrr!! 

“dasauri yajuya inda yaga zarah take kallo, kawai ganin motar yayi tanayin kanshi. Yaymaza yadauke princess duk inda yaso kaucewa Abu yaki……   

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: [07:23, 1/1/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 61*

“Duk yanda yaso yakaucewa motar abuyagagara, seda motar tabugeshi princess tayishillo gefe guda daga hanunshi tabugu dajikin bishiya lkc guda jini yasoma tsiyaya tahancinta dabaki…

___”itakam zarah ganin halinda princess tashiga tunu tafarka daga sumar tsayenda tayi tatsalla wani uban ihu tayo waje kanta, “mom datake ciki itama jin ihun zarah yasa tafito itama. Take ganin abunda yafaru, abdul akwance akasa sejuyi yakeyi sannan ga princess ahanun zarah tana zubardajini, sekuma mus’af dayake fitowa a mota yana muxurai narashin gaskia ganin ba abdul kadai yabugeba.

___cikin rawar jiki takarasa wajen zarah….”nashiga uku dota meyafaru haka? Kasabata amsa tayi se kukanda yakeneman yafikarfinta, ganin haka yasa mom tanufi parlour harda hadawa dagudu, car key dinta tadauko tanufi perking lot tafitoda motarta zarah tayi maza sukashiga, yayinda mom taje temakawa abdul yamike dakyar ta’iya temaka mishi yashiga motar har lkcn besan inda hankalinshi yakeba kasancewar yabugu… 

“Nan taja motar sukabar gidan. “Mus’af kam yarasa abu guda dazeyi kawai yayanke shawarar maramasu baya. Nantake shima yaja motarshi yabisu.

“Basuyi wani nisaba sukatsaya a asibitin shifah wanda yake atitinnasarawa.

   “Sunci sa’ar samun lktci kam sunmusu karba mekyau, sunyi nasarar tsaida jinin princess amma kuma anabukatar jininda za’a karamata. Haka shima abdul sundubashi komai nrmal haryasamu bacci sedai buguwa dayayi akanshi.

“Zarah ne zaune adakinda abdul yake sekuka takeji tunlokacinda abun yafaru takiyin shiru, yayinda mom tanufi ganawada lkita. Mus’af kam yanawaje yakasa shiga dakin, shitsoronma haduwada zarah yakeyi..

__bayan mom tafito daga office din likitanne mus’af yatsareta awaje……mom wai meyake faruwa? Mom kam dabatasan ainahi abunda yafaruba tatsaya tasoma bashi bayanin yanda sukayi da likitan…..uhuum mus’af cewa yayi kafin wayewan gar lallai anabukatar jinin da za’a karawa maimunert…..cikin rashin fahimta yace mom wayekuma maimuna? “Inanufin princess. Yadaga kai kawai alamar afahimta.

  “Nan yashiga zancen zuci _Allah yakawoni lkcnda zangwadawa zarah nimasoyintane_ yayi daria akasan zuciyarshi kafin yadago yanaduban mommy, mom mezehana aduba nawa jinin idan yayi daidai danata se’a dib……bekarasa maganarba zarah tafito dayake suna bakin kofar dakinda abdul yakene duk taji abunda sukeyi..

   “Allah yasauwake asanyawa ‘yata jininka mus’af!! Karhar kana tunanin nizan amince dawannan suki burutsinnaka?, toh wllh ahir dinka da jinin jikinnaka.

     “Ya’isa haka fatima nan asibitine mujida abunda yake gabanmu bafadaba. “Nan tarushe dakuka…mom shinefa shine yabuge dr da princess kuma yanxu kinji mgnr banzan dayakeyi.  “Mamaki duk ya ishi mom dama tasan za’ayi haka mus’af sam bayi iya controlling din temper dinshi.   “Mom wllh badagangan nayiba.

  “Mommy don’t mind him wllh yasani daganganyayi, “shikenan naji muje ya’isa haka Allah yabasu lfya yakuma kare nagaba.  

   “Seda takallishi tukunna tashare hawayenya your a lier mus’af! a capital lier! tazafga mishi harara, ganin batada niyar wucewa mom tajanyeta suka shige ciki.

   “Mus’af yadanyi murmushi yashafi sajenshi kobakomai yaji dadi azucuyarshi tunda yayi mgn da zarah yau kuma yaji zazzakar muyarta. Wow harda hararama mekara fitoda kuruciyarta. Yayi yar daria kafin yadaidaita kanshi yatura kofar ahankali shima yashiga. ..

   “Gefe guda yanema yaxauna kusada mommy yayinda yahango zarah zaune gaban godonda abdul yake takifakanta.

  Ko ba’a fadaba yasan kuka takeyi. Fatanshi daya Allah yasa ba ajikinshi yake kwanceba.

   “Sunjima ahaka kafin zarah tamike daga kifuwar datayi idonta yasauka akan aljihun rigar abdul taga wayarshi, tasa hanu taciro, taci sa’a kuwa babu security ajiki. tashiga danna no. din shamsiya ring biyu tadaga….. hello….hello sweetheart zarah ce tafada kamar zatayi kuka.   “Subhanallah besty meyasameki naji muryarki haka? Nop karki daga hankalinki princess ce babu lfy…..innalillahi meyasameta dayaushe tafar….”besty ya’isa haka plxx sekinzo dai kyagani kibiya tagidanmu kitahomin dawayata plxx da handbag dina dakayan sanyin princess da……mom takatseta tahanyar karban wayar rabu da’ita kinji zanje gidan yanxu amma kawai karkizo kibari seda safe kizo kinji kinga yanzu taduba agogon dakin yanxu karfe 5:30pm kiyi zamanki kinjiko? 

  Ta amsa da toh kawai don batason musu amma sam batajin zata iya kaiwa gobe batazo taduba princess ba….”yauwa Allah yamiki albarka mom tafada tayi hanging up.

  “Kafin take mikawa zarah wayar, toh nikam zanje intaho mukuda abunda zaku iya bukata, ummm amma yakamata ki kira mom din abdul kisanar matafa.

[07:41, 1/1/2017] BintuFannah😘: “Dasauri zarah tazaro ido waje. 

Mommy bayauba kibari seda safe tukunna karmutashi hankalinta.

   ‘Ehh hakane kuma, bari inje sena dawo’ yauwa toh. shima mus’af beyi kasa a guiwaba yamike zarah nima zantafi amma zandawo koda can darene,

  Ko kallonshi batayiba ballantana yasamu saran jin amsa.

Jiki asabule yabi bayan mommy kowa yatada motarshi suka bar hsptl din.

___da isar mom damamakinta tatararda shamsiya tanakan tattara kayanda zarah tafara matabayanin taje mata dashi.

Mom kam baji wani mamakiba don tasan tsakanin _bintu da shamsiyarta_ babu meahiga tsakaninsu se Allah. Kawai tashiga tayata hada wasu kayayyakin itama.

____”bayan tafiyarsu mommy zarah tafita taje har inda princess take amma babu damar shiga coz anhana kowa shiga, ko ita datake amatsayin mahaifiyarta.

“Kawai tayi office din lktan. Azaune ta tarar dashi yana duba wasu files. Itama tanemi guri tazauna, sannuda aiki dr. ‘Yauwa sannudai dawata matsalarne? Yatambaya. 

   “Ehh dr. Toh inajinki’ 

  “Dr a’ina za’a samo jininda za’a sanyawa yarinyarnan neh? …’ehh to da akan zamu duba natane muga grp dinta muyi compering dawanda mukedashi anan idan yazo daya semusa mata, toh amma yanxu munyi mgn da uncle dinta yace zedawo da dare aduba nashi idan yazo daya semudiba.

  “Wani kallon mamaki tabi lktn dashi darashin fahimtar inda yadosa.

  Waishin Dr waye uncle din princess?……..

[08:50, 1/1/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 62*

____”shima cikin rashin fahimta yake kallonta waye uncle dinta kuwa bayan wanda kukazo tare dashi. Shiyacemin shi uncle dintane, kuma naga tare kukazo.

Wannan mgnr wofine kawai! Zarah tafada.

  “Ya za’ayi kuyanke shawara kubiyunku batareda ninasaniba, nice mahaifiyar princess fah. Wllh Dr karkayarda kayi gigin sanyawa ‘yata jinin wannan mutumin’.  “Cikin fushi shima yasoma magana, waike bakida hankaline? Rayuwar ‘yarki yanacikin hatsari aiko jinin aduwunlillahi neh yakamata asaka don aceci rayuwar ‘yarki bama uncle dintaba.

  “Itama kuma kamar yadada tunxurata tamike tsaye toh wallahi bari kaji idan kasanya wannan jinin alkalima be isa yarabani dakaiba, ai bakasan hujjar dayasa nace banisoba.

  Toh jininwa kikeson asa mata? Kona ubanwayema amma wllh bandana wannan mutumen’ takarasa mgnr cikin tsawa tafice gamida banko mishi kofar.

____dakinda abdul yake tashiga dagudu tazauna kan kujerarda yake gaban gadon takwantarda kanta akan kirjinshi tashiga rera kuka ahankali.

“Gamamakinta sejin hanunshi tayi abayanta yadada rungumeta ssai. Yasoma mgn ahankali, cikin yanayi najinjiki ssai.

  “_kanwata meyafaruda princess? Inafatan wani abu besametaba ko? Yanda yake mgnr yasa zarah takejin tamkarda yanayi mata rada akunne tadada lakuyewa ajikinshi.

  “Yayana cewa sukayi wai zasu kara mata jinj, kuma kafin zuwa safiya tafashe dawani sabon kukan.    “Shishishi ya’isa haka mana kibar wannan kukan kinji za’asamu insha Allah.

  “A’a Dr waifa jinin mus’af likitan zesaka mata.

  What!? Yafada gamida janyeta ajikinta yakuramata idonshi yana sauraron abunda zatace….”wllh haka yace shine yanxu nadawo dagayimishi ashedi. Yanda take mgnr yayi matukar bashi daria, wai ita adole taje tayi kashedi dama ace yanawurin yasha daria, ganin daria yanason kwace mishi yasashi kara dakewa yana kallonta. 

 “Itakuwa seyamutsa fuska takeyi alamar yin kuka…..”nop kanwata karkiyi kuka ai kinyi mishi warning bazasu sakaba.

  “Tadada fadawa kan kirjinshi tana kuka kawai yashiga bubbuga bayanta yana rarraahinta. _azuciyarshi kam cewa yake lallai zarah tanason debomishi ruwa shidayake gadon asibiti amma tana narkemishi ajiki_ uhumm da alamu zarah batasan metakeyibane gaskia.

  “Suna ahaka akashiga kiran sallah daidai lkcn ake knocking din kofar. Ahankali zarah tamike dagajikin abdul duk fuskarta yayi jaa yakumbura sbd kuka taje tabude kofar.

___”shamsiyace niki-niki dakaya ahanunta. Takarbi wasu sukashigo cikin dakin. Bayan sunsanya kayayyakin acikin wardrobe din dakinne sukazauna.

 Shamsiya tarungume zarah besty wai meyasami princess neh? Inatakenema? Nan zarah tasanar da’ita komai se’a lkcn talurada mutum adakin. Sukagaisa da abdul din tayimishi sannuda jiki kafin tamike toh nizanwuce gida mommy tace zatazo da dare bayan sallar isha’i.

  Tayi sallama wa abdul dafatan Allah yakara sauki aukafice, zarah tabita yimata rakiya.

____bayan fitansu abdul yamike dakyar donshiga toilet yadauro alwala kenan Dr yashigo.

  Alhamdulillahi yafada gamida karasowa yarukeshi kace sauki yafara samuwa harkafarka?, 

  “Ehh wllh abdul yafada yana murmushi. “Toh masha Allah dama nazo dubakane naga gashi harkafarka, toh Alhmdllh. Yajikinkan? 

   “Ehh tsamin jikine kawai nakeji Dr. “Hakane daman akwai drugs dazan rubuta maka komai zeyi nrml insha Allah.

  “Toh Dr inagodia, yauwa Dr nace mgnr jininda zakusawa princess inason bayan munyi sallah kaxo muje adibi nawa asaka mata dolene kawai jininmu zaizo daya da princess!

__”cikin rashin fahimta lktn yadubeshi, banfahimtaba ya akayi kasancewar jininku zezo dayada ita? Just do as I tell u, “gaskia kayi hkr bazan iyaba sbd dazunnan mahaifiyarta tamin kashedi kada inyarda insaya mata jinin kawunta ballekuma kai dabansan Yaya kake agurintaba.

“Abdul yadanyi murmushi yashafi sumar kanshi nine mahaifin princess dr! So do as I told you OK…….

__toh ai tunfarko bayani zakamin, se’ingamsu.

   “And kuma banison kasanarwa mahaifiyarta in fact nvr talk 2 some one we’ve discussed with you about this issue, I have a reward for u 4 keeping the promise. Agree?   “Dajin hakan yasashi saurin amincewa.

“Yataimaka mishi yashiga toilet ahikuma yazo bude kofa sukayi karoda shamsiya zatashigo…..”lfy baiwar Allah? Jikinta yana rawa takebashi amsa, umm dama nayi mantuwane takarasa shiga dakin tadauki wayarta databari akan gado tafice.

   “Shikam ajikinshi jiyake tabbas yarinyarnan taji abunda sukayi kawai yadaga kafada kawai alamar rashin damuwa yanufi masallaci.

__zarah batadawo cikin hsptl dinba harseda taga shigan shamaiya adaidaita sahu kafin tajuya cikin asibitin.

___ganin haka yasa mus’af yatada motarshi yabi bayanta…………

I don’t celebrate new year I will I’ve whishes you happy new year to all ov fanz😃😉

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: [08:48, 1/2/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 63*

“Bayan sun isa tasauka tamikawa me adaidaita sahu kudinshi tanufi lungun shiga gidansu,  “daidai lkcn shima mus’af yafito yanufi lungun dasauri yacimmata.

“Harseda tadan razana tukunna taga shine……kiyi hkr narazanar dake koh?  

   “Wllh narazana matuka mus’af…..eyya sorry y kk ya 2days? 

 Uhmm lfy qlau. “Toh madallah, nasan zakiyi mamakin ganina a’irin wannan lkcin. 

      “Ehh wllh.  “Tom bakomaibane wata alfarma nakeson kimin guda daya.

 “Toh inajinka.  “Yauwa, bawani Abu bane shamsiya nasan yanda kuke da zarah bazakiso wani abunda zecutar da itaba, tadàgakai alamar tagamsuda abunda yake fada. Tom nidai nasan nayikuskure abaya kuma na’amsa laifina amma sam zarah takiyarda da tubana.

___”hakane mus’af kasan zarah dakafiya musamman a’irin wannan yanayi naku, gaskia bakamata adalciba mus’af! Sam bakakyautaba.

   “Nasani shamsiya ammanatuba ai, don Allah kitayani bata hkr wllh inason zarah😔 kitaimakeni shamsiya. 

  “Shiknn karkadamu zanduba inga abunyi.  “Toh ahamsiya bayan wannan akwai wani issue danakeson mutattauna dake.   “Toh amma bayauba don kaga har anfito a sallah gashi banyiba. “Ehhh bbu damuwa kibani contact dinki zankiraki kawai bayan i’sha, nan tabashi digit dinnata sukayi sallama tashiga gida shima yashiga masallaci nankusa don beyi sallarba shima….

____”itakam zarah tanakomawa cikin hsptl din tanashiga taga abdul haryashimfida sallaya yafara sallah itama tashige toilet kawai tadauro nata alwalar tashimfida wani sallayar tatada sallahn. Harta’idar yanazaune akansallayarshi betashiba yana kwaranyo addu’o’i. Hakan yayiwa zarah dadi ssai yaburgeta matuka’ dama Ashe Dr ya’iya addu’a haka? Karma ajega karatunda yagamayi yanxu sekace sudais neh yaziyarcesu.    “Yayane fatima kinkafeni ido yafada yana aikamata da murmusi’ se’alkcn tasan haryagama addu’ar.

   “Tadago idonta akunyace suka hada ido taimaza tasake nata.

  “Intambaye mana kanwata, toh yayana inajinka….”waimeyasa duk lkcnda mukahada ido dake kikekaucewane? Koh hakan yana nufin kinajin irin abunda nakeji akankineh?….batakaiga bashi amsaba akashiga knocking kofa, tatashi taje tabude’  

“Likitne yashigo, toh malam abdul kafito muje zandubaka. Yanakaiwa nan yafice’ asanyaye yamike yabi bayan lktan bayan yayi magana da zarah akan koda mommy tazo sujiràshi karsurafi dan Allah.

___bayan yaje akadibi jininshi akagwada babuwata matsala, kuma jininnashi yazo dayada princess’ dukansu GRP 0+. sannan akadiba kuma, likitan yatàfidashi zuwasanyawa princess bayan yamishi gargadi karyakuskura yatashi harseyakai 30mnt seyatashi yazauna, ya ajiye mishi malt da milk Wanda zesha, yafice.

__direct dakinda princess take yanufa yaje yabaiwa nurses suka samata.

Sannan yafice adakin yakoma yasamu abdul, yatararda zarah adakin shikuma yana amsa waya.

   “Ehhh sweetheart bazandawo yauba a g.r.a zankwana. Toh shiknn mother yayi hanging up.

  “Dr harkungama? Ehh mungama. ‘toh madallah.

  Yakalli zarah tukun yamayarda dubanshi kan abdul, lallai mlm abdul amaryarka tanaji dakai, abdul yayi murmushi kawai itakuwa tazabga mishi harara. Ya lfyr ‘yata? maida wukarki takusa samun lfy insha Allahu, mujema kiganta “nop kujeda mom tazo tanawancan dakin, bari nazubawa yayana abinci tukunna se’inbiyoku. Tanamaganar ne yayinda take bubbude warmers dinda tashigo dashi. Lktn yakalli abdul sukayi murmushi kafin yafita.

___mangaren shamaiya kam duk mamaki yacikata. Abdul wai ahine dad din princess! Kuma bayan hakan yace kar afadawa kowa jininshine za’a sawa princess toh meyasa yayi hakan? dole akwai wani abu akasa”  dawannan tunanin wayarta dayake gefenta yasoma ruri.

[08:50, 1/2/2017] BintuFannah😘: “Ganin no. Neh yasa taki dauka.

Seda akasake kira tukunna tatuna dacewar mus’af yace zekirata, tadauka gamida kara wayar akunnenta……

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: [07:44, 1/4/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 64*

  “Hello…mus’af yafada daga dayan bangaren’ mus’af ke mgn…’eyyah ehh nagane.

__”shamsiya dama abunda yasa nakiraki bawani Abu bane, sonake muhada hanu nidake muceto rayuwar zarah! Agaskia tanason saka rayuwarta cikin hatsari!….’toooo wani abunkuma tayi? 

  ‘Kedai kawai kisaurareni kiji,… Toh inajinka.

  “Kekinsani badon kaddararda tagifta tsakañina da zarah ba dayanxu munatare…..ummm hakane,    “yauwa, to wallahi wannan abdul din bedaceda zarah inasanar miki tsakani da Allah, ina suspecting dinshi.

  “Toh akanme?   “Abdul a’iya bincikenda nakeyi akanshi shine Wanda yayi raping din zarah.

Rassssss! gaban shamsiya yafadi, harseda kwalla yaxu a idonta’…..innalillahi wa’inna ilaihi raji’un’ damashine dalilinda yasa naji sunacewa wai kar afadawa kowa jininshi akasanyawa princess’ toh wllh be’isaba…..

  “Wani murmushin mugunda yayi yanashafa sajen fuskarshi, anzo gurin dama abundance yakesonji knn, kuma yajisu yanxu yasan yatara evidence masu yawa.

   “Hello shamsiya kinajina?jinka. “Toh kikwantarda hankalinki, kikacewai sunyi mgn da Dr din yace kar afadawa kowa ko? Ehh wllh hakanaji suna mgnr danaje nayi mantuwar wayata nakoma dauka shine naji’

  “Toh shiknn shamsiya kibar komai agurina nizanji da al’amarin duk wani sabon Abu idan kinji kisanar dani, kuma kotadine karkiyi da zarah don alkc guda zarah bazata fahimcekiba…..”toh mus’af ngd dan Allah kadada kokari, 

   Karkidamu zanyi iya kokarina. Nan sukayi sallama yakashe wayar.

“Washe gari damisalin karfe 9:00am zarah ce zaune da mom a room din abdul bayan sunduba princess sunajiran fitowarshi a toilet.

  “Ba’a jimaba kuwa yafito dashirinshi cikin kananan kaya “bayan sungaisa da mom neh yake cemata zekoma gida yaji sauki.

   “Abdul harka warware kenn?    ‘Ehh mom karkidamu nasan mom zatayita nemana shiyasa nace zantafi din kawai.

“Toh badamuwa abdul kagaida gidan idan kaje’ toh mommy. Nan sukacigaba da fira nadan lkc kadan kafin likitan yazo yasallameshi yayi sallama dashi yawuce gida..

___satinsu guda a hsptl jikin princess yayi sauki ssai akasallamesu.

  “Abdul yasamarwa da zarah aiki awani asibitin dayake kusa dasu, bbu yanda beyida’itàbà akan tayi aikin a asibitinshiba amma fir taki’ hakan yasa yabarta badon yasoba”

       ********

“Bayan wata 2 zarah tayaye princess akasanya bikinsu shima nanda wata biyu itada abdul’ 

   

__”shamsiyace zaune akangadon zarah tanajiran fitowarta awanka’ in 5mnt later tafito daureda towel ajikinta tanatsame kanta dakaramin wani towel din”

  A’a besty yaushe kikashigo? Tundazu dallacan kinje wanka kamar mecanja fata’

  Hmm besty knn aidole sweetheart dina yayi tafiya zedawo yau kinga kuwa dole inkara wanka kan wanka takarasa mgnr tana kashe mata ido daya’

  “Uhumm kedai  kyaji dashi, wai intambayeki zarah? Inajinki sweetie. Waimeyasa zuwayanxu bazakudaidaita kankuda mus’af ba? Horon ya isa haka sweetie.

  Tunda tasoma mgnr zarah tabatarai tacigaba dashafamanta takicewan komai.

  “Bestie kiyi mgn mana plxx, “kinga sweetheart kirabanida mgnr mus’af banison mubata dake akanwani banza mayaudari! dacan yanasona yawalakantani abainar jama’a? Aiyakamata kizama shaidan hakan,’.  Dukdahaka aiyagane kuranshi besty wllh yatuba.

“Mtsewwwww tajawani dogon tsaki, shirmenki kawai kikeyi shamsiya don har ankaiwa uncle dina sadaki kuma yakarba shine waliyyina nanda 2month idan Allah yaso akasanya aurenmu.

__”damamaki shamsiya tatsaya kallonta’ zarah yanzu nanda wata biyu kikeson kicemin aurenku? Kuma keda abdul? 

  Kwarai kuwa besty insha Allahu.

__Amma nidai bañji dadiñ hakaba gaskia

  “Zarah datake kokarin ciro kaya a wardrobe tatsaya cak tajiyo tanayiwa kawar tata kallo mecikeda mamaki.  “Yanxu aureñ nawane baki farinciki shamsiya?

  “Yakamata kifahimci inda nadosa zarah, bawai banison aurenki bane a’a tsakaninki da wannan abdul dinne bani….bata karasaba takatseta cikin hargowa.. “Shut up sweetie! Let me tell u something I love my husband to be inshaAllah’ he’s d 1 love me 4d sake of Allah! He bring back my happiness, he is d1 always been their 4me when no 1 else. So u don’t have any reason 2stop me from marrying d right person my *king abdul*! 

  Besty believe me Abdul do not deserve to be ur future husband!

  Whatever shamsiya!

[08:29, 1/4/2017] BintuFannah😘: Even if u fined out dat he’s d 1 who rapped you? And now he’s dsame person claiming that he loves you and even engage with you huh?

___looke shamsiya if ur not ready to be by my side look ai d door, tanuna mata kofa, u can kindly get out of my root b4 u upset me 2d level that I cannot 4give d two ov ya, both you and him!

  “Besty calm down you wll not undrstand what I’m trying to put u through ringt now’

  “Yes accepted I don’t want 2hear anything from u, u can leave my room!   “Plxx sweetie listen to me….I don’t want to just go…plx….just gooooo tafada gamida toshe kunnuwanta.

  “Babu yanda ta’iya tafice adakin ranta duk abace, harsuka kusa karoda princess zatashigo daki.

  “Dagudu takaraso dakin tarungume uwarta tafara kuka ganin uwar tata tana kuka….”mommy what’s happening ur crying and aunty shamsi is squeezing her face,  mom why?

 _tadada rungumeta ssai ajikinta, don’t worry my dota’ nothing is happening. Tacireta daga jikinta sukazauna akan gado, let me tell 1thing dota sweetheart, no matter what and no matter how bear in ur mind mommy loves you and put that in d back of ur mind I love you so much sweetheart OK? Yes mom I understand you, you always been telling me’ I love you too mommy”

  Alright dota am coming, tamike tadauko da ring box dinda abdul yabata taciro Wanda akarubuta sunan princess ajiki tazo tasaka mata,

  “Dota this ring is a gift from ur daddy, so promise me you gonna be with this ring in ur hand 4ever.   “Mother I promise you n am gonna fulfill the promise by d grace of Allah.

  Thanks dota, sukayi murmushi wajunansu tasunbaci zaben tasumbaci uwarta agoshi, yeahhhh mom let me go and show it to granny,

  “Nantasauka tafice dagudunta kamar zatafadi.

  “Itakam zarah seduk jikinta yayi sanyi tafara tuñano kalaman shamsiya. _toh idan yakasance abdul shine yayi raping dinkifah_ hakika koda shine karshen zamanta yazo knn dashi.

___”bangaren shamsiya kuwa tanafita takira wayar mus’af take sanarmishi duk yanda sukayi da zarh.

  “Yadada bata hkr dashaida mata kartakuskurah tafadawa zarah komai akan abdul wannan aikinshine……

        ********

2month later…….

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 65*

      ***************

*~in two months ago~*

“Babu abunda befaruba awannan watabiyunda suka gabata. tawajen abdul yakai zarah hargida wajen mom dinshi sungaisa, tayi mata tarba ssai’ tanuna farincikinta matuka danganeda batun aurennasu.

  “Tayi masu nasiha ssai agameda rayuwar aure, dakuma nusar dasu muhimmancin ruke alkawarin juna.

Ssai zarah taji dadinta tayimata godia ssai kafin sukabar gidan.

___”aranardai seda sukazaga gari ssai kasancewar harda princess ne shine yahana masu yawan ssai suka koma gida goshin magrib.

___madam Farida har Dubai tatafi daganan tawuce Ghana mahaifarta. Sannan tasauka a London duk don hada lefen zarah.

Kafin tadawo gida Nigeria.

___”Akwatuna set goma sha biyu dakuma extra set din guda uku na princess kowani set din akwati daya gomasha biyune yanacikin motarshi, motar kuma kalar akwatunanda suke cikine.

Uhuumm🤔🤔😂😂

__”haka akadire kayayyakin agidansu zarah, mashaAllah. Sukuma mom din zarah tabada tukuicin key nagida gawanda suka kawo kayan, yayinda uncle tawajen ubu durowanshi kenan daga Malaysia mesuna *Dr danjuma maijama’a*, yabada million 5 dakujeran Makkah 5 dakyautar mota Prado. Amma motar shiyabayarne ga madam farida uwar ango”

__”har alokacin zarah kam basushirya da shamsiyaba, don tadau fishi ssai da’ita.

  ‘Don kodatazo kallon kayama basu haduba zarah baringidan tayi coz batason suhadu.

__”kaso kaga yanda fanz sukazo kallon kaya. Nan nahàngo shamsiya Aminu, miss afhar, wai harda kauyanci fattacids🙄😂😂 a’a gasu anty Farida da anty fati suma, hmm babu yakamar Amina da aishanta harzani yanakwancewa, banmanta dakuba maimunert da maryam aikukam ba’a mgn tunda harda satan turare😜

Kaso kaga zulfaly, a’ah abun babu sauki amaryar mus’af. Itadai fatanta daya ayiwannan aure Allah yakere zarah daga sharrin mus’af don itama ahalin yanxu tanadana sanin aurenshi. 😭😪 hakatayita kuka kawayennata suna bata hkr dakyar sukashawo kanta tayi shiru. “Kafin akabaza musu zangem dakaji kamar zasuyi mgn, da drinks kala-kala. 

  “Kasancewar zarah tasan kawayennata daso rengem yasa tasa akatanadar musu’  “itama tashiga cikinsu sukasomakai loma hardwawa😅 kasokaga miss afhar tafi kowa iya wawa. Lols

___”tun anasauran sati biyu akeshagalin buki, har angaji da hidima.

     ****

__”yau yakama ranar asabar ranar yakance ranar daurin aure 

  “Karfe 11:00am dai-dai akadaura auren ~fatima bintu zarah imam da Abdul’razaak~ (Allahummameen🙏🏻) 

__hankalin shamsiya idan yayi dubu yatashi, sekiran mus’af takeyi amma sedai yacemata kartadamu yana aiwatar dawani aikine.

  “Don haka tahakura tazubawa sarautar Allah ido.

__farinciki babu yakamar abdul” aranar jinshi yake tamkar asararin samaniya yake yawo. Haka itama bangaren zarah audugama yaganta yabarta wajen bude baki.

__amma duk wannan farincikin tanemishi tarasa lkc guda da’akazo daukarta da dare, taci kuka kamar ranta zefita”

  Dr danjuma neh kawai ya’iya setamata hankalinta.

  “Dakanshi yaruke hanunta har motar dayagama shan kwalliya dasunansu ajiki, yabude bayan motar yasakata aciki,

__Abdul dakamar jirayake tashigo yayisaurin rungume abunshi yashiga rarrashinta. Ganin batada niyar yinshiru yanemi bakinta yashiga kissing kamar zecinyeta.

“Tuni tafara tunano ranarda yakasa goguwa a memory din kanta, jitake tamkar yaune abun yake faruwa da’ita.

  “Ahankali tazame jikinta anashi tana girgixa mishi kai’ 

Ganin haka kwai yajanyota jikinshi tayi lamo…. ‘Ahankali tabude side back dinta taciro ring guda daya dayayi saura medaukeda sunanshi, tamike dagajikinshi’

  “Zara-zaran yatsunshi tajanye dayake rukeda kugunta’ tazubawa hannunshi ido abun yanabata mamaki kamanninshida princess har agabbai’ sekawai tayi murmushi, shima dayaketa binta da ido yakawatarda murmushinsa’ yashafi gefen fuskarta…”go ahead my lady….”sedatayi kissing din ring din tukunna tasanya mishi a daya dagacikin zarazaran yatsunshi”

__”farinciki da soyayyarta dayake fisgarshi yakasa boyuwa yarungumeta yashiga kissing dinta.

__”tafi dasukajine yadawodasu hankalinsu.

 “Ashe harsun iso dai-dai kantamemen hotel dinnan zaranda hotel inda za’a gudanar da dinner kafin ango yawuceda amaryarshi.

Duk mutane aunfita amotocinsu sukadai akejira’ driver ganin soyayyarsun bayida lahadin karewa yasa yasauke glass kowayana ganinau”

__”itakam zarah duk kunya yakamata, abdul yafita yazaga yabudemata kofa, yaruke hannunta sukasoma jerawa.

Wow!! What a beautiful couples😍😘 karshen kyau sunyishi karshen burgewa sunyishi kai abun babu mgn kawai, all I wish dakuna wurin kuga best matchecouples😍

“Suna sanyakarsu a katafaren hole din akasoma tafi da ihun farinciki anafesa turare masulaunin cololi na flowers.

Princess itace akangaba daukeda flower a hannuta itama sedaria takeyi kamar tasan me’akeyi.

“Bayan anzazzauna guri yayi tsit DJ yasanya kida medaukeda sanyin nusuwa dasanya nishadi. Bayan minti kadan mc yasoma muqaddima.

Toh nagaisheku duka, ahalin yanxu munabukatar ango da amaryarsa sufito sudantaka dangwadamana irintasu bajintar.

  “Abdul neh yafara mikewa yaruko hannun amaryarshi” mikewar datayi sukayi Ido hududa mus’af harde da hannayenshi akirjinahi.

Ganin sunhada ido yashiga karasowa hannunshi zube a aljihu cikin takunshi nakasaita…..

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: [06:58, 1/11/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 68*

“Ur under arrest Mr Abdul! Ur hands up plxx’ sukakaraso cikin parlour din gamida tukui kuye rigarshi suka damke’

“Duk abunda sukeyi itadai madam Farida mamaki duk yacikata, tanemi bakin mgn sam tarasa’ 

  ‘Sedataga dagaske sunkusa fita  dashi daga parlour din dawannan rikon walakancin kafin tasha gabansu.

 ‘Gyalenda tayi mayafi dashi tacire tayi dammara dashi’ tarufe idanunta bakunta namata daci zuciyarta natafarfasa’, tasoma auna musu uban ashar kodan mahauta seyatoshe kunnenshi irin zagin datadunga aunamusu.

“Asaba’in yan aikin gidan kowa yashiga taitayinshi’ sunafadin dama sunsan yau za’ayita knn, yansanda agidan madam Farida’ uhuuuum ba’a tabatabama idan yan masifar sukatashi tanayi barekuma antabota”

___”sukan jami’an suntsorata dayanayinta tuni suka sake abdul amma basu sauke bindigoginsuba’

  “Toh waiku yayan hasararru ubanwaye yabaku izinin shigomun gida? Kaii dan jakar ubanku wanima dan bakin uwarne yabaku umurnin kuzo kuyiwa dana wannan dabaibayin? Kudiba tanuna abdul dayaketa famar sauke numfashin wahala’ kasheminshi zakuyi wato tundaga gidana? Toh kutumar ubanninku sunyi kadan wllh, idan har sunana knn Farida banga danmatsiyacinda ya’isa duk cikinku yakashenda agabana ba”

“Daya dagacikinsu Wanda yake jagorantarsune yayi jahadin yin mgn’ hjy kiyi hkr bamunzu muci mutuncin kowa bane, aiwatarda aikinmu mukazoyi. Kitaimaka kibamu hadinkai……”inbaku hadinkai kukashemin yaro? Lallai kacika hasararre’ tab tatsaya tanaimishi kallon sama dakasa”

  “Hjy munakan aikine, kuma bamuce zamu kashe dankiba kufahimcemu’ idanmukaje can sekuji koma miye’ 

“Hmmmmm tasauke numfashi’ aibatsoron zuwa candin nakeyiba, amma danakam bazeshiga wannan tsinannuyar motarba’ tanakaiwa nan tasoma kiran abiola’ kominti daya beyiba yabayyana agabanta’ tawullamishi makullin hanhnta futoda motar muje”

___”sudai jamu’an sunga abunda sukagani ranar’ don tunda suke aiki basutaba gamuwada tsohuwa merikicin gata irintaba”

“Haka police daya yazauna agefen driver sukuma sunabaya itada abdul

Sauran yansandan kuma sukashiga tasu motar sunabisu abaya har suka isa station”

“Da’isarsu tafito amotar rukeda hanun abdul din sukabar abiola aciki’

“Tana huci sukaje har office din DPO basu sameshiba se SP 

‘Bayan sunzauna sukagaisa taketambayarshi DPO

  “Ai hjy bashi yakamata kitambayaba yanxudai Allah yarufawa danki asiri straight ankai kararshi kotu yanzu haka can muka nufa, badon hakaba wllh semunyima wannan yaron yanuna abdul dayatsa’ dasemunmishi kafirin duka” dan iska wanda besan darajar maceba! 

“Saboda haka dpo dinda kukazo neman alfarma gunshi yanaca…….bekarasa mgnrba yaji saukan tagwayen mari afuskarshi gamida shako wuyarshi’

“Idan kanacin kasa kakiyayi tashuri, kada kayarda karainamin mahaifiya’ don alamu yanunamin kafi karfin uwarka! Toh hakan bayi nufin kasamu damar raina iyayen wasu bane’

“Well done my son’ seyanxu nasan nayi haihuwa ammada kanazaune kamar bajininaba ruwan sanyima ganinka yayi yabari? Haba abdul, ainagodewa Allah dabakinka yabudu’

___”cikin zafin randa betabajinshiba yawurgarda kwalanshi yafurzarda iska..

“Ran SP idan yayi dubu yagama baci’ waishine akawalakanta gaban yaranshi? Lallai Allah yaragewa aya zakinta yau baranar aikibane kuma ance akaishi kotu badon hakaba seyayiwa abdul abunda beyi zatoba”

“Bece komaiba yabude drawer yadauka riga irinta yan prison yawatsa akan fuskar abdul sannan yaciro handcuffs yanajiran yasaka rigar”

___”Ahaka DPO yazo yatarar dasu’ 

Sukagaisa da hjy farida sannan yakesanar da ita’ bbu yanda beyiba akan amikashi kotun kawai amma Abu yagagara kasancewar yau Saturday ne baranar aiki bane’ dole se’anjira Monday’

  ‘Ssai tagamsuda bayaninshi don tasan waye DPO hakashima yasanta sarai coz sunyi skull tunsuna yara tare’

“Toh yanxu ya akeciki knn? Ehh dole zamurikeshi anan zuwa Monday’ 

  ‘Badan tasoba sedan batason tayimishi musu kuma tagwada mishi kasawarsa akan kokarinda yamata kawai yasa ta’amince’

   “Kafin inbar nan wurin inason kashaidawa yaranka kada wani dan’iska acikinsu yataba lafiyar dana……hakan kuwa akayi yagargadesu akangakan”

“Kafintabar station din seda taga ankaishi cell a’idonta batareda suncanja mishi kayaba kuma wuri mekyau shikadanshi’ sedatayita bashi baki tanararrashinsa shidai becemata komaiba har tafice abunta”

“Bayan takoma gidane tahada abinci dakanta ta’aika mishi dashi’

Se’alkcn take nazari azuciyarta to waye yayi karan Abdul? Wannan mus’af dinne kokuma zarah? Lallai idan fatimace tatafka *babban kuskure* arayuwarta….

___”tafannin zarah kam tunda DPO yasanarmatada Abdul yana hanunsu gabadaya taji batajin dadi ajikinta, jinta mawai takeyi wani iri’

“Itakuwa shamsiya farinciki fal zuciyarta tadauki wayarta tayi albishir wa mus’af.

___”mus’af dayake zaune yana sipping coffee zulfer tanakwance ajikinshi yakashe wayar ya’ajiye yanawani mahaukacin daria’ ganin dariyar yaki karewa yasata tamike zaune tana kallonshi’ 

  “Lfy irin wannan daria haka? 

Yarinya bazaki fahimtaba ai zarah takusa zama mallakina nanbada jimawaba’hhhhhh

   “Zaro ido tayi ssai lallai mus’af kafara hauka! Matarda akayi aurentjiyan😳

  “Aikuwa yamike yazabura yadamko gashin kanta sedayakaita harkasa’ dan uwarki waye mahaukacin? Tafisge kanta daga rikonda yayi mata…dallacan sakeni Mlm.

[07:45, 1/11/2017] BintuFannah😘: “Yakara tuntsirewa da daria’ lallaibakida hankali tobari infada miki abunda bakisaniba yarinya”

  “Waike duk kinzata kefa matatace to kinyaudari kanki dazuciyarki’

Nan yazayyano mata yanda akayi’ ba’a daura aureba amma anyi kamar andaurane kawai, don duk wandayazo daurin auren be’isa yace yagasanda akayiba, sedai yabada shaidar anraba cingam kam kuma anci ansha anwatse”

“Haryadasa aya zulfer kunnuwanta sunkasa yarda da abunda yake fada mata’ tanatsaye kamar gunki’ 

Seda yamatso daff da’ita yafurzamata iska….hello baby kinajina kuwa? Yanawani shu’umin murmushi yana shafa gefin kumatunta yake mgnr…..”ganinayi bekamata inyi asarar wannan kyakykyawar halittarba shiyasa kawai nace gwanda Inmora tunda Allah yakawoki hargida’ yadaga mata gira guda daya gamida manna mata kiss abaki.

  Ahanshi yasauka harkan wuyarta yajanyota ssai jikinshi’ waike da atunaninki zarah zatazauna da kishiyane? No no no nooppoop! Yarinya actually your mistaken baby, always follow ur heart but don’t forget to take ur brain with ya OK’

“Yaukam gwaleluwar bacin rai zulfer tajishi’ hartarasa abunda yakemata dadi jitakeyi tamkar alahira take ba’a duniyanba’

  “Batayi auneba hawaye suka suma kwaranya sunabin yan’uwansu’.

__”dasauri yadago fuskarshi dagakan kirjinta jin digowar hawayenta’……Laaaahh🙉 🙉 wai kuka kikeyi? Shishishiiiii muje inbaki sweet inadama saboda shine kikanacemin muje inbaki kodashine nakarshe’ yaruke hanunta yasoma janynta’ 

  “Batasan lkcnda tafisge hanunta takaimishi wani mahaukacin triple slap ba”

“Abunkada dan iska shima yaware nashi hanun yadubi fuskarta yakwada mata mari har ukun yanda tayi mishi’, 

  “Tanaki tanaki tanadojewa seda yabuya bukatarsa da ita kafin yafillar da’ita akasa awurin yashege toilet……

    *********

*Monday morning*

“Dasassafiyar ranar litinin kasancewar kararsu shine nafarko daza’a saurara akashirya abdul cikin kayan wa’inda aketuhuma da laifin fyade dakuma handcuffs sanye ahanunshi akamikashi kotu”

“Kallo daya zakayimishi kaga ramarda yayi duk yazama abun tausayi tamkarba Dr abdul ba, idanuwansa duk sunfada yayi duhu’

“Kowa yahalarci kotun zarah kawai akejira afara sauraron kara’

__”zuwanta yayi daidaida isowar madam farida, sunahada ido zarah tayisaurin sunkuida kanta tashige ciki’ yayinda madam Farida tamara mata baya tanamejin kunci da danasanin kasancewar zarah amatsayin surikarta’

“Bayan shigarta alkali yabuga table dinda yake gabanshi kutun yayitsit tamkarda bbu mutane nasoma mgn’

__”bada bata lkcba munason lawyanda yake bayan mekara yazo yagabatarda ban hkr na batamana lkc dasukayi’

“Cikin rawar jiki barrister Mlm Idris yabayyana agaban alkali yasoma banhakuri dakuma shaidawa kutu bazasu sakeba’

Alkali yace apology accepted’

“Sunana barrister Mlm Idris nine Wanda yake kare wacce tayi kara, batareda batawa kotu lkcba munason fatima bintu zarah imam kifito kifadawa kotu abunda yacimiki tuwo akwarya dahar kikayi karar wannan bawan Allah da asirinsa yatuno aranar dinner nabikin aurenku bayan daurin aure kennan!

___”duk idon jama’a yakoma kan zarah banda madam Farida da’idonta yakewani wurin daban ko kyaftawa batayi’

  “Shima kanshi abdul idonshi yanakanta atunaninshi zarah bazata tona asirinshiba’ shikuwa mus’af dakaganshi kasan ranar tamkarda sallah take awurinshi’

___”dataimakon shamsiya zarah ta’iya mikewa jikinta yana karkarwa ta’isa inda yakamata tatsaya wajenda akatanadarwa Wanda yake kara” …………

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: [07:53, 1/11/2017] BintuFannah😘: [16:44, 1/9/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 66*

   “yanatafiyar tamkar bazeyiba yakaraso har gabansu hannayenshi Zube cikin aljihu’  “sedayakare musu kallo fuskarshi daukeda tashin hankali irinnasiyasa dagabisani yajuya cikin zafinnama yaje ya’amshe speaker dayake hanun Mc’

   “Gyaran muryarda yayine yamaidoda hankalin jama’arda ketafamar murna suna nunafarincikinsu” 

  ‘Ganin hankalin mutane yakoma kanshi guri yayi shiru yasanyashi yadada gyara tsayuwarshi yasoma mgn’

  ‘Dafari inanuna farincikina matuka danganeda wannan aure nakanwata fatima! Nayi farinciki matuka sannan kuma nayi bakinciki daga karshe! Ahalin yanxuma bafarinciki nakeyi dawannan aurenba…

   “Abdul da idanunshi sukariga sukayi jajir saboda tashin hankali datsabar kishi yadada damke hannun zarah dahar lkcn suketsaye sunkasa zama”  ‘itakam sedai kawai takalle tawatsar don batasan meye yakawoshiba.

___”mutane duk kowa da abunda yake sakawa aranshi’ wasu suna zagin mus’af din, wasu kuma sunzaku dasuji abunda yake shirin fada’

__”mus’af yanuna abdul dayatsa yana muzurai…..Allah ya isa tsakaninmu dakai abdul’ kaine kayi sanadiyyar rabuwarmyda zarah, karabanida farin cikina! Kagurbatarda rayuwarta alhalin batasan komaiba batayi maka komaiba’ kaimacucine! Amma kana claiming kaimutumin kirkine…u raped my sister,! My feature wife!! Ur a monster Abdul I hate u!

  ‘Yawurgarda speaker dindayake hanunshi yatumfari indasuke.

Ganin Abdul yanatsaye har karkarwa jikinshi yake yasamutane kowa yasoma girgizakai yanakama haba anajimami’

 __”da’isarshi wurinsu yadamki wuyar Abdul din’ u son of bitch! explain to me what brought u to my sister’s life’ with what reason huh? 

  ‘Yashiga jijjigashi yanakaimishi mari.  ‘Atake awurin abokan ango su Dr sani sukaruke mus’af suma kawai sukahaushida bugu babuji babu gani”

  ‘Lkc daya waje yahargitse, abdul kam yayi sumar tsaye kamar andasa itace, banda zarah dakuka yacikarfinta, tanatanbayar kanta don meyasa abdul bazekare kanshiba.

__”ganin abunnasu yanason wuce gona da iri yasawasu dagacikin dangin amaryar sukayi kiran securities. Sukazo akarabasu’

 Mus’af yashiga fiffincikewa daga rikon securities din yana auna asharwa abdul kamar zebigeshi’ idan ka isa prove that ur not d1 who committed dis unforgettable sin to my sister! 

Se’a lkcn zarah tamaida dubantaga mus’af din lkc guda kuma tajuya tazubawa abdul idanu tanajiran taji abunda zefada”

   ‘Ganin zarah tamaida dubanta wajen abdul yasa mus’af yakara samun kwarin guiwa yadada yunkurowa aikuwa yakwace dagarikonda akamishi yasake cafkar wuyar abdul’ 

  “A bloody fool, monster, bastard i said prove to her ur not d1′

  Shaka ssai yamishi idanunsa duk sunyi waje jajur’ dakyar akasake fincikeshi dagajikin abdul’ 

  Wannan karan kam madam Farida takasa hkr tatako hargaban mus’af taware hannayenta guda biyar takeceshida mari itama.

__”zarah kam ficewa tayi dagudu tabar hole din, tana fita tashige motar mom dinta, dashigarta kuwa Ashe tanabinta abaya kawai tashiga motar tajasu…

[06:47, 1/10/2017] BintuFannah😘: “Acikin hole kam rikici ssai akayi da mom din abdul’ yayinda shi abdul din yabi bayan zarah amma besamesuba.

__’dakyar akasamu madam Farida tasake mus’af amma akan sharadinta guda, nacewar kotuce kadai zatarabata da mus’af nabatancin suna dayayiwa danta abainar jama’a kuma ranarshi tafarinciki ranar aurenshi.

__”abisa wannan kudirin tafice tabarmusu hole din gabadaya, awaje ta tararda abdul daganinshi kasan balafiyaba, gashin kansa dasuke kullum akwance luff jikin wuyarshi awannan karan tundaga nesa zakahangosu atsaitsaye, sabida tsabar tashin hankali.

_”haka mom tasashi gaba acikin motarta sukabar wajen” bbu yanda ya’iya acewarshi gidansu zarah yanufa’

__’haka mutane sukayita watsewa kowa da’irin abunda yakefadi 

  “Princess kam tsabar tashin hankali yasa uwarta tamanta da’ita ahanun shamsiya’

‘Adaren mus’af yasaukesu agidansu zaran, shamsiya taname jinjina mishi akan aikinsa’. “Murmushi kawai yayi yashafi saman kanshi, sukayi sallama tashiga gidan”

__”sunashiga princess taruga aguje tana kiran granny what happens to my mom? tafada ajikin uwarta datake kwance kancinyar hjy maimunert’ tashin hankali bayyane akanfuskarta’ 

__”Ahankali zarah tajanye princess dagajikinta tatashi dasauri tanufi room dinta’ shamsiya batayi kasa aguiwaba tabi bayanta’

 “Princess tajuyo tanakallon kakartata kamar zatayi kuka’ dasauri hjy maimunert tagirgiza mata kai gamida rungumeta akirjinta”

__akwance shamsiya tatararda zarah tanatafamar sheshshekar kuka’ ahankali tazauna gefenta tadafata tasoma rarrashinta’ amma kamar zugata takeyi.

  “Dagakarshe tamike zaune cikin fada tasoma yiwa shamsiya mgn

   “Amma bestie bakikyautaminba, Ashe kema kinsan Abdul shine…..kuka ssai yacikarfinta yahanata furta abunda tayi niyyah’

  “Shamsiya tajanyota jikinta tarungume tanabuga bayanta ahankali’   sweetie aikona fadamiki bazakiyardaba kinmantane akan abdul shinefa rashin jituwarmu’

  “Bama wannanba waike kwakwalwarki tuntuni batagwada miki wani abuba? Banda tsabar kamarda princess takeyidashi gakuma wani matsananci shakuwa tsakaninsu’ haba zarah kamar bakishiga mkrntaba? Kawai soyayya yarufe miki ido, hmmm Allah dai yarufa mana asiri.

__”tajanye jikinta dagana shamsiyar tanashare hawayenta”  aikuwa idan hakane wllh seyasakeni gobe gobema kuwa am gonna  sue him to court……..

Bintufannah😍

[07:55, 1/11/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 67*

“Lkc guda taji tsanar abdul duk yanason yafi karfin zuciyarta’ zumbur tamike tadauko wayarta dakecikin jaka, 30mssd clls tagani kuma duka nashine. Wani dogon tsaki taja kafin tashiga contact tanemo no. D P O dinda sukeyimata bincike.

  “Ring yayi yayanke ba’a dagaba tasake kira haryakusa yankewa tukunna akadauka

  “Hello yafada cikin muryar bacci…..hello sir, its zarah am sorry for disturbing you at this moment,

   “No no..no..no don’t worry go straight to your point’ yafada gamida gyarawa yatashi yazauna daga kwanciyar dayake.

Don yafahimci kamar tanacikin damuwane.

“Sir, nagane mutumenda yake dahannu a case dinnan’ kuma shine yayi raping dina’ tafasheda kuka ssai tana sheshsheka.

  “Hello zarah kinajina? Bayani zakiyimin ba kukaba, inasauraronki’

  

  “Sir aidole inyi kuka shinefa wai mijina….ban…fahimcekiba’

  “Ehh DPO shine Wanda akamana aure bansaniba’ 

  “Wannan mgnr banawaya bane zanzo gidan gobe dasafe semutattauna, yayi hanging wayar bayan yamata sedasafe.

“Bayan takashe kiranne still takeganin mssd clls din abdul har 10 sekuma mssge guda daya’

___”batabi takan sakonba ganin sunanshine kawai tarufe wayar gabadaya”

___”daga itan har abdul daren ranar babu Wanda yaruntsa”

“Washegari dasafe damisalin karfe goma dpo yadira agidansu zarah’

  “Bayan yatattara wasu dan muhimman bayanai daga ita zaran da shamsiya sannan yafice daga gidan,

Yabukacida susarara kadan zasujishi.

“Abdul kam duk yanda yaso yaje gidansu zarah mum dinshi tahana acewarta ai itama zaran tanada hankali, duk wani abunda akafada akañshi bekamata tadaukaba’ aure yagaji haka.

  “Amma mus’af kam acewarta he must pay for what he have done”

__”shikam Abdul sam hankalinshi yakasa kwanciya, musamman da idan yakira wayar zarah akashe’ 

___tafito daga wanka kennan bayan shamsiya tashiga idonta yakai kan wayarta data kashe tunjiya tasa hannu tadauka’

___”takunna wayar messages neh sukayita shigowa duk na abdul,  ahankali tazauna kan gado tasoma bude text message din day bayan daya’ duk sakone naban hkr sekuma guda daya najiya wanda batadubaba” kamar haka:

_innalillahi wa’inna ilaihi raji’un!_

_zarah kada kibari makiyarmu suci galba akanmu’ yayinda Abu yariga yazo karshe *ni dake* munzama ma’auratan juna amma wasu basuso hakanba’ fatima nimasoyinkine nagasken gaske, kada kiyankemin hukuncinda zefi karfinmu gaba daya’ inarokonkida kiyinazari ssai kafin ki’aiwatarda kudirinki_ 

         ~i love u so very much fatima~

“Tagama krnta sakon hawaye suna gangarowa a’idonta’

  Why? Why abdul? Why do u choose to be the person I hate most in this world? And 4 almost 2-3yrs we’re 2geda you never let me know the truth” tashare hawayenta datafin hannu’ why did you hide the truth for me?

Bcoz he has smthmg very important to achieve  on you!!   ‘Shamsiyace datafito daga toilet takebata amsar tambayarda takeyi abayyane batasanma yanafitowaba.

“Meyakeso yayi achieving akaina kuma besty? Bayan yagama batamin rayuwa shine kuma yazo neman wani Abu agurina? 

  “Hmmm sweetheart mubar wannan shirmen kaman bakisan waye namijiba’

Haka sukacigaba da tattaunawa atsakaninsu yayinda shamsiya cikin rashin sani tayita kawowa zarah sukan abdul’ itakuwa tanagamsuwa.

___”madam Farida ne sanyeda mayafita tanabuga kofar abdul’ shima yafito cikin shirinsa, daren jiya kadai tasakashi yarame tamkar wanda yayi ciwon sati guda’

  “Tare sukajera zuwa parlour tanata yimishi kwarwan yakicin abinci, sunzo dafda kofa akadanna door bell’ 

Madam Farida takarasa tabude mezatagani😳😳 yan audu agidanta suna nuna abdul dabindiga ur under arrest!!…..

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 69*

“Ahankali tadago idonta tasauke akanshi’ suka hada ido, dasauri tasunkuyar dakanta’ donbazata iyajure kallonshi ahalinda yake cikiba’ 

  “Tanason abdul tabbas amma shifin bamasoyinta bane wani zuciyar kegayamata’ tafara tunano lkcnda abun yafaru’ dakuma mgnrsu da shamsiya datace mata tabbas akwai abunda abdul yake nema gurinta shiyasa yake bibiyarta’ “zuciyarta naharbawa tanakarajin tsanarshi aranta tadago kanta tanakarewa mutane kallo”

___”alkali yabuga table raibace’ barrister Idris shin bakuda abun fadane? Karkuyi wasa dahankalin kotu nanba wurin wasa bane! 

“Dasauri yagyara kwalar riganshi ‘ayi hkr my lord’ 

 Yajuya inda zarah take yamatsa kusa da ita’ kiyi mgn mana kinga xakijamin matsala kuma adage karar”

“Ahankali tabudi bakinta tasoma mgn:

~~akwai wata rana dabazantaba mancewaba, nadawo daga neman aiki kasancewar nagama karatuna bansamu aikinyiba alokacin’ yakasance kullun nakanfita da’izinin mahaifiyata domin insamu aikin Wanda zandunga samun wani Abu inataimakon mahaifiyata domin itacemun kadai aduniyarnan’ Kuma tundana kammala mkrnta ta’ajiye aikinta don itama tahuta’

  “Wannan shine dalilinda yasa naga yadace intashi innemi aikinda zetaimakemu gaba daya’

~~aranar dai gaskia nadawo lkcn nadanyi dare adalilin nashiga gidansu aminiyata ganin magrib yayi natsaya nayi sallah harmukaci abinci nayi isha’i matukunna natafi gida” 

~~idanna kintata daidai lkcn akwanar gidanmu around karfe 9:00pm nasauka a adaidaita sahu don mutumen yaki karasawa dani har kofar gida nasauka nake karasawa’ shine alkcn naji wucewar mota, har motar tawuce kuma setadawo nikuma ganin motar tatsaya daidai dani kuma glass din motar ba’a ganin mutanen ciki yasa nafara sauri inahadawa da guduma’ amma sam bankaiga karasawa gidaba mutanen nan sukacimmun suka kamani😥 sukarufemin baki badamar inyi ihu’ ganin inaturjewa yasa sukasamin wani farin handkerchief ahanci daganan bansan inda nakeba” 

  “Se bude ido nayi naganni awandaki😭😭

“Wannan shine abunda yafaru’ tatsaya tana sharce hawayenta’ 

 ‘Bayan alkalin yagama rubuce rubucenshi yadago yadubi barrister Idris’

  “Kafin yayi mgn lawyer dinda take kare wanda ake kara barrister maryam salis tasoma mgn’

  “Objection my lord! Wannan ai tarihinki kawai kikabamu’ bakisanardamu ainihin abunda zenuna mana cewar lallai abdul shine Wanda ya’aikata abunda ake tuhumarshi akaiba?

Kifada wakotu cewar abdul shine yayi raping dinki tahanyar bayyanar wa kotu da hojjoji masu gamsarwa’

 Kuma shin abdul ne yamiki abunda kike kara kokuma wasu mutane? Mutanen harsu nawane? Kenanma ba abdul kadai yakeda hanuba? After all dis yazamana bashikadaine yayi raping nakiba’ kuma…….

“Objection my lord barrister Idris yakatseta!  “My lord asanarwa barrister maryam tanayin shishshigi akan abunda beshafetaba’ zarah bata gama mgnrtaba tukunna” 

  “Alkali yakalli barrister maryam “kar kisake’   “tasunkuyarda kanta alamar taji takoma tazauna’

~~shikuma Idris ya’isa zuwa gaban zarah’ 

  ‘Bakuka zakiyiba kishare hawayenki kotu tana sauraronki’ zanyi miki tambaya’

“Bbu musu tashare fuskarta’ gud girl yafada’

  “Zarah inason kisanar dani shin mutanennan sunawane wa’inda sukayi kidnapping dinki awancen lkcin? “Su ukune’ well! Shinharda abdul acikinsu? A’a’

“Ya akayi kilasan cewar shine yayi rapping  dinki? ‘Ehh bayan danafarkane wa’innan mutanen sukabude kofar sukaturoshi cikin dakin sukayi light off suka kulle kofar sukabarni nidashkadai😭 😭

__”i was begging him not to do it’ crying calling 4help no one hears me’ kuka yacikarfinta ssai harbata ganin mutane dakyau’

“Tadago takalli abdul tanunashi dayatsa” u cheated on me abdul! U cheated me! I hate u! 

“I was begging you on my kneels that very night that would never exist in my memory but you refuse to listen’ until… Until…….. kawai tazauna har kasa tana sharar kuka metsuma zucia’ 

“___kaso kaji kotun inda yayi shiru daga masu tayata kukan se wa’inda suke zakin abdul sunace se Allah yasaka mata’ 

  ‘Madam Farida takasa daurewa tamike tsaye’ cikin dagun murya tasoma mgn” so ur such a criminal liar fatima! I nvr knows’ but u show it now in front of everybody who exactly you are! U gonna regret lieying to my son, u must pay for it,

“Nan fa kotu takara hargitsewada hayaniya” 

  “Alkali yabuga gudumarsa gurin yayi tsit sannan yarantaba warning ma madam Farida kan intasakeyiwa kotu rashin da’a za’a ladaftar da’ita” tabada hkr dafadin sharrin zuciyane’

~~”barrister Idris yacigabada mgn “dawa’innan dalilai Na zarah nakeson kutu taduba ayi hukunciwa abdul daidaida  laifinsa”

Objection my lord! Barrister maryan tanemi izin mgn’

  Firewall’ alkali yabata dama’

  “Zarah wannan duk mgnr banza kikeyi baki fadamana abunda zamu gamsuba haryanzu’ miye hujjarki tacewa lallai lallai acikin maza ukunnan harda abdul hudu acikinsu abdul shikadai shine yayi wannan ta’asar! 

  Kisani nan bagurin wasa da rainin hankali bane’ kotu tanabukatar hojjane mekarfi kafin tayanke hukunci’ 

~~”tajuya bankaren alkali’ my lord inabukatar abanidama danyiwa wanda ake kara tambaya’.  “Anbaki dama’ thank you my lord”

“Abdul shin arayuwarka katabaganin wannan tanuna zarah dayatsa’   ‘ehh ranki yadade nataba ganinta yawuce ganima kuwa’ 

  Bayan mgnr soyayyarku da aurenda yashiga tsakaninku jumma’arda tagabata kataba sata a’idanunka’ ehhh ssaima amma sedaga bayane nafahimci cewar itace nataba sani abaya” gud’ inason kafadamin ranarda kataba sa zarah a’idanunka”

__”Alhamdulillah! Ni abdulrazaak nayi imani da ubangijina zanfadi dukwani abunda yataba shiga tsakanina da fatima’

~~”yakasance akwai wata rana dabani iya rabuwada mafarkin wannan ranar duk sanda nakwanta bacci’ ranarda yazamemun abuntunani akodayaushi shine ranar birthday dina ranarda nafara haduwa da zarah kuma ranarda nataba sanin wata ‘yamace aduniyarnan, 

  “Awannan ranarne naketawa zarah haddinta narabata da budurcinta” bazanboyewa duniyaba nine naraba zarah da *martabarta* !!!

“Gang gang!! Kakejin gaban madam Farida nafaduwa’ tanasonyin mgn amma batasamu damaba’ zuciyarta tamkarda zefito waje’

“__yayinda farinciki yaziyarci illahirin jikin mus’af’   “itakam zarah se’alkcn taji jikinta yamutu gabadaya’

“Haka abdul yacigaba dazayyano daduk abunda yafaru tsakaninsu’ tundaga lkcnda abokanshi sukabashi giya har lkcn kwanciyar zarah karonafarko a hsptl dinshi zuwa lkcnda yacetota aruwa dakuma lkcnda yagane cewar itace yayi rapping harkan batun aurensu’ kafin yadasa aya”

“___kowa sedaya sauke nannauyar numfashi dajin lbrn abdul’ awannan karon mutane dayawa sunabawa abdul goyon baya da jinjina masa yayinda suke ganun rashin hkrn zarah’

“Barrister maryam tanisa kadan kafin tacigaba: kenan abdul kayarda ka’amsa laifinka? “Akasalance ya’amsa da ehh’

“Tajuya wajen alkali’ my lord inason aduba wanna Abu agani’ abdul lkcnda ya’aikata hakan bayicikin hankalinshi kuma tilastamishi akayi tahanyar bashi giya dakuma kwayoyi medaukeda sinadarin motsa sha’awa”

___kuma idan akayi la’akarida mgnr fatima yazo daya danashi inda takecewa bayan tafarkane taga mutane ukunnan sunturo abdul dakin suka kulle……  “Objection my lord! Barrister maryam salis karkikasance memagana biyu dason zuciya cewa kikayi mgnr banza zarah tayi don haka bekamata kikafa hujja dashiba” 

“___har yanzu abdul bekawo abunda yazama shaida kan abunda yakefadaba’ shidai kawai ya’amsa laifinshine”.   Inarokon kotu data hukuntashi abisa laifinshi dakuma rangwame kasancewar bebawa kotu wahalaba ya’amsa laifinshi”

“~~Alkali yadubi barrister maryam salis shinkinada abunfada?   “Ehh inadashi, 

  “Kotu tana sauraronki’

  “Yamaigirma me shari’a inabukatar adaga kararnan dan samun damar gabatarda abokanan abdul don bekamata ayanke hukunci batareda kotu tashaidasu a’idoba suyafikamatada kotu tahukunta ba abdulba’ 

Sa’annan yamaigrima meshari’a yakamata zarah tabayyanar mana da hujjarta Wanda zegamsarda kotu’ iyakacin abunda zan iyacewa kenan meshari’a”

__”kotu tagamsuda bayananki korafi yakarbu’ andaga wanna kara’ zama nagaba zekasance ranar laraba mezuwa’ kotu zatatura jami’anta dannemo abokan abdul’ kuma kotu zatacigabada tsare abdul harbayan gama shari’a

“Kotu tanabukatar shaidu dagabangaren duka dingamsuwa’

“Yadaga gudumarshi yabuga gamida fadin kooooooooootu”

Mutane duk suka watse yayinda bakinciki yaturnuke madam Farida kokallon inda dannata take batayiba’ 

“Itakuwa zarah karshe seda akataimaka mata tashiga mota dan har lkcn batamasan indakanta yakeba tsabar kuka……… 

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: [07:54, 1/14/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 70*

“A bangaren zulfer bayan hargitsinsuda mus’af tashirya tsaf cikin shigarta mekyau, tasanya duk wani kayanda tasan zata bukata cikin trolley tour tanufi side din mom dinshi”

“Tasamu itama tayi shirin fitane’ bayan sungaisa mom din take tambayarta ko lfy’ don daga ganin fuskarta tasan taci kuka badan kadanba’ ga gefen bakinta akumbure dashatin yatsu akumatumta, fuskar tayi jajir da’ita tsabar wahala”

___”dota meyasameki hakane? Hadari kikayi ko gware kukayida aljan’ 

   “Zulfa tadan kirkiro murmushi tukunna takesanar da’ita duk yanda sukayida mus’af din….

  “Dafeda kirji hjy murjanatu tanemi guri tazauna tazuba uban tagumi hawaye nabin kuncinta’   lallai yautasan tahaifo da’ yanzu irin cinfuskarda dad dinshi yayi mata knn to yanzu dawani ido zatakalli hjy rukayya mahaifiyar zulfer’

___”zulfer kam ganin har lkcn batace komaiba kawai tajuya tacigaba dajan trolley dinta hartabar palourn”

   “Har seda takai jikin motarta tajiyo muryar mom din tana tsaida ita’

  “Tatako har gabanta tadafa kafadarta tana sharce hawaye da mayafinta’.  Yanzu dota idan kinbar gidannan inazakije? Mom karkidamu karkidaga hankalinki’ akwai gudanda nasiya acan zanzauna, kuma banikadai bace akwai kawata damuke kasuwanci tare da ita.

  “Don Allah dota kidawo karkibarni inasonkssai😥

[08:25, 1/14/2017] BintuFannah😘: Batayi auneba itama hawayenda taketa komardasu sukazubo kamarda bakin kwarya…

  “Bbu yanda hjy Farida batayida itaba akan tazauna amma fir taki’ acewarta zamanta agidan bashida wani amfani, sedai tayimata alkawarin zatadunga zuwa, kuma tashaida mata bazata fadawa mommy ntaba harse idan Abu yagagara takoma kasarsu”

___”haka sukarabu bbu Wanda zuciyarshi yaso hakan, bbu yakamar zulfer dahar alkcn zafi biyune yamata yawa azuciya’ tanasonshi amma bazata sake gigin shiga rayuwarshiba harseya gyara halayyarshi’

Allah sarki baiwar Allah.

      ∆∆∆∆∆∆∆

~RANAR LARABA~

“Yauma bayan kowa yasamu halartar kotun bbu Wanda akejira se umurnin alkali dahar alkcn kanshi ganakan takardun gabanshi yana dubawa”   bayan hagama yanemi DPO daya gabatarda samari ukunnan da kotu tabashi alhakin nemosu”

~~~bayan yabayyana agaban alkali yakebada hkr akan cewar lallai abisa bincikenda sukayi yaran sunbar gida Nigeria sati guda daya gabata’

___”wani’irin harbawa zuciyar barrister maryam salis yayi ayayinda mgngnun DPO sukasauka akunnenta, sam bata taba kawowa azuciyarta baza’a samu yaranba’

Yayinda farinciki ya ayyane karkashin zuciyar mus’af da iyayenshi kasancewar suma sunhalarci kotun, babu yakamar mahaifinshi”

“Itakuwa madam farida hankalinta bayi akansu, don ita abunda yafi daga mata hankali yanda halittar danta yacanja gabadai cikin kwanakinda basu wuce huduba”

~~~”bayan alkali yadanyi rubutunsa yagwada gamsuwarsa da binciken DPO din yabukacida barrister Idriss yakawo shaidarshi’

__”beyi kasa aguiwaba yabayyana agaban kotun gamida mika godiyarshi ga alkali yasoma mgn:

   ___”Alhamdulillah, shaidata tafarko dazegwadawa kotu cewar abdul shine yayi abunsa aketuhumarsa inaneman alfarma yamegirma meshari’a da abani damar kiran wasu don sugamsarda kotu cikakkiyar gamsarwa”

  “Kotu tabaka dama alkali yafada’

“Inabukatar infara gabatarda wannan yarinyar amatsayi shaida tafarko’ yana mgnrne yayinda yanufi inda princess take ajikin granny dinta’

  “Duk yanda yaso yafito da’ita taki amma dayake sunazaune agabane alkali yamishi isharada yabarta’

  “Yamegirma me shari’a wannan yarinyar itace babban shaida agareni, domin kuwa agwajinda mukayi akan jinunsu gaba daya itada wanda ake tuhuma yagwada iri dayane, tabbas ansanda cewa jini yakanzu iri daya amma inada wata hujjar bayaga wannan’

“Yame Shari”a wannan shine lktanda akwanakin baya lkcnda wannan yarinyar takwanta rashin lfy akabukaci karinjini’ wannan lktan shine yasanyawa yarinyarnan jinin shiwanda aketuhuma, amma abun mamaki abdul yayi haniga lkitan dayasanarda koda uwar yarinyarne cewar jininshine akasanya mata’

  “Toh abdul shin zaka iya fadawa kotu dalilinda yasanya kayi hakan?   “Kwarai kuwa, nayi hakanne don alkcn banison zarah tafahimci cewar nine uban princess! Don meyasa bakason tasani shin akwai wata burine ko manufa dakakeson kacimma akan zaran?

___”objection my lord! Barrister maryam takatse mishi hanzari’

  “Shin kanada wata hujja dazegwada mana cewar lallia abdul yahana Dr dayafada jininsane akasanyawa princess?

[08:55, 1/14/2017] BintuFannah😘: Barrister Idris yakalli Yar uwar tashi wato barrister maryam ya’aika matada murmushi sannan yace tabbas inadashi’ 

“Yame sharia inabukatar asake bani dama don gabatarda shaida nagaba’

Kotu tabaka dama’.  Nagode yame sharia”

Shamsiya Aminu kotu tanabukatar ki anan’

  “Cikin rawar jiki tafito tatsaya jikinta ko ina yana bari”

____”kinatsu kigamsarda kotu kan abunda kigaji Dr da abdul suna tattaunawa akai yayinda kikayi mantuwar wayarki lkcnda kikakai ziyara tagaisuwar mara lfy asibitin shifa lkcnda akakwantarda abdul dakuma princess sakamakon hadari dasuka samu”

___”Tass tayi bayanin abunda taji koda digo bata rageba’

   “Barrister Idriss yayi mata godia sannan yayimusu izinin sukoma duka wajen zamansu”

  “Yamai sharia wannnan shine iyakan shaida danakedashi, yamika takardar shaidan test din jinin ga alkali dakuma Wanda yakenuna ansanya jinin abdul wa princess awancan lkcn”

____”alkali yamika takardar ga wa’inda suke lktcine namusamman a ktun bayan sunduba sukatabbatar mishida cewar ehh abunda barrister Idris yafada gaskiane gashinan arubuce’ 

___”alkali yabukaci jinshaidu daga sashen Dr maryam, tasanarwada kotu cewar shaidanta shine wa’innan samari guda ukunda sukabar kasar’

“Alkali yasake tambayar abdul ko yanada ja kan abunda yafada abaya? Shin beyiwa kanshi karyaba? Duka har awannan karon yashaidawa kotu cewar bayida wani jaa shiya aikata bbu shakka’

~~~”babu yanda barrister maryam ta’iya duk yanda taso tataimakawa abdul amma Abu yafaskara, kasancewar yarigada ya amsa laifinshi”

___”abayyane tabayyana dakarfi cikin bacin rai datashin hankali duk jijiyoyin goshinta sunfito tafurta “objection my lord!! Ayayinda alkali yake shirin yanke hukuncinshi nakarshe….

___”duk kotun yayi tsit anasauraron aji abunda zatafada, alkali yace muna sauraro”

___”yamai sharia yanada kyau dolene asamo wa’innan yara guda ukun abokanan abdul kafin ace za’a yanke hukunci nakarshe akan wanda ake tuhuma, takarasa mgnr cikin zadinrai tana hadiye yawu medaci hawaye naduga a’idonta”

“Alkali yace korafi yakarbu’ abdul zezauna akarkashin kulawa tawannan kotu agidan yari ta’irin wanda masu laifi irinnashi suka aikata’ kotu bazata hukuntashiba harse ansamo abokanenshi”

___”abisa hukuncinda kotu tayanke ayanzu shine’ abdul yana taredamu harnatsawon shekara biyu! Idan ba’a samu abokanshiba to bayan yacika wa’aidnshi za’aimishi bulalunshi yanda addini yatanadar”

Idan kuma sukabayyana Kansu kafin shekara biyun, za’ayi musu bulalunsu duka kuma sucika shekara biyunnan dole babu beli”

“____wannan shine hukunci takarshe da kotu tayanke’

   “Alkali yadaga guduma kenn zarah tafada dakarfi objection my lord!!!………..

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 71*

“Duka mutane sukatsata sororo donjin karshen abunda zatafada’

  “Alkali ya ajiye gudumarsa tareda gyara rigarsa yazauna dakyau’ toh munajinki Mlm fatima’

___”zuciyarta yana mata radadi jikinta babu kwari idanuwanta sukasoma zubarda ruwa, amma haka tadake da’irin karfin zuciya irinnata tatsaya gaban alkalin takafamasa ido bbu koh kyaftawa bbu alamar tsoro tafarta’. 

___”my lord! I fatima bintu zarah imam I sued for divorce!!! tanakarasa mgnr yayinda taji wani gefe nazuciyarta yana bugawa”

   “Judge dinma shikanshi sedayaji bbu dadi’

Yayinda mutane wasu suketa zaginta kasakasa, wasu kuma sunaganin abunda tayi yayi dai-dai’

“No no nooooooo! Plxx don’t do this to me zarah, you’ve furnished me enough’ you know zarah I love you plxx consrdr me and accept my apology, I really don’t deserve this from you’ yakarasa mgnr alkcnda hawaye yasoma zuba a idanunshi” 

   “Dadama suntausaya mishi matuka, don tunda akafara shariar basuga koda digon hawaye a’idonshiba’ masu hankali sunshaida irin sonda abdul keyiwa zarah, lallai sone nagaskiya mecikeda kauna’

___”alkali yadube zarah bayanda kotun tayi shiru yace, fatima kintabbatarda abunda kk fada’.    “Yamegirma natabbata dagaske nakeyi, inason yasakeni, tadubi abdul din free me abdul!

   “Nnnooo! Zarah I can’t do that’

   “You must free me abdul, coz I nvr know your dat such bastard I get married with!

  No zarah u need tym to think and made a good decision, plxx don’t follow d bad side of your mind’. I know I made a big mistake but plxx allow me delete the bad image that your eyes captured witnessed, help me correct my bad deed let me correct my mistakes zarah”

___”order’ alkali yafada gamida buga table dinshi’

   “Abdulrazaak shinkaji abunda matarka tafada? 

  “Toshe kunnuwanshi yayi duka biyu yaruntse idanunshi yafurta dakarfi nooooooo’

___”se alkcn madam farida tanemi tayi mgn amma alkali bebata damaba’ donhaka takoma tazauna zuciyarta nakara ingizata kan tsanar zarah”

___”kotu ganin abdul bayida niyyaryin abunda ta umurceshi akayanke hukuncin raba auren don kuwa itama zarah tadage seyasaketa”

___”hakan kuwa akayi, anzo wucewada abdul zuwa cikin prison daidai tagaban zarah yasamu yafizge dakarfi daga rikonda securities sukayi mishi yarungumeta ssai akirjinshi yana kuka sharshar kaman karamin yaro’

    “Alkalikam tattare kayanshi yayi yafice yabada order ayimaza atafidashi’

   “Jin sunajanyeshi dagajikinta yayi nasarar furta mata I love you akunnenta, adaidai lkcn suka janyeshi bebar waigentaba harseda tabace mishi agani’.  Acan hanya kafin asashi a mota sukayi ido biyuda uwarshi” da alamu itama taci kuka don idanunta sunyi luhu luhu’ 

“Mother help me plxx I love her, momcy tell them to let me go, I wanna be with her 4d rest of my life’

  “Zuwa tayi tarungume shi’ calm down son I promise you’ you’re not going 2live in a jail for even a year’ don’t bother’ OK?

Momcy I’m so sorry for…… Don’t say anything son, you did nothing to me”

   “Excuse us plxx’ daya dagacikin  securities din yafada’ tareda rabashida jikinta’ 

No no no let me go! I said let me go!!   “Haka sukasakashi amota tananji tanagani sukatafida danta kwara daya tilo’ 

    “Momcy I love you’ kalmarshi takarshi dayake mata yawo akwakwalwarta tadurkushe awurin tacigabada kuka mebantausayi”

____”zarah kam itama komotsi takasayi tunyanda sukajanye abdul dagajikinta take tsaye”

   “Princess ce takwace dagajikin shamsiya tarungume uwarta tana kuka’

   Mommy where are they taking my daddy to? I see that they tied his hands with that thing mommy I don’t know d name of d thing’ 

  dada rungumeta zarah tayi, take hawaye suka sake cika a’idanta’

  “Mommy I’m talking to you, you’re not responding, tadago kanta tana kollon furkar mom dinta” itama kawai tafashe dakuka ganin hawaye afuskar mom din nata.

  “Wait wait sweetheart don’t cry OK? What happen to u then dat ur crying? 

   “Mommy ur crying too that’s why, and ur tears are telling me smthing bad is going to happen to my dad, mom where are they taking my dad to?

   “Sweetheart I’m not crying, and ur dad is going to be OK, OK? Takarasa mgnr tana gyara mata gashinta,

  Oya sweetheart wipe out this tears I don’t want to see’ badan tasoba tashare hawayenta jikinta asabule taje takama hanun granny dinta” let go granny’ tafada kamar zatayi kuka”

___”bbu musu taja hanunta sukafice zarah, shamsiya, mus’af da iyayenshi sukamara musu baya’

__”fitowarsu yayi dai-dai dadagowar madam Farida wanda tuntafiyar da’akayida abdul take tsugunna tana sharce kwalla”.   duk yanda Dr sani yaso yayi convincing dinta yakasa’ sedatayi kukanta ya isheta tukunna tatashi’

___”karaf idansu yahadu dana zarah’ jikinta bbu kwari takaraso inda take”

   “I’m so sorry mother’ I don’t have to hurt u anymore but I have no decision to made, I’ve no choice than……..wani wawan mari dataji yagigitar da’ita yahanata karasa mgnrta”

___”dasauri hjy Maimuna tasake princess tazo tarike yarta datake shirin faduwa kasa dafeda kunci”

  “Tamaida dubanta kan madam Farida why all this aunty? Just bcz she asked for forgiveness? 

   Dadai lkcn mus’af da shamsiya suka karaso wajen’.  Cikin zafin rai yasoma mgn what stupid is this? U slapped her? Yatambaya yana kallon madam Farida alkc guda yana nuna zarah’

  “Yakara daga murya ssai yanuna madam Farida da yatsa… If yo.u… Shima bekai ayaba tasauke mishi tagwayen mari’……”don’t ever think of disrespecting me n underrating me as you do to ur parents! tanuna iyayenshi dasuka iso wajen suma” aikuwa zancenta se’a kunnen hjy murjanart’

   Dad dinshi yajanyeshi sukabar wajen yana kurarin asakeshi kawai yadoketa’

   ___”hjy magajiya sedatagama karewa momdin abdul kallo tukunna tasoma auna zagi ta uwa ta uba’

  “Tuni wajen yahargitse don kuwa itama madam Farida batayar bayaba, jimamin dantane kawai yasata sassauta nata bala’in”

   “Dakyar akasamu akarabasu dad din mus’af yajanye matarsa’ itama madam Farida da laluma Dr sani yasata tashiga mota yakarbi key din yajasu’

   “Itama zarah danata tawagar sukayi gida’

   *one week later*

*prison*

~visiting hours~……..

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 72*

     Bintufannah.blogspot.com

_*one week later*_

_*prison*_

_*visiting hours*_

“Dr sanine zaune shida madam farida sunajiran afitoda abdul’

“Bewuce minti biyar dazamansuba, akafito dashi’

Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un!! Kalmarda madam farida tayita maimaitawa kenan, lkcnta idonta yayi arba dana danta’.   “Gabadaya idan kaganshi bazakace wannan abdul bane idan har kasanshi adacan’,

  “Yarame yayi baki dayake shi metsawon gashine kamarna mata sbd rashin gyara haka kanshi yazama tamkarda gidan mahaukata’ 

“Ana karasowa dashi yarungume uwarshi’ hawaye masu dumine sukadunga zarya akan fuskarta’

  “Dr sani kuwa shima juyawa yayi yana sharce nashi hawayen, dama yasan dole za’ayi haka, don kuwa rabonshi dayaga uwa tana masifar kaunar danta irin madam farida haryamanta”

“Ahankali tajanyeshi daga jikinta, tana kare mishi kallo’.        “Son’ is dis how u turn to? Yariko hanunta yashiga share mata hawaye, mom banison ganin hawayennan a’idonki ko kadan’ kinga nima banyi kukanba momcy”    

   “Tayaya son? Kana wannan halin har kana tunanin bazanyi kukaba, ai son hawayena yakusa yakoma najini’ wannan yarinya se Allah yasaka mana’

   Mommy karkice haka nine melaifin, coz na’aikata i’m so sorry mom 4 hiding it 2u, very sorry’ 

  “Son i know u don’t committed all this, ur just trying to pool me right? 

  Momcy i know ur not going 2 understand wat i’m telling u, but wen d tym comes ur going realize the truth ur self, the only thing i wan’t you 2put in ur mind is i do not do it intentionally, mother its out of sense absence minded, plxx forgive me sweetheart 4 black mailing ur image”

   “Its OK son, don’t talk like this’

Guard masu tsaron prison dinne daya dayake tsaye akansu yanajiran Abdul yamatso yana fadin lkcnda akadibar muku yacika’

   “Cikin fuskar tausayi wannan Karon madam farida takalleshi, plxx add 5more minutes to us’.     ‘Bemusaba yace yabasu minti 3 kobasu gamaba zasumaidashi’ tayi mishi godia

  “Son wai bakacin abincine anan?  ‘Mom inaci’ yafada atakaice batareda yakalletaba’ 

  Haba son karkamin karya mana kalli yanda kazamafa’ gyaran jikinkama bakasamun kayi what’s wrong with you? “Momcy I want you 2 do me a favour’ yatambayeta tareda kawarda wancen mgnr’ 

 “Hankalinta duka tatattara gabadaya akanshi ‘inajinka yarona’ mommy let me out of here plxx’

  “I promise you son’ you must escape from this place don’t bother okey’ yes mom I know you can make it, tank you very very much momcy’

____”no no no no. don’t mention, mommy can do more than this to hr 1 and only loving son”

  “Tunda yashiga prison din wannan lkcnne yazama karo nafarko dayayi murmushi’ itama hartaji dadi azuciyarta bakadanba, “then what else do you want son?  Mother d only thing I want to now to hear about zarah! How is she doing”

_____”lkc guda rahamar fuskar madam farida tadauke, yanda kasan tunda aka halicceta bata tabasanin miye ni’imar fuska ba’

___”tabude baki daniyaryin mgn kenan guard din yazo yatada kafadar Abdul yanafadin ur tym is off” 

  “Dasauri Abdul yadubi Dr sani yasunkui masa dakai alamar nuna godiarshi, sannan yakuma kallon mom dinshi yana fadin my regard to zarah plx mom, and I love you” daidainan akayi kwana dashi yabace musu dagani’. Badon tasoba tatashi sukafice’

“Directly tabukaci Dr sani dayake driving dinsu kan yawucedasu station’

___”da’isarsu kuwa sukayi nasarar samun DPO

  “Sukagaisa faram faram’ kafin tashiga zayyano mishi abunda yake tafe da’ita.

“____ammm DPO gaskia banji dadin condition dinda nasamu son acikiba,  “subhanallah meyafaru ranki yadade?      “Ehh gaskia son bayijin dadin kasancewa wannan prison din’ sekace mara galihu? Natabba ko abinci bayi iyaci awannan wajen shiyasa duk yafita hayyacinshi’ aikaima dankane yakamata kayi wani Abu akai mana’ 

  “Karkidamu ranki yadade, zanduba acanja mishi wuri insha Allahu’

  “OK I’m glad to hear’ and after that inason zandunga aikamishida abinci daga gida bazenacin wancan damuwarba’ 

  “Duk yanda kikace ranki yadade haka za’ayi’ 

  “Toh nizan wuce ngd kwarai’.     “A’a madam karmuyi haka no nid 2tnx me’ 

  “Anyway adaiyi kokari agyara abunda beyi daidaiba, gobe zanfara aikawa da abincinshi”.       ‘Karkije komai madam consider it done’

____”daganan batasake cewa komaiba sukafice Dr sani yajasu zuwa gida.

Tundaga nesa kafin su isa gate suke hango tarin motoci bakake dasu sekyalli sukeyi kirar highlander dawasu kuma kalar daban anfakasu ajere akofar gidan, dayan mutane tsuraru sunyi tsaye jikin motocin.

  “Madam Farida tadam hamutsa fuska,   “toh kuma wasu baki mukayi haka? Take tambayar Dr sani gefe guda dayake shirin fakamotar wajen gidan’ 

  “Dasauri tadakatar dashi tahanyar fadin kananufin anan zansauka? Lallai bakada kunya’

   “A’a uwata wainaga kinyi bakine’  baki tamaimaita’. Toh jani maza mushiga,  bekara ko scnd ba yace toh ranki yadade’ yaja motar gamida yin hone gateman yabude masu gate’

  ___”tabe baki kawai tayi ganin ga remote dinda zeyi amfanidashi yabude gate din batareda yajiraba yahutasharda megadinkuma bisa gaban motar amma kauyanci yahanashi fahimtar miye wannan din” da amfaninsa’

__”a parking lot ya ajiye motar, daidai fitowarta megadin ya’iso dagudunshi yayi mata sannuda dawowa’ yake sanar mata cewar tayi baki’ at least sunkai 1hr sunajiranta”

___”sune da motoci haka awaje? Ehhh ya amsa cikin rawar murya’ “k’

___”let them in, in the next 20minut, tafada kaitsaye yayinda tajuya tacigaba tatafiyarta Dr sani yamara mata baya”

  __”sunashiga babban parlour din gidan tayimasauki wa Dr sani kafin tadanna bell ma’aikatan sashin sukabayyana Kansu’ tayi musu umurnida sukawowa Dr sani abun motsa baki’ kuma tabukacida sugyara dinning room na side din dukda tasan kullun bbu inda ba’a gyrawa agidan”

 ___”tabasu order dasuyi arranging wajen kamar namutum ashirin, suhada abunda sukasan baki zasuso bukata awannan yammacin, duk atunaninta bakine masu yawa tayi’ dontaga motocinsu jere amma batadamuda sanin suwayeba” nanda fifteen minutes tabukacida sugama komai” suka amsa da yes ma’am, tayi hayewarta sama inda zesadata da bed room dinta”

___”sukuwa sukashiga aikin tarbar baki bayan sunkarrama Dr sani soro dakayan alatu Nkitchen😋😋

Hmmmm su Dr sani ansamu abundakeso’😂

Bayan month 20 daidai turaren  madam Farida datake saukowa daga stairs yagauraye parlour din”  dukkansu idanunsu yakai kanta datake takowa tamkarda babu wata damuwa dayake damunta’   fuskarta fayau tanasanyeda dogon bakar riga tayi rolling on da veil dinshi”

____”takaraso cikin parlourn fuskarta daukeda fara’a tanamusu sannu’

___”cikin farinciki hjy maimunanert ta’amsa mata dajindadin yanda ta amshesu kamar bakomai tsakaninsu”

__”madam Farida kam kasancewar hankalinta yanakan yan aikinta dasuka jera Kansu abakin kofar dinning room dayake parlourn Kansu akasa hanunsu nannade abaya sunajiran umurninta’ tagama kare musu kallo sannan tace: mekukejira dabakuyi escorting nasu cikiba? Nansukashiga bata hkr’ 

  “Tadaga musu hanu kawai u can dismiss’ sukayi godia gamida barin wajen,

 ___”tajuyo cikin parlour din’ “I’m sorry for the interact……batakarasaba mgnrta yasarkafe lkc guda datayi ido hududa zarah……..

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: [14:02, 1/17/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 73*

       Bintufannah.blogspot.com

__”irin kallon mamakinda tashiga yimusu gabadayansu yasanya hanjin cikin zarah yasoma kadawa’ tadada shigewa jikin uwarta”

   “Hjy maimunert ce tayi karfin halin soma mgn’ amm nasan zakiyi mamakin ganinmu ssai agidanki, kiyi hkr kuma munzo batareda munsanar dakeba’ abunda yakawomudai bawani Abu……..”dakata Mlm! Mom din abdul takatseta’ kunzo yin me? Kunzo kuga gawar dana? Idan yamutu kuci gumba? toh karyanku nafikarfinku ninan dakuke ganina’ tana mgnr ne yayinda take buga kirjinta dukkan illahirin jikinta yana rawa”

___”Allah sarki sister kitsaya kiji abunda ketafe damu’ mom din zarah tafada’

    “OK toh kujirani inazuwa’ tafice a parlour din tayi stairs kamar zata tashi sama’. 

    ___”princess kam datashige jikin shamsiya saboda tsabar tsoro daya lullubeta naganin madam Farida yanda take masifa, se’a lkcn tadago kanta furkarta cikeda hawaye…..”mommy who is she? tatambayi uwarta tana matsar hawaye’. She’s ur granny too’

  __’daidai lkcnda madam Farida tadawo cikin Palon sanyeda riga dawando damuciya ahanunta’ kuma taji abunda zarah tagayawa princess,

   “Tanunata dayatsa dan uwarki niba kakarki bace ! Kekuma kodawasan wasa kada kikuskura kikwadaitar mata dacewar waini kakartace” donni jinina yawuci jinin tsiya”

____”nabaku minti 2kubarmun gida, wllh inbahakaba se kashinku yahura wuta agidannan’

___”Dr sani awannan karon abunma yaso yabashi dariane amma ganin dagasken gaske takeyi yasashi yamike yashiga bata hkr’

___”watch dinda yake daure ahanunta taduba taga harsunci minti daya babu Wanda yayi yunkurin tashi cikinsu, wai suntsaya bata hkr, tagirgixa kanta aranta tanafadin lallai yau zasuga tabara’

___”salamun kaulan zarah takama hanun diyarta sukayi waje, don tasha mari batafatar takuma diban muciya yanxu’

   “Ganin zarah tayi waje madam farida ta tabe baki tanafadin dayafi miki, dakinxauna yau dakunci ubanku har shegiyar yarki kuwa’

  “Tasake duba watch dinta taga minti biyunsu yacika, aikuwa tayi Kansu damuciyar duk sukamike dazaunenda suke sukanufi kofa aguje, Dr sani yayi nasarar cafke muciyar’ 

____”batatsaya bata lkc ba tabi takansu, suka arce waje’ 

   ___”idanku mayune to wllh nafi karfin aci namata’ don kuwa ko kura tarame karnuka basu isa suyimata rainiba’ haka kashin guiwarta irinku karnuka basu isa suyi wawantaba’

___”dagacan nesa mom din zarah tacigaba dabata hkr, don tsakaninsu darata yanda suke, sunkusa da gate, itakuwa zarah asirinta arufe tanawaje itada yarta sede takanjiyo muryar mom dinta”

____”kiyi hkr sister bafadane yakawomuba, kayanedai muka dawo muku dashi’

  “Kaya? Kayafa kikace? Wane irin kaya madam Farida tatambaya ayatsune’

  

“Kayan aure na zarah da’akakai, shine mukace yakamata mudawo muku dashi”

___”madam farida tayi dan daria natakaici, hmmm nayi tsammanin kinada ilimin addini amma seyau naga sabanin hakan’ toh bari kiji’ ni Farida, idan wannan sunan yatabbata cewar uwa da ubana sune suka sanyaminshi toh nafi karfin inkarbi wannan kayan’ don haka tunmuna iya saidajuna kutattarasu kubarmin gida da area gida gabadai”

___”waimeyasa kika kasa fahimtar abunda nake nufine sister? Kefa babbace bakaramar dattijuwa bace  ke’ kamata yayi kitsaya muyi abunda yadace bamuyita abu tamkarda aljihun bayaba’

    “Hakane tabbas niba karamar mace bace’ yakamata inyi aiki da hankalinda ubangiji yawadaceni dashine bamuyita wasan kwaikwayoba’ tajefarda muciyarda yake dauke a hanunta sannan tamatsa jikin veranda wanda zeahigar dakai palonsu tadanna kiran security’ take kaji gidan yadau kara, wani hasken jaa yana kawowa yana daukewa’ sojoji sukabayyana aharabar gidan bila adadin kowannensu da gun dinshi a hannu”

    ___”tofah yan aikin gidan duk sukashiga taitayinsu’ sukamaida hankalinsu kan abunda sukeyi kadai’ kowa yan cikinsa yana masa shoki’

   “Yaukam sunsan aikai madam Farida dungu, abun hardsecurity🤔 tab lallai anayintayau☹ harda shigan yan Ghana yau madam tatuno’ Allah dai yahuci zuciyarta, haka sukayita tattaunawa atsakaninsu duk suna dari-dari”

   ____”sojojin duk suka rusuna agabanta’ permission to carry on ma’am!! Sukafada atare’

   “Ranar shamsiya taga bala’inda bata taba ganiba, Ashe dacan jin sunan madam Farida kawai takeyi batasan wacece itanba seyau’ ba’ita kadaiba har mom din zarah tatsorata dalamarin madam Farida awannan karon, babu yakamar Dr sani dacikinshi lkc guda yaji gudawa yazo mishi’ yajuya danufin shiga ciki yaji anyi bakin bindiga agoshinshi, atake yasake fitsari ajikinshi”

_____”hanunta sakale abaya tasoma mgn anutse, kafin minti 5 inason inga harabar gidannan bbu koda dan kadangare, tana mgnr yayinda take nuna musu su shamsiyr’ duk wanda yayi saura bayan wannan minti biyardin kuhukuntashi hukunci daidaida wanda yazomin gida batareda iziniba’

  “Tana kaiwa nan tajuya hartawuce Dr sani dayatsaya kamar gunki da gun agoshi tatsaya tace: free him, and mark his face’ whenever he comes into the house allow him in”   “yes ma’am sojan ya amsa’ yadaga gun din daga kanshi’ 

 

   “Kan kace kwabo yafice agidan, don haryariga masu sulhwarewa😂😂

____”wayewan garin ranar DPO yakira madam Farida yake sanar mata komai clear, zasu iya zuwa sudubashi kuma akaimishi abincin.

   Taji dadi ssai tamishi godia”

  Bayan takashe wayar takira Dr sani kanyazo yakaimishi abincin itakam yau bazatajeba”

  Bemusaba ya’amsa da toh’

“Tun isowarshi seda yadauki wajen minti ashirin yakasa shiga gidan’ gani yake kamar yauma gidan yanacikene da sojoji’ dagabaya kawai yayi shahadi yashiga’.   ‘Megadi kawai yasamu yaukam suka gaisa kaitsaye yawuce ciki’

___”a palon yatarar da’ita tabashi basket din abincin tamishi godia tabukaci kumada yagaisheshi sannan yasa ido harseyaci abincin’

___”da isarshi akayi mishi iso har inda abdul din yake akafito dashi’ basuyarda sunbashi abincinba harseda Dr sani yagauriyeshi tas yay I spoon 3 tukunna sukace abdul din yaci.

[08:33, 1/18/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 74*

“Ko kallon inda abincin yake beyiba ballantana yasa lahadin ci’ dr sani neh yace: oga kaci abincin mana, nanma yashare yayi kamar bejiba’ daga bisani yadube Dr sanin’ wai meyasa mom bataxoba yau?

   “Gaskia banshina ba, ammadai kadai tacemun yau bazata zoba.    “Huh” abdul yasauke ajiyar zucia’ 

  “Amma nayi mmakin hakan ssai’

  “Hmmm nasan halin mommy, coz tanafushi dani donnayimata mgnr zarah jiyane’.  

   “Dr sani mezeyi kuwa banda yafara daria kamar tababbe, tunowa dayayi dayanda suka kwashi daru jiya’.  

  “Nandanan abdul yayi kicin-kicin yabata ranshi atunaninshi dariyarsa sanin yakeyi’

   “Ganin haka Dr sani yatsaida dariarshi yasoma bashi lbrn abunda yafaru jiyan’

___”murmushi kawai abdul yayi don yasan mom dinshi zatayi abunda yafi haka indai akanshine’

____”boss dan Allah kaci abincinnan, don wllh mom tace induba mata duk reaction dinka, kuma wllh bazan boye mata komaiba kaji narantse’

“Seda yadauki lkc bayan yabude flask din yana kallon abincin kafin yasomaci kamar mecin magani’ yana yatsina fuska’

  “Boss gaskia mom tana matukar jidakai, nanma yasanar dashi yanda akayi tasa akacanja mishi waje’

‘Shidai security dinda yake Kansu duk yanajinsu, amma baida ikon yin mgn domin anbada order ankara mishi lkc duk bada sanin shi Abdul dinba”

____”Dr sani yakalli security din yaga hankalinshi bayi wurin, yayi kasa damuryarshi yasunkuyarda kai daidai inda Abdul zejishi”.       “Oga wllh mommy zata iya sawa afiddakai daganan wajen tabbas nasani koda ayaune kuwa’

    “Hmmmmm, haryanzu kakasa fahimtar mom’ mom she cannot beg any one to free me’ and she’s not going to pay money to let me out of here, this time around I don’t even know what she’s planning’ I don’t know her target’

   “Dr sani yanannisa kafin yace lallai to semundanyi hkr tukunna”

  “Abdul kam tabe baki yayi ya ajiye spoon dinda yake hanunshi’ kwatakwata abunda yaci bewuce spoon biyarba’. Dr sani yakalleshi yakalli kular’ zeyi mgn Abdul yarigashi tahanyar cewa ‘what’s it? Kawai seya girgiza mishi kai don yasan ko kanshi dakahone Abdul bazekara abincinba’ 

  “Hannu yasa yadauko malt acikin basket din haryabude zesha’ security din yatareshi’

  “Excuse me plxx’ let him test first b4 u”

  “Ran Abdul idanyakai dubu yabaci awannan karon yayi jifa da malt din yabuga desk din gabansu how dear you! Yayi pointing dinshi dayatsa fuskarnan tayi jajir da’ita’ ganin haka shikuwa yatsorata yadanna security call gurin yadauki kara’ yan prison duk sukashiga lekowa’ kankace wani Abu security suncika gurin’ guard din yace arrest him yanuna Abdul’

  “Aikuwa sukayi mishi dabaibayi sukamishi damka ssai’ harseda yayi kara’ kafin suke maidashi sukarufe bayan yasha bugu”

_____”shikuwa Dr sani tunda suka kama abdul yatattara kular dakomai yaware abunshi’ betsaya ko inaba se palon madam Farida’………

_____”zarah ce zaune abakin gado tanayiwa princess shirin zuwa skull’ tagama saka mata kaya tana kulle mata igiyoyin sandal dinta’ kamar daga sama taji muryar princess din tana tambayarta”

  “Mommy when are you going to take me to my dad? ‘Very soon dota don’t worry’   “tayi kicin-kicin da’idonta dashirin yin kuka’ that’s how u use to say everyday’ me I’m tired of hearing lies mommy’

   “Princess is that what you are telling me? Ur mother is laying to you? Yes of course! If what I’m saying is not true den fulfill your promise’

  “Ran zarah yabaci’ tajanyota tabuge mata baki’ let me warn u dota, don’t ever mention ur dad to me! Ur going to see him OK?

   “Ahankali tasoma kuka tana share hawayenta, cikin kuka tasoma cewa: my dad never beat me, and never shout at me, he always convinced me and say sorry to me’ tadad fashewa dakuka taruga aguje tafice adakin tanufi dakin kakarta”

  “Ohh goshsh’ zarah tadafe goshinta’ princes kullun kara wayo take takasa mantawa da dad dinta’ ya Allah help me’

“Tadauki jakarta tarataya dama itama tagama shirinta natafiya aikinta, tadau wayarta’ tayi room din mom dinta”

____”anan tasamesu tareda princess tana kwance acinyarta’ mommy is she sleeping? tatambaya, 

  “Bansaniba mekikayi mata?    ‘Mommy kema kinsan fitinar sweetheart idan tafara daddy daddy dinnan’ and kekuma bakisan yanda zakiyiwa yaroba ko? 

  “Mommy ya zanmata batajin hkr ko kadan’    “toh shikenan tunda haka kikace’

  “Am going mom its almost time’ takarasa tayi pecking nata agoshi hakama tayiwa princess tashafi kanta tafice”

___”seda ta’isa hsptl dinsu tashirya cikin uniform Na aiki tukunna taciro wayarta nan take ganin msscalls na mus’af har five’ zatayi dialing no. dinshi kenan Sega kiranshi yashigo’. Tadanyi murmushi tukunna tadaga’

___”hello princess’ yafada daga bangarenshi’ ta’amsa da hello my prince’

  “Gyara zama yayi ssai acikin luntsumemiyar kujerarshi datake juyawa dashi na office, jiyake Sam bayida wata matsala aduniyar gaba daya’

  “My princess nakiraki no responding har hankalina yatashi’ ssaifa’

    “Eyyah I’m so sorry prince, munata rigimaneda princess wllh’

   “Seda yadan yatsuna fuska tukunna yace wai meyafaru?    “Inkaita wajen dad kawai takeso’ seda gabanshi yayi mommunar faduwa’

  “Nikuma gaskia banison zuwa tadan yatsuna fuska kamar yana ganinta’.   wani nauyeyyen ajiyan zucia yayi tukunna yakauda zancen”

____”ehmm princess idan kuntashi ki kirani yau inason muje kigaida mommy’

  “Har cikin zuciyarta tatsorata amma kawai tadake ta’amsa mishida tou’ sundansha firarsu kafin zukayi hanging din wayar, dukkansu suna masu shaukin juna”

“___Dr sani zaune agaban madam Farida yazayyane mata duk abunda yafaru’ dakuma canjawanda yagani tattareda abdul” bata gwada bacin rantaba sema godia datayi mishi sannan yatafi akan idan lkcn Na lunch yayi zedawo yakarba yakai’

___”haka kuwa akayi daga hsptl yabaro aikinda yakeyi yaje maimishi abinci’

  “Awannan karon ba’abar shi yaga abdul dinba amma duk sedayaci dukkan abunda yazo dashi kafin akashigarwa abdul dashi’

  “Hakan yafarune sakamakon kudinda mus’af yake tsulawa SP don ganin suntakurashi ssai’ duk bada sanin DPO hakan yakefaruwaba’

  “Nanma Dr sani yakoma gida yakwashe tass Inda akayi yasanar mata…..

“Akan hanyarshi nakomawa gidane bayan suntashi daga aiki wajen misalin karfe 4:30pm daidai lkcnda sukatsaya a trappic’ yahangota cikin mota se kyalkyale daria takeyi abunta Sam batada damuwa’

   “Tabbas zarah ce wannan’ kai duniya, *_DAN ADAM_*(littafin rufaida omar😘) ajizine’ kardai ace yarinyarnan tamantada soyayyar oga! Hmmm Allah yakyauta’

    Yana wannan tunani mus’af yajiyo sukayi arba dashi dasauri Dr sani yakauda fuskarshi yayi kaman basu yake kalloba’

  “Shikuwa mus’af jiyayi ajikinshi kamar yasanshi, har yabasar sekuma yayi mgnwa zarah kotasan wance’ yana nuna matashi kenan akabasu hanu’ Dr sani yaja motarshi zarah bataganshiba”

“Shima mus’af yadaga kafadarshi kawai alamar I don’t care yaja tashi motar’

_”””suna isa megadi yahangame musu gate”

A  parking lot ya ajiye motar’ yafito yabudewa zarah motar itama tafito daukeda briefcase dinta’ dasauri ya amshe yayi musu jagoran shiga ciki………

“___*wannan page din sadaukarwane namusamman agareki namesake (Mmabba😘) hakika inajin dadin kulawarda kike bani wajen ganin nakammala wannan littafi’ nagode kwarai kuma iname yabawa da kokarinki*

_banmanta dakuba 6* amnaj tabbas bbyakamarki😍 dakuma Mmn Faisal dubun jinjina agareku_ ALLAH YABARMUDA KAUNAJUNA😘

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 95*

___”tuni abdul yaji yanemi tashi ciwon yarasa’ ganin zarah akwance sakamakon Harbin dayasameta’ Beyi wata2ba yasunkuceta zuwa motarsu suka arce kankace kwabo wurin yawatse bbu kowa se mus’af dayake keance cikin jini damutanensa’

____”tare iyayen mus’af suka iso wurin dajami’an tsaro’ agigice hjy magajiya tafito takikan mus’af’ ihu tashiga rugawa kamar ranta zefita tana bige2 nashiga uku na lalace yanzu dana guda dayane akwance awannan halin! Banida kowa seshi kadai wayyo Allah wayakashemin kai son? tashiga jijjigashi tana tambayarsa kamar ze’iya cewa wani abu’ tayi ihu tayi ihun bbu irin kalar kukanda batayishiba’ dad kam tunda yarike kanshi yasunkuya yake faman zufda kwalla tashi kukan zucine shikadai yasan abunda yakeji akirjinsa na radadi dazugi’ daga karshe yayi karfin halin rungume matarsa’ sudai jami’ai dayake na bogine sunzo daniyar kama abdul neh amma sukaga wayam babu su’ don haka suka tsaya jin umurni nagaba’

____”zulfer ce tagama ta’iso wajen ko gama parking batayiba tafito dontaji komai abakin Dr sani yayi mata waya tanagidansu shamsiya dan can takai princess’ har lkcn hjy murjanat tanakan gawar mus’af inda take rusar kuka’ zulfer kam tsabar rudu batasan lkcnda taturetaba tafada kan mus’af tana girgizashi kamar zaucecciya, nashiga uku? Badai mutuwa kayiba’ _nan tasoma tunano farkon zuwanta kasar irin kallonda sukayiwa junansu da irin soyayyar karyarda yanuna mata dayanda suka gudanarda rayuwar aurensu wanda dagabaya tasan cewar ba aurenta yayiba’ hakika zuciyarta tanayimishi sonagaskia amma yakasa ganewane kawai don yasaka ranshi akan abunda Allah yariga yarubuta banashi bane_

  “Tashin hankali karara zakahango afuskar zulfer musamman lkcnda tagama tunane tunanenta’ tacigabada rusa kuka metsuma zucia, tanajin azuciyarta dama ace yadawo kozeyi nadama amma danasani keya’

  “Hjy murjanat tafisge zulfer ajikinshi tasoma fuffisge mata dan kwalin kanta tanafada kamar zaucecciya’ its all ur fault’ tadunga nanata kalmar tana dukan zulfer’

  “Dataimakon dad zulfer takwace kanta’ itama tadaka mata tsawa’ karo nafarko da zufer tafara musanyar yawu da ita’ its not my fault mother! Laifinkine! Idan akwai melaifin dayafi na mus’af toh kece! Kinkasa kitsaya kitarbiyantarda da guda daya da Allah yabaki sakamokon tsantsar son zuciya irin taku’ tanunasu duka harda dad’

  Kifadamin mommy dai2 da rana 1 kintaba tsayawa kinyiwa danki nasiha tatsakani da Allah batareda kinsa son rai cikiba? Wllh kune kuma kashe min masoyi saboda beyi sa’ar iyayeba’ Allah seya tambayeku kuduka, takara fashewa da kuka “ur such an arrogant parents to him! I regret wasting my time living with you people’ I gained nothing from u! daga karshe datagama bambaminta tayi kamar tadoki hjy murjanat datayi lakwayas ajikkn dad tawuce tashiga motarta kamar tatashi sama’……

___”madam Farida kuwa basu zarce ko’inaba segidanta’ kaso kaga cincirindon mutane masoyan abdul dasuke farincikin komawarsa’ kasancewar basusan yafitoba’ Sam besamu yabasu kulawaba don hankalinshi yanakan zarah’ dakanshi yakuma daukarta bezarce da’ita ko’inaba se dakin mom dinshi’ su uku akabari adakin nacikon ukun Dr sanine yake taimaka mashi wajen ceto ran abar kaunarshi’

___”madam Farida hartasake shirin fita don karbo jikarta sekuma sukayi karo dasu’ zulfer da shamsiya dakuma ita kanta princess din’

  Ganinsu yasa tahakura’

   Tanufi airport inda tabiyawasu abdul da zarah kudin barin kasa’ don tayi rantsuwar wannan karon bashegen daya isa yasake rabatada yayanta’

   “Dawowarta ta tararda cincirindon mutane kamar yanda tabaro wasu acikin gidan’ mutanene da farar hula dakuma jami’an tsaro’ da iyayen mus’af kallo daya tayimasu tawatsar’ zata kutsa cikin gida’ don ranta yagama baci tabarsu kawai ko amutu ko ayi rai’ 

  “Muryar datajine kadai yasa tatsaya’.   “DPO neh yadakatar da’ita dafadin haba hajiya wannan bahalinki bane yakamata kibamu hadin kai, yanzu idan kikashiga ciki kinatsamman anguwarnan gabadayanta zata iya daukar hargitsinda yake shirin tashi? Bama anguwarba gabadaya BH’

    “What? tajuyo tana dubanshi damamaki’ abunda kake fadi knn? Toh bari kaji awannan karon baahegen daya isa yayaudareni banki bauchi tahargitseba wllh’ kuma muzuba mudaku’ tadaga kafarta step daya kenan’ kakejin kara Tass! Dad din mus’af yaharbi iska gamida fadin ur wrong madam Farida!   “Batajuyaba amma kuma bata kara daga kafartaba’ 

  “Yayinda jami’anta duk suka saitashida tasu bindigar’ “hankalin DPO yatashi matuka ganin abun yanason fin karfinshi’ seyamatsa wajen dad yasoma yimishi mgn ahankali cikin dabara yana tunasar dashi cewar bekamata yabiye mataba saboda matsayinshi’.    “Zuciya takuma ingizoshi yadannawa DPO bullet aka’ dai2 nan wasu bataliyar yan sanda suka iso’ akan idonsu komai yawakana’ inda suka tattara kowa nawajen don motocine yakai arba’in sukazoda’ basu tsaya ako inaba se kotu’

   “Yayinda su abdul sukayi nasarar samun kan zarah basumasan abunda yake wakanaba’ ahankali tashiga bude idonta tawaresu tsaff akan abdul’ 

   “Kaso kaga tsalle awajen abdul da Dr sani harda rawarsu sunmanta da abunda sukabaro awaje’

    “Tafi sukasomajin anayi masu duk sukajuya ganin masu tafin’

  “__zulfer, princess, shamsiya’ sekuma wasu bakin fuska amma abdul ssai yaganesu’ barrister maryam salis ce dakuma wani ma’aikacin dansanda Wanda yataimaka mishi a prison’ 

   “Atake atsanake sukayi masu bayanin abunda yake tafe dasu’ donhaka sukabasu hadinkai aukatafidasu court” batareda jayayyaba……..

_____”guri yayi shiru’ bayan alkali yagama sauraron kowace bangare’ har zarah datake kan wheelchair sedatayi mgn’

  “Bbu abunda yafi bawa abdul mamaki seganinsu habbab dayayi agurfane agaban kotu’ kuma dabada shaida dasukayi akan gaskia’ betashi shiga tashin hankaliba sedayaga mus’af bemutuba’ abunda yadameshi duk ruwan bullet dinda akaimishi’ nace eyyah abdul bazaka ganeba bullet room neh ajikin shegen dayane kawai yakwace yasameshi har yahaddasa mishi suma’

   

___”bbu yanda ba’ai da mus’af yayi mgn ba ammafir yaki’,duk irin dukanda akai mishi yaki mgn’ haka batun sakin zarah duk yaki cewa komai’ donhaka alkali yarava auren yawanke abdul da zarah tass da madam Farida basuda laifin komai’ sannan kotu tabaiwa abdul damar yayi rayuwarshi kamar yanda yasaba’ batareda shakkuba’ inda akaci taron mus’af wasu makudan kudi nabatanci dayayiwa abdul, haka kuma yabiya diyyar mahaifiyarta inda akayanke mishi hukuncin rai da rai’

   Su habbab ma akayanke masu hukuncin shekara biyar2 agidan yari bayan sunkarbi nasu bulalun Wanda sukasa akaiwa abdu’ dad din mus’af shima yabiya diyyar DPO sannan hukuncinsa life in prison’ akamikashi zuwa high court don tubeshi akan karagar mulki inda za’abaiwa mataimakinshi rikon kwarya gabanin wani zaben'” yayinda akatube SP a uniform shima dahukuncin shekara 2 agidan yari””

___”bayan angama komai madam Farida taja motarta da ahalin gidanta sukabar kotun…….

“Allah sarki hajiya murjanatu magajiya’ haukane kadai batayiba” amma tana dafda tayi’

_*wannan shine makomar dukkanin wani azzaluminda yaki gane gaskia’ damaciyi amana da macuci’ Allah yatsaremu!*_

~*TAMBAYOYI*~

1.shin waye yafi zama abun tausayi cikin wannan labarin? Wayafi kamata atausayawa?

2. Wayafi hkr? Wayafi jarumta?

3.waye kuma babban shedani duk cikin lbrn?

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 96*

___”awannan rana idan kaga gidan madam farida zaka iya rantsewa biki ake’ don anci ansha kam sekusan yanma lis tukunna akawatse agidan’ duk irin budirinda akayi zarah tanakan bacci adakin madam Farida nasauke wahala’ hakashima abdul yana nashi dakin yasamu bacci’ Dr sani anagama shagul gula yakoma gidanshi don rabonshida amaryarshi nusee tun fitanshi dasafe dayazoda abinci, abincinda ba’a ciba sakamakon hargitsinda akaitayi’

Tare suka fice da shamsiya yarage mata hanya’ se zulfer kadai akabári’ itama zarah ce fir tanuna mata batason taje ko’ina”

___”bayan anyi sallar magrib neh madam Farida tasa zulfer taje tataimakawa zarah itama tayi sallar, ta’amsa mata da toh tamike gamida haurawa sama’ takalli princess dahar lkcn batasaki jiki da’itaba tayi murmushi dontasan tsoronta takeji’ tayimata alama dahannu kantazo’ jikinta asabule takarasa wajenta tatsugunna akasa’ madam Farida tajanyota jikinta tana shafa sumar kanta takirata ahankali’ 

  _princess_” tadaga kai itama tana kallonta “mazajekitashi dad dinki yayi sallah’ “tsum tamike daga jikinta don tafahimci kalma 2 acikin maganganunta dakalmar dad dakuma sallah’ donhaka tagane abunda take nufi’ dasaurinta tanufi dakinda taga abdul yashiga’

___”tura kofar tayi taga bakowa a palon kaitsaye tashige cikin dakin’ akwance ta tarar dashi kan luntsumemiyar katifarshi dake kwance lumui akan gadonshi datasha gyrada bedsheets nagani nafada, yana lullube dabargo baccinsa yake hankali kwance kanaganinshi kasan yanajin dadin baccin’ princess takarasa har bakin gadon tana murmushin jin dadin ganin dad dinta awannan hinda kullum take marari’ tazauna abakin gadon tajima ssai tana kallonshi sedai taji batason tatayar dashi daga baccinshi medadi’ donhaka tajanye bargon ahankali tashiga tarungumeshi ssai tarufa masu bargon’ batareda wani bata lkcba itama tasoma baccin’

__”madam Farida batadamuba dataji princess shiru acewarta da da mahaifi se Allah musamman ma andade ana mararin juna’ har akayi sallar i’sha shirudai itama tatshi tayi amma taji shiru don haka tatashi dakanta tanufi dakin dannata’ har lkcn sunakan baccinsu mma ssai akan fuskar madam Farida tace lallaima angaida prncss wato ita mahaifi dadi shine taki tashinshi tajona sukacigaba da baccinsu ba yayi kyau’ ahaka itama tafice tabarsu’

__”itakuwa zarah wanka kadai tayi don har lkcn ba sallah takeyiba’ dataimakon zulfer kasancewar hanunta bai iya daukar Abu menauyi sakamakon rauninda taji adalilin bullet dinda yasameta akafada’ madam Farida dakanta tahaura sama tamusu knocking zulfer ce tabude kofar “akawo maku abincinku nan ko zaku sauko kasa? Madam Farida tatambaya’,  ‘ehh zamusauko mummy zulfer ta’amsa mata’ batasake cewa komaiba tarufe masu kofar tasauka’ zulfer tajuyo tana kallon zarah datayi narai2 dafuska alamar bataji dadin amsarda tabayarba’ 

  Zulfer tace tomiye kuma? “Zarah jikinta bbu kwari tace bbu komai’ sannan tamike sukafita tare’

____”ahankali abdul yasoma bude idanunsa tas yawaresu akan princess yaji mamaki ssai ganin ganinta agefenshi yayi murmushi kawai yayi kissing goshinta yamike ahankali tayanda bazata tashiba yasauka agadon’ wayarshi yadauka yaduba time “subhanallah shine abunda yafada yayisauri ya ajiye wayar yashiga toilet’ wanka yafarayi sannan yayi alwala yanafitowa yazura jallabiyarshi yatada sallah’ yafara gabatarda magrib sannan yyi isha’i yanemi gafarar ubangijinsa kan jinkirin dayasamu nasallah’

___”mayuka masukamshi yashafa ajikinshi daturaruka na alfarma’ yaciro kananan kaya a wardrobe dinshi 3qtr neh sekuma yar riga me guntun hanu’ sedayakalli mirror tukunna yasoma gyara sumar kanshi yahadasu abaya yayi parching da ribbon bandasheki da kamshi bbu abunda sumar yakefitarwa ballantana shikanshi jikinshi’ dukda cewar darene behadashi daura dalleliyar wristwatch ahanunshiba’ yaduba agogon yaga karfe tara harda minti 5

__”zarah kam har sungama cin abincinsu sunazaune apalo itama zulfer harda madam farida’ zaman karfin hali kawai takeyi amma ajikinta batajin dadi raunin yanatakurata, gakuma nauyin madam farida datakeji dan gaisuwane kadai kehadaso bataga fuska wajentaba balle tasaki jiki agidan’

___”haka kawai taji gabanta nafaduwa sakamakon dadedden kamshisa datashaka’ tabbas abdul yanazuwa palonnan yanzukuwa badajimawaba’ abunda tafada azuciyarta kenan’ “bari induba yarannan muryar madam Farida yadawoda zarah daga shaukinda tatafi’ tundanacewai princes tataso dadynta kunga sezuwa nayi nasamu sunabacci tare’ zarah tadanyi murmushi zulfer kuwa cewatayi hmmm mommy bakisan prncss da abdul bane idan sulahaduba shiyasa kika aiketa’ mmadam farida tayi yar daria sannan tamike tanafadin aiyanzu nagane gwandadai sutashi suyi sallah yanzukam batagama rufe bakintaba tahangoshi yanatahowa’ murmushi kwance akan fuskarshi’ itama murmushin take har yakaraso yarungumeta idanuwansa sukasauka akan fuskar zarah yakashe mata ido tayisaurin dukarda kanta shikuma yajanye jikinshi ana madam Farida’ 

  ‘Ohh mummy I missed you so very much’ I knew that my son, takamo hanunshi sukayi dinning room muje kaci abinci nasan bakomai acikinnan’ bece komaiba yabita zarah da zulfer sukabisu da idanu cikeda bansha’awa’ harsuka bacemusu agani’ bakaramin kyau da kwarjini abdul yakara a’idon zarah ba’ hmmm abdul nadabanne lallai nacuci kaina danayi sanadin kuncin rayuwarda nasanyamu nida abdul da prncss harma da wa’inda basuji basuganiba’ tunfarko dabanbiyewa zuciyaba danayi hkr nazauna damijina duk dahaka batafaru damuba’ mummyta ma tarasa ranta duk sakamakon kuskurenda nayi’ tasaka bayan hanunta tashare hawayenda sukasoma zarya akankuncinta takalli zulfer tace ninashiga ciki’

“Itama tamike tabi bayanta dontalura dahalinda tashiga”

__”dakyar mummy tasaka Abdul gaba yasha tea don fir yakicin abinci’ tukunna suka dawo palon atare  Sam beji dadin ganin paloñ babu zarh ba har itakanta mummy seda tafahimci haka talurada reaction dinshi kuma shimakanshi yalurà kaamar batajin dadi’ dakinshi yawuce sannan yadawo daukeda magunguna abakin leda yaba mummy gashinan maganin zarah ce duk yanda zatasha narubuce abata’ mummy takarba tanametausayin dannata kaikasha nakane? tatambayeshi dakulawa’ atakaice ya’amsata da ehh yajuya yakoma bangarenshi’

__”madam Farida tajijjiga kai tahaura sama kawai tayi knocking dakin sukabude’

 Akwance ta’iske zarah sekuka takeyi zulfer na aikin rarrashi’ subhanallah! Meyasameta? Mummy tatambaya gamida karasàwa dakin tazauna gefen gado’ wllh mum bansaniba fir takimun mgn’ hala ko tatuna mummynta neh’ 

 “Ahankali mom tajanyo zarah jikinta  “haba fatima Ashe niba mahaifiyarki bace ? Nadauka zakidaukeni amazaunin uwa wacce kowace ‘ya zatayi alfahari da ita’ amma ashe bahaka kikadaukeniba’ zarah tadago kanta dasauri tanashare hawayenta “bahaka bane mummy nakasa inyafewakaina laifinda namukune nacutarda abdul matuka nacutar dake mummy nacutar dakaina da princess yazanyi insamu sukuni azuciyata’

__”mummy tashare mata hawayen fuskarta tashi magungunannan ashe gwanda da son yabayar gajikinki duk yadau dumi “sedataga tasha maganin tukunna tadauki sleeping dress dinta.

Kuyi sorry wayata tasamu matsala

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: [11:09, 2/17/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 97*

__”seda mommy tatabbatar tasha magungunan tukunna tarufa mata bargo gamida gyara mata kwanciyarta’ tanufi wardrobe dinta tacire kayan barcinta tadubi zulfer ‘kuyi kwanciyarku anan nizanje wani daki’ acikin wani suitecase tadauko wasu keys tafice adakin bayan tayimasu sallama takashe wutar dakin’ hartaja masu kofar”

__”dakinda yake kallon nasu tabude da keys dinda tadauka tashiga ahankali gamidayin sallama kaikace damutum adakin’ dalalume hanunta yakai kan switch taknna wutar dakin’ tsarki yatabbata ga Allah ubangijin talikai!! dakine daya amsa sunansa daki yaji abubuwanda akekiransuda akan alatu nacikin daki yagama hadewa karshen haduwa a’idon duk wanda yagani’ amma itakam dayake dakin babakwonta bane sebataga wani sauyiba’ sedai jimawanda tayi rabontada dakin tun bayan mutuwan dad din abdul’ tadaina shiga dakinne sakamakon takan tsinci kanta cikin mawuyacin hali aduk lkcnda tashiga dakin tanatunawa da abun kaunarta’ donhaka tayi yaji wa dakin’ sedai duk karshen sati akan gyara dakin’

___”seda tagama tunane tunanenta da kukanta natunawa da mijinta takashe wutar dakin tanufi ciki bedroom nanma tagama abunda zatayi tayikwanciyarta”

__”kiran sallar farko na asuba akunnen abdul akayishi’ sam jiya dadare basuyi bacciba don princess tasashi agaba bayan farkawarta tana mishi fira’ bbu yanda ya’iya haka yayita beye mata sekusan asuba tayi bacci shikuma yananan yakasa bacci’

__”mikewa yayi yashiga toilet yadauro alwalarsa yashimfide sallama yasoma jero nafiloli yana idarwa yacigaba da addu’o’i bashi yatsayaba seda yaji kamar zaa shiga sallah tukunna yafice zuwa masallaci’

___”bayan dayadawone Yakima dakinshi yashiga danna kiran madam farida”

  “Tana bacci kuwa lkcn tasoma jiyo karar wayarta’ ahankali tabude idanuwanta gamida kwaranyo addu’ar farkawa tukunna tamika hanu tadauki wayar’….hello mum kuntashi? “Alhamdulillah katashemu yanzu bari muyi sallar’ bawanda yasake cewa komai kuma cikinsu suka kashe wayar’

__”kan sallayarshi yakoma inda yabude qur’ani yashiga tilawar karatu’

  “Itakuma mummy seda taje tadasu zarah tasamu zulfer nakan sallah zarah ce kadai abargo tana sauraron suratunnur da kira’ar sheik abdurrahman sudeis’ tamayar dakofar tarufe musu sannan takoma nata dakin tayi alwala gamida sallah’

__”sekusan karfe goma madam farida tasauka kasa taduba masu hada abinci harsun gama’ bayan sungaisheta sukawuceda kayayyakin abincin babban palon da yake kasa sukakai har dining room sukajere tas inda sukasabayi’

  Itakuwa batabar kitchen dinba seda hadawa abdul nashi kalacin tasa sukai shima dinning room”

__”dakinsu zarah tafara zuwa tasamu duk idonsu biyu sunyi wañkansuma suna yar hira, dagajin hirar madam Farida tagane akan hukunce hukuncen idda sukeyi’ dontaji Kalmar zulfer takarshe datakecewa Allah ma yataimakeki mus’af bamutuwa yayiba dayazu bayan idda sekinyi takaba” 

_”mum tayi yar murmushi takarasa shiga dakin’ tazauna akan sofa inda zarah takezaune’ zarah tayisaurin dukawa tana gaisheta’ ta’amsa dakulawa zulfer matagaidata ta’amsa cikin jindadi tukunna tadago zarah tazaunar da’ita tanai mata yajikin’ akunyace ta’amsa mata dasàuki’

[11:14, 2/18/2017] BintuFannah😘: “Toh madallah yayi kyau’ Allah yakara miki lfy’ zarah tace ameen’

  “Abin kalaci yananan angamashi idan kungama sekufito’ duksuka amsa da toh mommy’ sa’annan tafice’ direct tanufi side din abdul tashiga har bedroom dinshi’ inda ta’iskesu sewasa sukeyi da pillows harsunyi wankansu sunasanyeda sport wares medogayen wanduna da canvas dinsu bakaramin kyau kayan yayi musuba yayi matukar karbansu duka’

___”mum tatabe baki aisekufito ga abinci can waje kumuke jira’ takarasa mgnr tanafice adakin’

  “Abdul yakalli prncss suka sheke da daria yace give me five’ tamika hanunta suka tafa sannan yadauketa cadas yadora awuyarshi sukafice’

__”a dinning room sukasamesu harsu zarah dukansu sunsauko itacema mezuba musu soyeyyen diya da kwai kowa a plate dinsa’ da plantain chips’

   “Abdul yaja masu kujera dayake kusada madam farida sukazauna shida princes har lkcn tana wuyanshi’ besauketaba suna wasarsu’ itakuwa zarah tamaida hankalinta wajen zuba abinci bayan tagama tashiga zubamasu tea hartagama zubawa abdul yana satar kallonta’ taturawa kowa nashi gabanshi’ shima tatura mishi nashi’ aikuwa kamar jira yake yace ke! Atsorace tadago tanakallonshi don tatsorata dayanda yayi mgnr’ har zulfer ma datadauki cup din tea dinta sedata ajiye’ mummy kuwa shiru taimusu dontasan haka zefaru’

  “Akabar zarah da zarerren ido tana kallon abdul ita batazaunaba sannan kuma bata mike tsayeba’  “yaciro princess datake wuyarshi yadaurata akan cinyarshi sannan yakalli mum yakuma kallon plate din gabanshi’ mom wayayi wannan kalacin’ “son kaga bansan damuwa aidama ba’abincinka bane wannan namune ganaka anan’ tanunamishi kular dayake gefe ba’ako tabashiba, yayamutse muska’ yakalli zarah ‘ke! Wannan mawa kikazuba? 

  “Seda tadaidaita zamanta tukunna tajanyo abincinta tabashi amsa “na princess neh’. “Abdul yadan murmusa donyasan bataji dadin yanda yake mata mgn ba sam’ yakara dacewa ‘ok kinmasan banacin abincin masu aiki shiyasa ni kikaki zubamin nawa?

  “Wannan karon banza tayi dashi bata bashi amsaba’ “princess kuwa dabajin abunda suke fada takeyiba tasoma cin abincinta wandataga anzubawa abdul kamar yanda taga kowa yanaci’ suna hada ido da zarah, zarah tazuba mata harara ‘princess tamarairaice fuska tukunna tace “i’m sorry mom’ gud mrnn’ zarah tasake watsa mata wani kallon tukunna tasauka acinyar abdul tamatsa tatsugunna agaban madam Farida tace gud mrnn granny’ madam farida ta’amsa mata cikinjin dadi don duk abunda sukeyi tana lura dahakan’ azuciyarta taji dadin yanda zarah takekulada tarbiyyar jikar tata’ haka princess tagaisheda zulfer tukunna tasake gaisheda zarah ta’amsa’ takoma kancinyar abdul tayizamanta’

_”duk kunya yarufe abdul don yaubesan ya’akayi yamantada gaisheda mom ba, yacire facing cap dinda yake kanshi yanasosa keyya yadubi madam farida morning mother’ madam farida tayi yar daria takaimishi duka abaya ainayi zaton koyau nikakejira infara gaisheka’ lfy lau yakukatashi da yartaka? “Yadan murmusa lfynmu lau mukatashi’ 

   “Toh madallah yayi kyau’

   “Kamar sunhada baki zarah da zulfer wajen cewa mrnn kuntashi lfy? “Shima ya’amsa yaneme nazarin wato don begaisheda mummy ba shiyasa sukamai banza, ok yanzu nagane’

  “Yajanyo warmers din dakanshi zezuba zarah tayi saurin amshewa tafara zubamishi’ duk madam farida tanakallonsu dawutsiyar ido’ abdul yadanyi murmushi jindadi dakefen baki sannan yatsareta da ido hartagama zubawa’ zulfer kam hartagama tamike tayi sama abunta prncss ma tayi wuf tabita zarah tanakiranta kantazo bawani abun kirki taciba amma ina tawuce tana cewa mom am comming’ 

  “Madam farida itama tatashi gamida tattare plate wa’inda prncss tabari danata azuciyarta tanacewa kajimun yara nikadai dakubari da wa’innan tattabarun’ dasauri zarah itama tamike tanashirin karban plate din hanun madam farida’ “mum kikawo bari inkaisu kitchen’

   “No, dota kici abincinki kawai son yahanaki cinnaki, so kizauna karkidamu kinji’ badon ranta yasoba takoma tazauna itakuwa mum tayi wucewarta’

  “Wani nauyeyyen ajiyar zucia abdul yasauke har kunnen zarah’ tadago kai tanadubanshi sukahada ido tamurguda mishi baki tacigaba dacin abincinta’  zazzaro ido yayi sannan yayi yar daria mekara ya’ajiye pork din hanunshi’ yalallafo kumatunsa 2 dahannuwansa yaname mata kallon yaushe wuyanki yayi kwari’ itakuwa ko ajikinta dataga kallon yayi yawane tamiye gamida aje spoon din hanunta dakarfi zatabar wajen’ aikuwa shima yamike yasha gabanta kameda kunkumi yanamata kallon kasan ido, inakike tunanin zakije? “Oho inaruwanka😏 

 Gyara tsayuwarshi yayi ssai yajingina ajikin garu’ toshiknn ina haka kikafada? Tace ehh’ toh gahanya zokiwuce’ yanuna mata hanya dahanu’ tayunkuro kuwa zatabi wajen’

   “Wllh fatima kinsan bakunyarki nakejiba donni bake bace ehe, kina biyowa tanan yanda nadauko prncss mukataho nan hakazanmiki’

  “Dasauri taja dabaya tanamishi kallon baka isaba’ bakasan cewar inakan iddah bane, takarashe mgnr gamida juya idanu damurguda baki’

  “Yashafi sumar kanshi yakalleta yawatsar’ aiko takaba kike zan aikata abunda nayi niyya inkuma kina musu zokigwada wucewa’

  “Takara matsawa dabaya kamar meshirin kuka’ “nikam mummy bacewa tayi ingama cin abincina intafiba? Kuma ainagamane yanzu zantafi’

  “Hahhhh Allah koh?  “Ehh’ toh nimijinki abdul nace babu inda zaki senagama nawa karyawan’ donhaka kinemigu kizauna’ yanuna mata seat’

  “Kamar tayi kuka tajezata zauna princess tarugo aguje dá kayan wasanta tashillawa abdul afuska’ “dad the game is not over’ tana mgnr tanatsalle’ aikuwa zarah tayi wuf tawuce aguje yayi kamar zebita yakamota takara kecewa aguje tahaura sama’

  “Prncss tayi ihu tabuga tsalle’ yeeeeees my mom is the winner yeeaaah!

___batatsaya ko’inaba sedakinsu tafada gado tana haki’

“Shikuwa abdul cewa yayi zamusake haduwa ai’ nan yadauke prncss gamida mayarda cap dinshi besakanshi sukafice zuwa harabar gida’

  “Madam farida tafito daga boyen datayi duk tana kallon yarannata tatattare komai dakaisu kitchen yan aiki suka karba sukashiga aikin abincin rana’ sa’annan takoma dakinsu zarah tatabbatar tasha maganinta nasafe sannan tazauna sukayita hira irinta rayuwa’

  “Inda zarah tasake neman gafarar mummy kan abunda yafaru abaya’ mummy tashaida mata bbu komai ai Allah yarigada yarubuta hakan zefaru’ itama taso tayi kuskure nayunkurinda tayi wajen rabasu amma dayake Allah yanakallo seyakaddaro tafiyar son gidan kaso’ wanda hakan jarabawace babba ayaruwarshi’ Allah yanunamishi kuskurenshi nayin abokaida gurbatattun mutane

[11:51, 2/18/2017] BintuFannah😘: Wanda nikaina bansan cewar haka halayyarsu yakeba’ kuma yaboyemin don besanar dani wannan abu yafaruba’ sannan kema wannan darasine babba arayuwarki Allah yanusardake illar kaiwa dare awuri koda makwaftai kuke kuwa’ fatana dukanku biyun yazamto kundauki darasi yakasance aya arayuwarku dagake harshi’ yarku guda dayannan maimunatu kubata tarbiyya ingattacciya dakuma wa’inda mukesaran zakuhaifa nan gaba’ don insha Allahu dazarar kin kammala iddarki bbu abunda zamujira za’a daura aurenku keda abun kaunarki’ kobahakaba zulfer’ zulfer tayi dariyr jindadi tace kwarai kuwa mummy” zarh tasunkuyarda kai tanamejin kunya’

 “Hmmmm kimadainajin kunyatta fatima’ don wannan kunyar taki nasan na lkc kadanne dan ninasan halin son’ yanafahimtar kinajin nauyina wllh yadungamiki abubuwa kenn so feel free kawai kiyi rayuwarki ni mahaifiyarkice ba surukaba’

  “Zulfer ta’amsheda aikuwa dai’ haka sukayita hirarsu’ harkusan karfe 2 narana tukunna sukatashi yin sallah’ abdul shima sukashigo gida yatura prncss gurin mummynta shikuma yayi bangarenshi huce gajiya’

__”tare shamsiya da dr sani damatarsa suka iso gidan madam farida kamar wa’inda suka hada baki’ apalo suka iske mutanen gidan dukansu sunakallo sunahira cikin raha duka alkc guda’ bayan sun gaggaisa dr sani yatambaya ina abdul mum tabashi amsa ‘aibaya biyewa prncss ba waishi meyarinya sukaje sukayita wasan tsalle tsalle gashinn tananan sumul shikuwa yana can yanafamada tsamin jiki’ takalli prncss tatunata dayatsa indai kikasake gajiyarminda yaro zauneki zanyi bari kiji’. “Prncss tayi farr da ido takama kugu kaman tasan metake fada itama tashiga gwalamniyar mgn irin yanda taji madam farida tayi’ duk sukakwashe da daria dr sani yatashi yanufi bangaren Abdul prncss tabishi abaya……

____”yau sati biyu kenn jikinsu zarah da Abdul duka Alhamdulillah barinma abdul yafijinshi garau dukda bashan magani yakeyiba’ ayaunema yakoma bakin aikinshi inda yamayarda prncss mkrnt yabasu hkr kan rashin zuwanta, besamu wata matsalaba don headmaster dinsu tafahimci komai’

 “Zulfer bbu yanda batasoba takoma kasarsu amma fir madam farida taki barinta itada zarah sunyita mata magiya tabari bayanzuba ahaka tahakura zuwa bayan bikinsu zarah setatafi”

 Itakuwa zarah tamaida hankalinta kan iddarta ssai ko harkár abdul batafiye shigaba don se’ayi sati guda basu haduba donahima yanzu yana zuwa aiki’

 Haka bangaren shamsiya kusan kodayaushe sunatare agidan madam farida wajen zarah’

  Satinnannema kwata2 batajeba sakamakon ankai goron tambayarta da sadaki’ donhaka agida asanya mata takunkumin fita’ bbu yanda suka iyane subiyun daga ita har zarah don sam basujin dadin ganin sunyi nisa dajuna”

*******

Bayan watanni tara abubuwa da dama sunfáru’ anyi walimar bikin cika shekarun prncss hudu’ haka bayan kammala iddar zarah shima akagudanar dataro tamusamman inda akayi sadaka ssai don abdul har kujerun makka yayi sadakansu arananne kuma akakai sadakin zarah wajen yayan babanta *Dr danjuma maijama’a* akasanya aure sati guda’

 “Fir zarah taki bari asake wani kayan lefen acewarta wa’incanma wanda sukayi mata yananan agidansu ankullesu wani daki” donhaka sukaje damotoci akadebosu’ 

___hmmm idan kayiwa zarah duba daya bazakaso kadaga idonka akantaba zakayi zaton mutumce da’aka kerata da yabutu, don tasha gyara banawasaba wajen madam farida’ hakashima gogan kullum kyawunshi da haibarshi kara karuwa yakeyi’

__Alhamdulillah yaude shine ranar da akekira jajiberen bikin abdul da zarah. donkuwa gobe damisalin karfe 11:30am za’a daure auren masoya guda biyun’

 

*ALLAH YAKAIMU MUSHA BUDURI*

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 98*

_____”zarah ce kwance ajikin madam farida datake zaune akan luntsumemiyar 3seatar dayake dakinta’ tana kwance mata calabar dinda yake kanta zulfer tazaune agefensu tana aikin hada turaruka’

____”dota nibansan meyasa kikayi wannan abun akankiba wllh, gashinan seba mutane wahala kikeyi tuntuni ake tsifan kai amma abu yagagara’ ‘eyyah mummy nikenan bazanyi kitsoba?

  “Inyeee haka kikace, to tashimin ajiki maza kije kiyi tsifarki’ tana maganar yayinda tashiga ture zarah ajikinta’ itakuwa zarah tamanne mat ajikin madam farida taki tashi’. “Zulfer datake gefe tasoma mgn’ ai wllh mummy ke kika sangarta yarinyarnan kallifa yanda takanannade miki ajiki kamar wata kadandoniya’

   “Zarah tayi caraf ta amshe “ehh din nayidin ina ruwanki’ nan sukacigaba da cecekuce kamar wasu kaji’ “itakuwa madam farida hankalinta yana kan wayarta tana danne numbar abdul’ har yadaga’…..hello mummy ganinan zuwa’

   “Ina tuntuni nayi kiranka kayi banza kayi zamanka’.  “No mum wllh ganinan zuwa nayi bakine’ hayaniyarsu zarah ma duk yakatse mata jin abunda yake fada’ tadaka masu tsawa seda zarah tayi sufa tafado kasa gamida kunshe bakinta’

   “Abdul yasheke da daria dayake duk yanajin abunda sukeyi’ bejira cewartaba yakashe wayar’ yadubi bakuwar tashi mushiga daga ciki kawai mummy tana nemana’ yakama hanun prncss sukayi ciki barrister maryam m salis tana biye dasu’

___”bayan madam farida ta’ajiye wayar tasoma wata sabuwar masifar’ “yan cin kaniya kai bakusan mutum yana waya kusarara mishiba ha’an wannan ai shiriritane’.  “Zarah taturo baki gaba’ mum ai kinji abunda takecemin wai anshagwabani’.  “Zulfer tasake amshewa ehh gaskia ce ai kuma dolene infadeta ehe’

  “Zo dota rabuda zulfer duk naganesu itada son kwanakinnan takuraki sukeson yi, kuma basu isaba’ tatashi tanayiwa zulfer gwalo takoma jikin madam farida tana mata daria’ “oho dai indai mummy ce muje zuwa intai tsami dakanta zatakoreki’ cewar zulfer’ dai2nan abdul yaturo kofar dasallama gamida kutsakai ciki’

  “Zarah data yunkura tamike tanashirin baiwa zulfer amsar maganarta tayimaza takoma jikin madam farida taboye fuskarta ganin shigowar abdul’

___”hmmmm abdul yajinjina lamarin gamidayin kwafa’ yajuya yayiwa bakuwar tashi iso tashigo’ waje sukanema dukansu biyun sukazauna’ 

  “A’a bakuwar tamu kenn barka dazuwa’ cewar madam farida’ sannuda zuwa’ b. Maryam tayi yar daria “yauwa sannu mummy’

  “Zulfer tashi kikawo mata ruwa mana’ bashiri tamike tashiga firfitoda drinks a fridge dinda yake palon dakin’ tazubasu kan centre table dayake daukeda wasu jugs na silver masu kyan gaske da cups dinsu, tajanyosu harzuwa gaban b.maryam’ tayimata godia dakuma sannu’ 

  “Takoma wajen zamanta tukunna suka gaisa’ har lkcn zarah tana make bata dagoba balle tasanma wacece bakuwar sedai kamar tasan muryar matar takeji’

___”abdul kuwa duk haushi yacikashi ganin zarah tayimusu banza kamar batasan yashigo dakinba dama tsirfanda tasamu kenn yalura tunda akasaka ranar aurensu tashiga wani shareshi’ yayi kwafanda besanma yafito filiba’

  “B.maryam datadanyi sipping din juice tamayar ta’ajiye tana kallon abdul, lfy daiko yayana? 

  “Lfy lau mekika gani?   “A’a naji kayi kwafane’. “Laaaah babu komai wllh’

   “Madam Farida ta’amshe kadaiji dashi’ infada miki badakowa yakeba se diyata, kuma haka zakaganta nan kabari ehe bbu yanda aka iya damu’

  “Oho dai Allah yasa muma munada yar yajanyo prncss’ tadada langwabewa kuwa ajikinshi koba hakaba zully? “Ssaima kuwa’ zulfer tafada tana cika tana batsewa’

   Hhmmmmm b.maryam tanisa ‘lallaikam kuna sha’aninku agidannan’ nidai bawani abun bane yakawoniba sakone nakawo nikaina bansan miye sakon yake daukedashiba, ayi hkr yakamata ace nakawoshi tuntuni amma Allah benufaba seyau’ tabude jakarta taciro envelope guda biyu’ daya dataga anrubuta sunan zulfer ajiki tamikawa zulfer’ dayankuma medaukeda sunan zarah tamikawa mummy’

  “Mummy takarba gamida duban b.maryam’ miye wannan kuma? Abdul dai duk yanabinsu da kallo’

___”sakoni tun lkcnda aka bukaci marigayi yabar wasiyya yarubutashi yace akawo masu’ duk da dai gaskia bamani yabayarba yabada wa mahaifiyarshine itakuma tawatsar awurin shine nikuma naga rashin dacewan hakan nadauka nace nizan kawo masu’ Allah sarki kusaka matannan a addu’a gaskia tasamu brain disorder yanzu haka tana asibiti psychiatric’

  “Cikin rashin fahimta mum tasake tambaya wai wanene marigayin? zulfer data fahimci inda mgnr tadosa tuni hawaye sunsoma zarya akumatunta’ kanta asunkuye tabawa mummy amsa’ “mummy mus’af neh shine marigayin’ tadago tana kallon b.maryam kobahaka bane yar’uwa?

  B.maryam da itama taji hawaye nakokarin saukowa aidanunta tadaga mata kai kawai’

   “Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un! Madam farida tafurta’ zarah tadago daga jikin madam farida tashiga ware takardan dasauri abdul yawafce ahanunta’ yanayimata wani irin kallo’

___”zulfer kam tanagama karanta nata tayarda takardan tafice adakin zuwa nasu taname tsananin kuka’

__”zarah ma tarufa mata baya’ “seda abdul yagama karance takardan yasauke nauyeyyen ajiyar zucia yamiyar yanadeshi inda yasamu yasaka a aljihunshi’

__”b.maryam ganin yanda duk jikinsu yayi sanyi kawai tamike tayi masu sallama’ har get abdul yarakata yayi mata godia yabata katin aurensu’ tayi godia itama taja motarta tafice……

___”yana komawa yakulle kanshi adakinshi inda yabar tarin jama’a ababban palo koda dr sani yakirashi awaya cemasa yayi yakula dasu shibayijin dadi’

___”bashi yasake komawa wajen mum seda daddare dataji shirun yayi yawa takirashi’

  “Adakin dad dinshi yatarar da ita tanazaune’ shima yanemi gefenta akasa wannan karon yazauna’

  “Yagaisheta ta’amsa bakamar kullumba’

  “Son’ takira sunanshi asanyaye’ seda yadago kai tukunna yakalleta sannan yamaida kanshi kasa’

  “Naga haryau damuke gobe aurenku bakace komaiba gameda wurinda zakuzaunaba’ abdul yanisa kadan sannan yadubeta gamida riko hannuwanta’ mumcy kina tunanin akwai inda zamuzauna dayawuce nan neh’ taredake zamu zauna mummy’ 

  “Harara tawatsa mishi tajanye hanunta daga nashi, kayi haukane? Yazakace haka ina gidanka na GRA bayanshima akwai wasu idanhar candin beyi makaba nasa angyra wasu tunda naga kai bakada niyya’ 

   “Hmmmm mum kenan wllh kinji narantse bazan iya zama bataredakeba, mummy kekadainefa anan yazanyi inbarki’

  “Dacan danake zamna meyacinyeni? Nifa banson shirmenkannan’ idan kai kanason zama anan ita zaranfa?

  “Idanta zarah ce ma dakinbar wannan kunfar bakin don itama cewa tayi anan zatazauna bazata iya barinkiba’

  “Toh sekuzauna mugani’ hahhhhhh abdul yayi daria mumcey wai korarmu kikeyine’

  “Ehhh korarku nake’ katashi kaban waje ni’

  Tashi yayi yahau kan kujerar yayi kwanciyarshi ajikinta’. “Au bakada niyar tafiya kenan? Mummy rabona dajikinnan harnamanta tunda kikasamu zarah kikamance dani’ 

   “Tashiga tashafa kanshi ahankali’ azuciyarta tana fadin waneni inmanta dakai yarona’ kananan azuciyata bazan iyamantawa da amanar kuladakai da dad dinka yadamkaminba’ Allah yajikan megidana’

__”dasauri abdul yamike jin digowar hawayenta akan fuskarshi’ itama dasaurin tashiga share hawayen’

  “What? My mum is crying? What’s wrong? duk arude yake wannan tambayar’ daga karshe yasauka harkasa yarike kafafunta wllh mum na amince bazamuzauna dakeba wllh munyarda zamubar gidannan kiyafemin’

  “Tayisaurin dagoshi is ok son bawai haka bane amma abunda nakeso daku ku amincemin kutafi can GRA bayan kamar wata uku zansa agyara muku nan bangaren dad dinka sekudawo kaji son’ 

  “Shiknn mummy hakan za’ayi amma don Allah kiyafemin banyi niyar saki zubda hawayeba’ no karkadamu bakamin komaiba’ Allah yamaka albarka’ 

  “Ya’amsa da ameen sannan yamata sallama yakoma bangarenshi’

  Yanakomawa yayi waya ma securities dinsa nacan gidan kansugyara duk wani abu dasukasan yana bukatar gyara don gidan za’a kaimishi amaryarshi, amma kada sucanja komai na bedroom koda za’a canja gadonshi baya bukatar acanza komai ajiki’

____”washe gari tundasafe ake aikin tarbar baki’ duk irin girman gidan madam farida seda jamaa da dama akasamarmusu masauki a hotel’ zaranda hotel kam lallai yasan yau ake auren abdul da zarah’

__”tun karfe shadaya nasafe jamaa suka gama taruwa amasallacin fada hanyar sam babu masaka tsinke’ jamaa ne dankam harseda aka kashe hanya’ abdul kadai akejira adaura aure’ shidinma don zasutaho tarefa waliyyin zarah neh datuni andaura’

“Farin shaddane kar ajikinshi yasha aikin bakin zare’ yayi kyaudin haryagaji’ idankadubeshi ayanzu dakuma aurensu nawancan lkcn zakatabbatar dacewar gaskia awannan karon yafi haduwa’

   Yanafitowa cikin zugan abokanshi iyaye mata akasoma binshi da guda anayimuau feshin turare harsuka kai zuwa mota’ seda sukabar gidan zuwa masallacin fada tukunna matan suka hakura sukadawo cikin gida’ wanda yashigo gidan ayanzu ze iyayin rantsuwar cewa kamfanin turaruka yashiga bagida bane’

___”ba’awani dau lkc ba gidan yasake hargitsewa damasu algaita da sarewa sunakan busawa tunda sukasamu lbrn andaura aure ango yanakan haryarshi tadawowa’ haka idan kashigo cikin gidan sekatoshe kunne don irin gudarda mata suke sakewa kowacce dakalar tata”

___”itakuwa zarah tunda abdul yashaida mata andaura aurensu tafasa saka kayanta takwanta rufa daciki akan gado tanakuka’ 

  “Kawayenta su miss afhar, zulfali, amina,aisha, maryam, maimunatu,anty farida kai harda anty faty sukashiga bata baki suna ban hakuri shamsiya kam tanagefe tatabe baki kubarta kawai munafukace nikadai nasan halin yarinyarnan tab kuna asarar yawun bakinku Allah kadai yasan farin cikinda takeyi ayau…………

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: [09:27, 2/20/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 99*

___”hakasukaita iya surutayyarsu itadai zarah batace musu komaiba tana kwance tanashan kukanta’

  “Anty fati kam datagaji dajin surutunsu, tanemi bakin gado tazauna itama da tulun cikinta agaba’ da’Allah nikuma mutane shiru’ kubarta tayi kukanta tuntanada masu rarrashi akusa’ ku mekuka sani aibakusan dawan garinba ku yarane’

  “Hehhhhhhhhhhhh wuuuuuu hahahhhhhhhh suka hada baki duka sunashewa’ gamida tafawa dajunansu’ aisha tabugi cinyarta da hanunta tarangada guda’ “toh su anty fati manya uwargidan baban yaya’ uwar fatima da abdul mutallib munji muyaranne aitana kasa tana dabo nima inada malam ummaru’ hehhehhhhhhh kaji sunsake daukar wata shewar’ se tasss tasss kakeji natafi’ duk wanda yazo wucewa seya leko idansukaga zugar kawayene sekuma sukoma kameda haba suna jinjina kai’

  “Hmmmmm anty farida ma taja dogon numfashi “toh duk kurufamana baki yan rainin wayo’ aisha takalleta harnima inyi shiru’ “ehhh hardake uwar banza’ agabana kikemin tadin sabon baba’ bakima tadin auren yarki da sirikinki Uncle’. Ahayyyyyyehhh yriririiiiiiiiiin sukasake tafawa’ 

  “Duk takaici yadami zarah tamike zatafice adakin da kayayyakinta ahanunnu harta tura kofa idonta yahango mata zugan abokai apalo datarin mutane’ karaf suka hada ido da abdul’ aikuwa tasake kofa garamm takomo ciki dagudu tahaye kangado can kurya tashige cikin bargo’

  “Tabar kawayenta dazullumin kome tagano oho’ aminace tamike don ganewa idonta taje danna handle din kofar kenn abdul yakutso kai dakin dasallamarshi’ tayi wuf takauce kawayen duk suka gaisheshi ya amsa cikin dadin rai sannan yagaida anty fati gaisuwa tamusamman har yakece da’ita yanzunnan sukarabuda bban yaya awajen daurin aure yashaidamin zezo da dare yatafi dake’ “seda tatura dalkwali goshi tukunna tace bayan munkai amarya kenn’ 

  “Abdul dai bece komaiba se murmushinda yayi yakalli shamsiya “ina kawar taku’ zulfer tayi karaf ta amshe kace dama wajenta kazo tobari mubaku waje daganan se inje inshaidawa mommy irin tsirfanda kazo mana dashi’ abdul yakalleta sama da kasa yawatsar sannan yace yaukuma zully haka zamuyi dake, yaushe kika koma patyn zarah’

   “Toh shikenan tunda kafadi haka kumutashi mujeko mudan basu wuri’ sumui2 kanemesu adaki karasa’

  “duk muntsininda zarah takeyiwa shamsiya kan karsufita subarta amma duk abanza shamsiya tashareta sukafice’

  “Sunafita abdul yatura kofar yasanya key yadawo cikin dakin’ abakin gadon yazauna yashiga kokarin janye bargonda tarufu dashi tayi wuf takwace tadaddanne’ amma ina karfinsu kokusa bezo dayaba’ yayi nasarar janye bargon, akunyace tasunkuya takadandane kanta adungun gado tajanyo fulalluka har 2 tarufe jikinta dashi kasancewar towel ne kawai daure akirjinta’ gashin kanta daya yakunce neh yabarbazu agadon bayanta yarufe mata dokin wuya da bayanta inda towel yadan sabule’

____”tsarki yatabbata ga Allah ubangijin talikai’ shine kalmarda abdul ya iya furtawa’ Gabadaya jinshi yayi tunaninshi yasoma sauyawa jiyake kamar anjona mishi electric shork yakai hanu hannu zekai kan sumanta kenn akasoma nocking din kofar’.  “Toh wllh kabude ga mummy nan zuwa’ zulfer tafada shayeda toka sunatsaye abakin kofar suna daria kasa2

___”asaba’in yashillawa zarah bargon yafice adakin, itakam tayi wuf tashige bargon takudundune’ yana fitakuwa duk kawayen suka antayo dakin sukarufe kofa’ yayinda sukabude sabon cafta natsokanar zarah’

___”bayan sallar magrib mummy tashiga dakinsu zarah inda tayi kiranta’ dakanta tajata har zuwa bedroom din dad din Abdul’ inda bbu mutane’ anan suka zauna tasoma mata fada akan ko kaya taga batasanyaba tunsafe wannnan ai shirmene’ tukunna tabude wasu warmers dayake kusa da’ita kamshi yadoshi hancin zarah amaimakon tahadiye miyau setajuyarda fuskarta gefe tana yatsina’.    “Ni wllh mummy nagaji tunyaushe nakecin wa’innan kajin tatuna kular batareda tajuyaba’.  Kajine lafiyayyu nagani nafada sunsha gyara sunji kayan miya tunbakagansuba idankajiyo kamshinsu kadai yawunka yadunga safa da marwa knn’

  “Dota kinga karkibatamin lkc kinsan yanzu zaa kirayi sallar isha’i ana idarwa kuma zaa wuce dakene’ maza kijuyo bansan damuwa’ dakyar2 mummy tasaka zarah taci kazar nanma kadan taci, sedai fannin tsumikam tashasu bbu musu dayake akwai masu dandanon dadi musamman na fruit da wanda akayida dabino kwa2 and madara fresh milk’ nan mummy tashiga toilet inda tahada mata ruwan wanka mejida lafiya yasha turaruka babu adadi kamar dai yanda tasaba yimata kullum’ sannan tafito ta umurceta dataje tayi wankan’. Wanka ssai zarah tayi tahada da alwalarta tafito’ adakin tasamu mummy tafito mata dakayayyakinta hardasu inners duk tagama masu seracen turaruka tanasake feshesu dawasu’ zarah dai ta tabe baki kallo daya mummy tayimata tace inatsayene bazaki karasoba se’anzo antaru mana akayi neh? Turabaki tayi gaba tukunna takarasa cikin dakin tazauna kan bed’ 

  “Waike komai se anmikineh? Kullum dai kinaganin yanda nake maki agidannan amma kinkasa dauka’. Mum nikam wllh…….would u shut dat dirty mouth up’ shiru kakeji zarah batasake cewa komaiba se kokarin kuka datakeyi’ oya kimikomin turarukannan’ jikinta asanyaye tadebosu nan madam farida tashiga murza mata turarukan lungu dasako’ tana fadin inadai kina ganin yanda nakemiki? Ahankali tadaga mata kai. To kikiyaye haka zakidungayi kullum’ ta’amsa da toh’ basugamaba akashiga kiran sallar isha’i 

   “Toh kiyi sallan bari inkira me kwalliyar tazo tadandasa maki’ mema kikace sunanta? Zarah dahar lkcn kuka takesonyi tace miss afhar cikin muryar kuka’ to bari inkirawota kitada sallah maza’

__”adakinsu zulfer ta’iske kawayen duk anshera musu nasu kwalliyar wasu har suntada sallarsu kasancewar abdul yashaidawa shamsiya matukar sukabari akafita da amarya shiknn takare masu’ donhaka sukayi shirunsu dawuri’ itakanta mekwalliyar tadandashe fuskarta’

   “Inyeeeee madam farida takame kugu tana kallonsu’ wayabau izinin yin makeup amarya batayiba?      “Ahayyyyyeeeeee, hehhhhh Mummy aisedai kar akuma duk suka hada baki’ uhmmm lallai abunkun azimunne mummy takama haba ganin shekiyancinsu bamai karewa bane tajanye hanun faty (miss afhar) sukayi gaba’

  “Harta idar da sallah sukasameta, Subiyun sukatayata tasanya gown dinta tukunna akashiga tsara mata kwalliya’ mummy tasauka kasa wajensu abdul’ Dr sani tafara iskewa ina kayan yayana? abunda tafara tambayarshi kenan’ yazazzare idanu zeyi magana takatseshi’

  “Lallai kuwa yau baza’ayi dinner dinnanba kenn’ injiwa kayansu yanzu muka kaimasu wllh kije kidubasu kigani’ batace komaiba tawuce sama fuuuuu’ sedakinsu zulfer’ sukanma harsun kwabe kayayyakinsu dasuka saka don basumasan za’ayi dinner ba’ harsunshirya cikin riga da skirt dinsu da angwaye suka kai masu kowacce idankaganta sekarantse seda aka gwadata aka dinka don sungama haduwa wane SLT day’

   Mummy tayi ajiyar zuciya tadauki na mekwalliya tafice nansuma kowacce tasakale side back dinta sukafito sukabi bayan mummy’

__”hmmmm dukkan godia yatabbata ga Allah subuhanahu wata’ala!! Kawayen zarah cewa sukai anya kuwa wañnan fatima bintu ce? Kamanninta gabadaya yaboye kasa ganeta sukayi seleken fuskarta suke’ jiyo karar tsayuwar motoci dasukayine yasa miss afhar tati maza tasanya nata kayan’ tukunna tadaurawa zarah gwagwgwaronta kyawunta yasake bayyana’

 

___”bayan abokai sunshigo neh don farayin gaba da kawaye madam Farida tasamu damar hada abdul da zarah adakin tanayi musu nasiha don dagawajen dinnar ango zewuce da matarsa amaida kawaye gidajensu’

____”kawaye sukasoma fitowa komai nasu iri daya tundaga kan kayansu takalmi jaka head passion na earrings da bangles duka komansu daya’

Kowacce tatsaya ajikin goganta coz sune abokan’ shamsiya ce tafara bude masu hanya inda sukajera itada nuruddeen sukafice apalon’ hakasauran kawaye da abokan sukarufa masu baya bibbiyu sukadunga ficewa gwanin ban sha’awa’ motocine ajere awaje akake kowacce kawa da motarta dareda gwaninta zasushiga baya sannan sunada driver dinsu’ bayan sungama shigewa motocin sukatashi ahankali sukasoma fit a agidan ajere wannan nabin wannan’

  Duk inda sukabi se’an bisu dakallo kasancewar motocin iri daya sunkunna light dukansu asan cewar tare suke’

___”zarah kam kusan seda akasake yimata wani kwalliyar don kuka ssai tayi lkcnda madam farida takeyimusu nasiha’ bayan tagama masune zasufita take tambayar princess fah? Abdul yayi yar daria yace seyanzu kike tunawa da ita mummy’ aimekwalliya tamusamman nadaukar mata tana palo taredasu Dr sani da amaryarshi’ bbu abunda yarabatada mom dinta seshekaru don komai nasu iri dayane’

  “Mummy tatabe baki mujeto’ nan yariko hanun zarah sukasoma saukowa daga stairs”

__”wooooooow! What a beautiful perfect match couples! Mutane sukasoma tofa albarkatun bakinsu’

 “Tsadadden bakin gown neh na material ajikin zarah wanda yasha adon manyan flowers jaa ajikin kayan, harkasa rigar yabaje indayakejan kasa kokusa bakahango takalmin kafarta duk irin tudunda yakedashi’

 Head dinta baki sannan tanarikeda jan karamar jaka shima daukeda adon bakin flowers’ gefenta kuwa angonta abdul yasha tsadedden bakar ahadda wandayasha aikin maroon din zare haka hular kanshi maroon sheki kawai shaddar takeyi tanadauke ido’ dayake ba bayabane wajen farinfataba kayan yai matukar amsarshi’

__”tun suna saukowa daga sama ake kashemusu pictures har suka sauko harzuwa waje’

[09:40, 2/20/2017] BintuFannah😘: Daidai jikin mota abdul yasake hanun zarah yabude bata motar tashiga shima yazaga zebude kenan yaga princess tabude mishi yayi murmushi gamida bata peck akumatu yashige itakuma tazaga gefen driver tazauna’

  Motarsu dr sani da amaryarsa ne yafara tashi sannan motarsu abdul fara kal tamara musu baya sa’annan sauran motocin kawayen mummy suma suka dunguma’

___”Alhamdulillah ansha buduri bbu laifi ango yayi liki da dala haka itama amaryar kudikam ranar yasan ana shagali’ don anyi manni kudikam’

  “Kwaye sunazaune kowacce wayarta taji narurin alamar shigowar sako data duba taga alert na hundred K shamsiya damamaki tadago zatayi magana nurudden yakatseta “wannan aikin abdul neh kudin kawancenki neh’ batagama shiga mamakiba harseda yashaida mata cewar motarda aka kawosu aciki shima duka natane nakawance’ d same thing yafaruda sauran kawayen suma”

  “Bayan ankammala dinner damisalin karfe 12:00am driver yajasu abdul da zarah zuwa GRA inda zulfer takama prncss zuwa gida don haka madam Farida ta umurceta’ sauran mutane da kawayema suka dunguma gidan madam farida donsu tattare sauran kayayyakinsu dasuka bari acan”

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 100*

___”suna isowa securities sukabude masu gate’ driver yanufi parking lot yayi parking Abdul yafara fita tukunna yazaga yabudewa zarah’ tareda riko hanunta sukajera zuwa ciki’ suna zuwa kofar palon yaciro wani dankaramin remote control yamatsa kofar tabudu’ sujashiga nanma yafake pressing wani button palon yagauraye da hasken dream light menau’in cololi daban2 

  “Batareda tatsaya karewa palon kalloba yajanye hanunta suka haura sama’ direct bedroom dinshi yanufa dasu’ sunashiga yakunna wutar dakin’ zarah tasoma karewa dakin kallo gabanta nafaduwa’ bugunda gabanta yakeyi yatsananta sakamakon bed dinda idonta yasauka akai, tabbas ancanja komai na dakin amma gadonne kawai ba’a canjaba har bedsheets da blanket duka sune’

__”duk irin kallonda takeyi na mamaki Abdul yana ankare da’ita yayinda yake cire wristwatch din hanunshi’.   Can dai dayaga batada niyyar dena kalle2 yakatseta tahanyar fadin “baby what are u staring at? fuskarsa daukeda shu’umin murmushi’ 

   “Se tsintar mgnr tayi cikin kunnenta tayanda bazata iya fassarashiba don sigar dayamata mgnr betaba mata irinshiba’ 

  Dasauri tagirgiza kanta alamar bakomai’ shikuwa bedamuba yasoma cire kayan jikinshi dasauri zarah tajuya bayanta’ yadanyi daria mara sauti yacire kayan yarage dagashi se vest da boxers ahankali yakarasa inda take tsaye’ sejin hanunshi tayi zagaye da kugunta’ still batajiyoba tanatsaye cak kamar gunkiya kwakwkwarar motsi kasawa tayi’ 

__”cikin dabara yasoma jan zip din gown dinta, aikuwa dasauri tajuyo idonsu yahade danajuna’ kasa tsaida idanunta tayi akannashi cikin firgici takauda kanta don abubuwanda tahango a’idonshi bazata iya jure ganiba’

   “Yaso yakara maida idonshi kannata amma fir taki’ don haka yasaketa kawai yanufi toilet’ wanka yayi ssai daruwa me dumi masu kamshin gaske sannan yafito daureda towel ajikinshi’

  Azaune akan stool mirror yaganta kanta nakan mirror din ya isa zuwa wajen’ kamshin turaren wankarsa datajiyo shine yatabbatar mata yanatsaye kusa da ita, tadago kanta ahankali da rinannun idanunta wanda tasha kuka danshigarshi toilet kawai’

  Subhanallah! Baby meyasameki yafada yayinda yamikar da ita tsaye’ batacedashi komaiba tajanye jikinta zuwa toilet din itama’

  

   ___”daure da towel tafito dogo haryawuce guiwarta sekuma medium datayi mayafi dashi’ bata iskeshi adakinba don haka tayi saurin shirya kanta damai medadin kamshi daturaruka datagani akan mirror din’ tabude wardrobe amma duk kayan shine aciki donhaka tazari wata farar jallabiya. Dai2 nan yaruro kofa yashigo daukeda wata bakar leda sekuma sleeping dress da hijab dinta’ shikuma yana sanyeda farar jallabiya, yamika mata kayan ya ajiye ledar akan sofa yasa fita “batasaka sleeping dress dinba sehijab kawai tazura bayan tasaka jallabiyarshi’

  “Wannan karon plate ne da yarkaramar wuka yashigo dasu duka ya ajiye kan sofa’ 

__”sallaya yashimfide masu’ tukunna yajuyo yakalleta’ baby muyi sallah ko? Batareda tabashi amsaba tadaidaita tsayuwarta kan sallayar datake ganin shine nata”

   “Bayan sun idar yajima ssai yana kwaranyo addu’o’i tagodiya ga mahaliccinsa tukunna sukayi salati ga annabinmu Muhammad SAW’

“Yajuyo seda yadaura idonshi kan agogo yaga karfe daya dai2 yakuma kallon zarah dakanta yake sunkuye tanawasa da yatsunta’ yasaukoda leda da plate din yashiga budewa’ manya2n dakwala2n kajine gasassu masu duma2n cinyoyi yafiddosu aledan cikin takarda suna tururi mebayyana kamshinsu’ yadora su akan plate din sannan yaciro fresh milk ya ajiye gefe guda’

  ___”yadubi zarah datake yunkurin tashi yakama hanunta yamaidata tazauna’ “cikin son mishi kuka tace nifa bacci nakeji’

  “Nasani baby but kiyi hkr kidaure kisa wani Abu acikinki kinji’ batakuma musuba yadau knife din gamida yanko tsoka yasaka mata abakinta, yana bata yanaci shima haryasamu da wayau yakosar da’ita batareda tayi mishi musuba’ yasake figar wani takauda kanta donhaka betakurataba yaballe murfin fresh milk din yakafa mata abaki tasha kadan sannan tacire shima yakafa abakinshi yanasha, tatashi tatattare kajin zatafita yakarbe yafita dakanshi don kaisu kitchen’ itakuwa tashige toilet tana wanke baki yasameta tagama kennan zatamaida brush din mazauninsa ya amshe yamatso Maclean’s shima itakuwa tadauki mouth fresh tafesa akan hakwaranta tafice’ kayan barcin tayi maza tasaka tamaida hijab dinta tashiga nade mishi jallabiyarsa’ ahaka yafito yatarar da’ita’ ya’amshe yasaka cikin wardrobe’ yajuyo yasamu harta kudundune acikin bargo’ murmushi yayi kawai yadauki wandonshi dayacire yafiddo da wayarsa yakasheta sannan yafitoda farar takardan datake ciki’ yacire jallabiyarsa yayi hanging cikin wardrobe yakashe light  sannan yahaye gadon datakardan hanunshi gamida kunna bed lamp’  yayaye bargonda zarah tarufa tayisaurin kara janyo bargon jikinta zuwa wuya tana kallonshi’ ranta adan bace’

___”takardan yawarwareta gabadaya “tashi kiduba wannan baby’

  “Nikam miye wannan? Kabari seda safe bacci nakeji’ 

“Just obey me fatima, mood dinda taji yayi mgnr sam bbu wasa yasa tamike zaune tama mantada kalan sleeping dress din jikinta’ bbu abunda ba’a hangowa ajikinta’ takarbi takardan tasoma karantawa’

“Tagama karantawa tadukunkuna tajefar tanakallon abdul dahankalinshi gabadaya yakoma kan jikinta dayabayyana mishi afili kamar amafarki yake ganin abun’ uban tsakinda tayine yamaidoshi hankalinsa,

___”yanzu akan wannan banzar takardanne kahanani yin bacci? to miye amfanin banishi ayanzu? Hawaye sukasoma gangarowa kan fuskarta, bata ankareba sejin bakinshi tayi cikinnata hadeda janyota gabadaya zuwa jikinshi yakwantar dasu’,yunkurin janye jikinta takeyi yamatseta gam yaki sakinta’ seda sukadau kusan miti biyar ahaka yana kissing dinta tukunna yacire bakinshi daga nata’ 

  “Nayi hakanne don banison kizubarmin da zadedden hawayenkinnan awancan lkcn’ shiyasa nahanaki takardan coz nasan sekinyi kuka’ kuma yanzu bagashinan kukan kikeyiba?

  Haryanzu kinason mus’af ko?,

  Dakarfinta taturashi tanayunkurin sauka daga kan gadon kukanda take boyewa yakwace mata’ tadira akan bed din’ shima saukowan yayi yayisaurin rikota dan kokarinta tabude kofa tafita’

  “Inakuma zakiji adarennan’ kinsan karfe nawane kuwa?

  “Nothing concerns me with what says the time! did u really care about the time u upset me?

  “Rungumeta yayi ajikinshi yashiga shafa bayanta ahankali’ fatima u really don’t get the point dat I’m actually trying to put u through’ yakuma janyeta ajikinshi sukazanua kan sofa yarike hannayenta duka biyu yana kallon cikin idanunta’ 

  “Baby understand d message plc’ bacin fuskarki nayiba’ bashine dalilin dayasa nabaki wannan takardan ayauba’………idan bezama hakaba meyasa se ayau kabani? Kuma kake tambayata wanibanza can, he ruined my life hubby’ takara fashewa da kuka’ rungumeta yayi besake mgn ba seda yaji tayi shiru se’ajiyar zucia datake’ yadagota dagakan kirjinshi’ yasoma lashe hawayenda yayisaura nakan kuncinta’ haryagama bata hanashiba hasalima lumshe ido tayi’

  “I love you so very much zarah’ ahankali tabude idanunta takoma tayi lamo kan jikinshi’ inda tazagaye hannayenta kan bayanshi’ shima yadada rungumeta dakyau’

___”kinga kyauta da baiwa irinta ubangiji ko baby? Bata dago kantaba har lkcn sedai ta’amsa mishi da meyafaru?    “Allah yadawomin dake batareda komai yashiga tsakaninki da wancan mutuminba’ hakika nikadaine mijinki nan gida dunia daku lahira inshaAllahu’ kobaki karanta abayananshibane?

  “Abunda yafi batamin rai kenn dakacewai haryanzu ko inasonshine bayan duk kokarinda nayitayi wajen kare maka kaina’

  “Sekuma yasomajin digan hawayenta kan kirjinshi’ “is OK baby nafahimceki kiyi hkr don Allah’

  “Akwance akirjinshi tamannamishi kiss alamar komai yawuce’ ssai yayi farin ciki dahakan yadagota yadaura kan cinyarshi’ yarada mata akunnenta’ kinsan dalilinda yasa nace kar acanja komai na bedroom dinnan? tayisaurin girgiza mishi kai’

___”Allah sarki fatima ananne naketamiki mutuncinki batareda haddiba shiyasa nakeson yanzu da Allah yabani dama da iko saduwata dake ayau yakasance tamkar suturace dazan maidamikishi akan gadonda narabaki da martabarki awancan lkcn”

__”jikinta bbu kwari yana karkarwa tafara janyewa daga jikinshi tunawa datayi dagamuwarsu awancan karon’

  “Ssai yalurada tatsorata kawai seyayi murmushi’ yadauketa cak yadire akan bed yakashe lamp din gamida janyota jikinshi’ yarufa masu bargo,

  Nidai bansankuma abunda kefaruwa cikin bargonba tundaga lkcn sedai najiyo muryar abdul yana karanta “Allahumma jannibnashshaidana wajannibishshaidana marazaqnata” haka itama zarah takefada muryarta sam bayi fitowa kasancewar kukatake’ daganan kuma nasakejin muryarta tana fadin….noo! Noo!plc”

  Asaba’in nabar dakin gabadaya har ina tuntube”

__”bansake komawaba sebayan kiran sallar farko na asuba’ inda nadan bude labule kadan ina lekawa’

  

__”Abdul nahango rungumeda zarah yana aikin lallashi daga gani kasan se lkcn yasarara mata’ itakam zarah sam bataga banbancin wannan rana da wancan ranarba’ don taji jiki tanakan jima’

  “Haka yadaure yasauka akan bed din yashiga toilet yafarayi wanka gamida alwala tukunna yafito yadauketa cakat zuwa bayi’ wanka ssai yayimata dagashin jiki  tukunna yazuba mata wani ruwan tayi wankan tsarki’ yadawo cikin dakin yagabatarda nafilfili sannan yafita masallaci”

___”bayan dawowanshine yasameta nan kasa kan sallaya bacci yayi gaba da’ita’ sedaya gyara shimfidar gadon yadauketa yamayar kan bed din shima yakwanta don baccine aidonshi ssai yarufa masu blanket zuciyarshi fal dafarinciki yarungume abarshi bacci medadi yayi awon gabadashi…….

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 75*

“Suna shiga palon’ sukaga bbu kowa’ amma sedai karan spoon tashashen dinning area, donhaka yajata sukayi tawaje yana kiran mommy, mommy dakarfinshi cikin zakuwa dajin dadi’

“Hjy murjanar dasuke bisa dinning sunashan fruit itada zulfer tadan tsagaita ta ajiye glass cup din hanunta’,,, takalli zulfer’ dota jinake kamar muryar son, batakarasa rufe bakiba kuwa takarajin yadankara mata kira’

    “Toooh, yau dagaji son yanacikin farinciki’.  Zulfer kam sauke ajiyar zuciya kawai tayi tacigaba dashan fruit dinta”

“Suna isa yaje dagudunshi yarufe mata fuska’. A’ah son open my eyes, blindness is not good at all’

  “OK, I open ur eyes 4u just a minute’ I brought a surprise to you’

  ______”honey show ur self’ yadannawa zarah kira’ itakuwa tanaji amma tana makale takasa fitowa daga buyan datayi’ ganin har lkcn bata fitoba gashi hjy murjanat tagaji itama tana kokarin bude idonta’

  “Son what’s that surprise? I don tied’oooo’

  K’ mommy hold on don’t open ur eyes plxx am coming’

____”zuwa yayi inda zarah talabe let’s go plx’ bejira abunda zata fadaba yajanyo hanunta kawai sukakai palon’

“_____ahankali idon xulpher yasoma sauka akan zarah, wooww what a beautiful woman! abunda tafurta kenan acikin zuciyarta’ idonta nakanta’

  “Shikuwa mus’af cikin zakuwa yace mother u can open ur eyes now’

“Dama Allah Allah take tabude idonta dontagaji’ aikuwa tawaresu kan zarah’

____”dafarko saboda kwarjinin datayi mata bata ganetaba, seda tasake mutsutstsuke idanunta tukunna tagane waye agabanta’

“Ranta bakaramin sosuwa yayiba’ batasan lkcnda taja wani uban dogon tsakiba takoma shan fruit dinta kamar zata hada da harshenta”

___”mus’af kam ko ajikinshi’ kamar besan tayi fushiba yace: mother zarah ce fa’ the woman I wanna marry, the woman I wanna carry’ yana mgnr yayinda yaja seat daya yazo yatallafo kafadar zarah hartakai zatazauna, hjy murjanar tawatsa mata sauran fruit dinda yake hanunta, cup dinma tajefeta dashi’

  __”harwani shidewa zarahn tayi kasancewar yanada sanyi fruit din’.   Zulfer ma seda tarazana da lamarin’

___”dan ubanki don bakida mutunci dazama zakiyi? ga duwawuna ga naki’ kinyi karya dan ubanki’

  “Itakuwa kanta yana sunkuye yayinda idanuwanta suka ciko da kwalla’ 

“Shikuwa gogan yana tsayene kawai zuciyarshi tana harbawa kamar zata fito waje’

___”kajimin shegiyar mage’ kodakika tashi arayuwarki kinga ubanki? Sedai a photo ai, to kitambayi uwarki ta’ina akasamoki tukunna’ yar matsiyata’

__”ba’ita zaranba har zulfer datake zaune gefe guda taji abun Sam beyi mataba’

  “Hjy murjanat tacigaba: Oohh kicemin tambayar kenan sakikayiwa uwarki shine kema kika samo mata result na shegiya Ko? itama taji irin kuncinda tasawa iyayenta thallakasu” tahada hannayenta tana tafi har ta’isa gaban zarah, tashafi kumatunta tana fadin very good of u, I like it”

“Dagudu zarah tafice daga wurin tana kuma kamar ranta zefita’

___”Ooooooh mommy!!! yadaga hanu haryakai hanunshi daf da fuskarta yaji anrike hanunshi’

“Cikin bacin rai yajuya don ganin waye sukayi ido hudu da Zulfa’

  “Dakarfi yayi shillo dahanunta yawurgar gefe guda’ yasake yunkuri nabiyu ubansa yarike hanunshi shima shigowarsa kenan gida’ zuciyarsa yana tafasa” 

  “Are you out of ur sense’s mus’af? bcz ov a lady you’re trying to put hand on to ur mother? Who give birth to u? Ur not serious! I can see you have ruined into madness A bee?

   ‘To hell with the mother!!! Damn u!! yana mgnr yana nuna uwarsa dayatsa’ yanawani bouncing kamar zebigi bango”

  ___”itakam hjy murjanat kawai takece dakuka tafice awurin’ itama zulfer tadauki jakarta idonta taff da kwalla tabar gidan’…..

“Zarah kuwa tunda tafita tasamu security sukaki bude mata kofa harseda isowar dad din mus’af tukunna yayi musu ixini dasubarta”

___”tunda ta’isa gida takulle kanta adakin tacigaba da aikin kuka”

  “Kiran sallar magrib ne kawai yasa tamike tashiga toilet tadauro alwala tagabatar da sallah’

___”bayan sallar isha madam Farida dakanta sukatafi kai abinciwa abdul”

  “Nanma sukace bbu wanda zeganshi’ order ne akabasu’ batayi cece kuce dasuba takira ogansu’    “bedau lkcba yazo yacimishi mutunci yatambayeshi wanda yabashi izinin hanasu ganin abdul din’ yace mishi sp neh yabashi umarni”

   Warning yamishi mijida lfy kan idanyasake abakin aikinshi’ yabawa madam Farida hkr kafin yakoma bakin aikinshi’

“Itama bata tsayaba tace tabawa sani minti uku tanajiranshi a mota’ tabar wajen don har lkcn fushi take da dannata’

___”Dr sani yazayyane mishi tass abunda idonshi yagani ahanyarshita komawa gida’

__”kasa cewa komai abdul yayi, yayinda yagamajin duk abunda Dr sani yagaya mishi’ sedai kawai yakamakanshi yasunkuya, daga bisani yadago idanuwanshi jajur abuntausayi’    ‘cikin dashashshen murya yasoma mgn: friend I want u 2 do me a favour if you don’t mind’

  “Say it out plc oga’ dr sani yafada’

____”I want you 2b tracing zarah’ find out what’s going on, and what’s in b/w d2 ov them’ I know there must be sthing new! Plc investigate’

  “Is OK sir, insha Allahu zanyi iya kokarina, karkadamu”

  “Nagode kwarai sani, ngd da irin kulawarka gareni, yanzu kaje kar mommy tayi fushi kagaida madam nagode ssai”

___”dafitiwarshi yasamu kuwa har madam Farida tacika fashewane kawai batayiba’ don haka bece mata komaiba yashiga motar yajasu”

___”abangaren su zarah da mus’af kuwa tun adaren bayan yakirata awaya sukadaidaita Kansu’ yabata hkr ssai kuma tahakura rayuwarsu tacigaba datafiya yanda yakamata”

        *************

“Bayanda zarah tagama idda akasanya bikinsu in 1week’ babban abunda yafitadawa Dr sani hankali kenan har yana nazarin yanda zeje yafuskanci abdul da irin wannan labari mara dadinji’

__”bangaren princess ma Alhamdulillahi angabatar matada kawataccen birthday party nacika shekara biyu’ yanzu harda wasu watanni’ tadan sakijikinta tasaba da mus’af ta’inda take kiranshi da uncle mus’af’,  amma abun mamaki shine haryanzun bata manta da mahaifintaba kullun tana magiyawa mom dinta kantanason akaita wajenshi amma Sam zarah taki”

__”yau Monday’ saura kwana biyar adaura aurensu’ 

 Zarah tana office kan aikinta’ akayi knocking door dinta’ tabada izinin ashigo’

  “Zulfer ce tashigo cikin irin shigarta datasaba’ riga da wando ja da baki’ se jacket datadaura akai tasake gashin kanta adoron wuyanta tayi rolling din veil akanta dakuma bakin glasses a idonta’, dressing din yayi matukar karbanta’ damacan kyakykyawace yahaduda son kwalliya irinnata dakuma kasancewarta ba Yar kasabace’

  _””dagowar zarah sukayi ido hudu da zulfern tayimata iso takaraso’ tabata seat tazauna’

  “Tagabatar matada dan drinks wanda takedashi a office dinta da cup’ kafin tazauna tana fuskantarta’

   __”bude drink din zulfr tayi tatsiyaya tasha tukunna tasoma gabatar mata dakanta’

  “Zarah tajinjina kai’ babu shakka nawayeki zulfer ko?     Ehh haka sunan yake’

  “Amma intambayeki zarah? Inajinki zaran tafada’

   “Don Allah meyabaki sha’awa da auren mus’af?

  __”zarah takalleta sama da kasa tukunna tace: wannan shine tambayarki?    ehh shine ammafa karkisa komai aranki, bacutar dake naziyiba’ ganinki nakeyi tamkarda yar’uwa agareni’

___”zarah tadan yamutsa fuska’ toh mus’af dai masoyinane kuma nayarda dahakan shine masiyina nagaskia, soyayyace mukaginata nidashi maramisaltuwa ni da shi’ tunbamusan zafin kanmuba’ so gaskia bazamu iya mantawa da junanmuba’ wannan shine atakaice’ tsakanina dashi’

__”Zulfa tayi ajiyar zuciya gamida cure spaces din idonta’

   ‘Amma zarah baki tunanin iri cin amanar dayamiki abaya?

   “No! Karkidamu wannan jarabawace kawai kuma *dan adam* ajizine, don haka ninamanta da haka yafaru tsakanina dashi”

  “Amma ina kikakai soyayyar abdul?

“Dammmm! Gabanta yafadi’ amma kuma setagwada tama mancedashi’  d questions is OK now u can take u leave, tanuna mata hanyar waje”

__”zulfer batasake cewa komaiba tadauki side back dinta da glasses dinta’ tayimata godia ssai dasauraronta datayi tafice a hsptl din cikin luntsumemiyar motarta”

____”da dare Dr sani yana zaune agaban abdul bayan yagabatar mushi da abincinsa haryacima sundan taba fira” 

   “Dr sani yayi shiru yana nazarin tayanda zeyiwa abdul bayanin abunda yasani’

  “Lura dahaka da abdul yayi yasa yaketambayarshi meyafaru yaganshi kamar da abunda yake damunshi’

   “Dr sani yadago kai idanunshi taff da kwalla’ I’m sorry to say abdul, kayi hkr zarah kam………

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 76*

Bintufannah.blogspot.com

____”abdul yazubamishi idanu ko kyaftawa bayayi’ yace inajinka sani’ kacigaba da mgnrka”

__Dr sani yanisa kadan, oga I’m so sorry🙏🏻 yahada hannayenshi haka’ banso sanar dakaiba amma yazama dole’

   Zarah kam saura 5days aurenta da mus’af!!

____”idanu abdul yafito dasu waje, bakinshi narawa yasake maimaitawa zarah zatayi aure? 

  “Yagirgixa kanshi yanadukan desk dagabisani yashako Dr sani’ yanajijjigashi ubanwa yacemaka zarah zatayi aure? Wannan karyane”

  ___lkc guda abdul yaxama tamkarda tababbe’ let me out of this fucking place’ yanajijjiga Dr sani dakarfinshi yana wannan ihun afitar dashi’. Tuni cikin prison din ko’ina yadauka da ihunshi’ duk kallo yakoma Kansu”

____”duk yanda Dr sani yaso yayi calming dinshi yakasa’ seda security sukazo suka kamashi’ nanma yana turjewa yana fadin let out of here! Ahaka har suka kaishi dakinsu sukayi nasanar rufeshi”

____”wani daga cikin security dinne yazo yasani Dr sani’ yajashi zuwa waje’

  “Bayan fitansune yake tambayanshi meyasami abdul din’ Dr sani beboye mishi komaiba yasanar dashi duk abunda yake faruwa”  ssai mutumin yatausayawa halinda abdul yashiga’

  Yayi mishi alkawari taimaka mishi idan yasamu hali’ Dr sani yamishi godia’ daganan sukarabu yakoma aikinshi shikuma Dr sani yadauhanyar gidan madam Farida”

Washagari”

____”bayan tashin zarah daga aiki mus’af neh yaje daukarta kamar kullum’

  “Suka biya ta shopping mall, sukadanyi sayayya nakayan drinks, biscuits, chocolate cake dadai sauransu’

Daganankuma sukazarce gida’

___”har parking lot yakaisu kamar yanda yasabayi’ 

  “Princess tanajin isowarsu tafito dagudu tanayimusu oyoyo’ zarah tunda tahangota tabude kofar motar tafice itama taje dagudunta tarungume diyarta’ dagata tayi sama tamanna mata kiss agoshi’

  Shima mus’af beyi kasa aguiwaba yafito , princess tanaganinshi tasauka ajikin zarah ta’isa gurinshi’ yadaga sama shima tamanna masa kiss agoshi’ uncle mus’af well come’ tafada cikin dankaramin muryarta’

  Ummmm my princess tnx shima yayi kissing din kumatunta”

  “Yabude motar yadebo kayayyakin ciyayyar dasuka siyo zarah tatayashi diban wasu, sukashiga cikin gidan’

  __”a parlon hjy maimunert suka yadazango’ kowa yanasauke gajiya’ princess tawuce kitchen da’yar gudunta tana kiran granny’

___”zarah takalli mus’af shima yakalleta sukayi murmushi”

___”ba’a jimaba segasunan tareda princess din tana daukeda cups itakuma mom din daukeda tire na food flasks”

____”haka sukaci abincinsu cikin jindadi da annashuwa’ suna yar hirarsu medadi sam basuda matsala’

  “Bayanda suka gama mus’af yayi musu sallama yawuce gida zuciyarshi fess babu wata damuwa’

___”zarah tana kwance kan cinyar mom dinta yayinda princess take bacci gefe guda’

  “Zarah! Mom takira sunanta’ yes mom what’s up?

 Kinaganin zamana agidanku bayan aurenku zeyuwu’ 

   “Mezaihana mommy ai mungama mgn dashi” I can’t leave u alone mother’ so karkidamu bbu wata matsala, coz baa gidansu zamuzaunaba’

  “Toh shiknn Allah yasanya alkhairi’

  “Amin abunda yakamata kice kenan’

“Bayan wannan daughter yakamata kikai princess sugana da dad dinta!

__”lkc guda zarah tayi kicin-kicin da idanu tabata rai’ fir taki amincewa dahakan”

_____”bangaren abdul kuwa har gado akabashi a prison din’ alluran bacci kawai akemishi tukunna aji sakat’ abincima allurarsa akeyi mishi’

  “Hankalin madam Farida idan yayi dubu yatashi’ yanda tatarar da danta bakaramin tashin hankali tashigaba’, babu inda hankalinshi yake”  taci kuka kamar takashe kanta tahuta’ 

  Tajinjina wannan lamari na abdul” tabbas yanzukam yakamata nayi wani abu! Idanbahakaba inaji inagani zanrasa dana”

~~~~

Kaso kaga kayan lefen zarah’ indakaryar arziki akayishi babu laifi” domin dukkayanda abdul yayimata seda mus’af yarubanyashi sau goma shbiyu🙄 🙄 kajii bikin manya dan governor bawasaba”

____”hmmm duk event din bikin kuwa akatattara akawuce abuja’ acan akayi bayan angama akadawo gida bauchi’

  “Inda akadaura aure ranar asabar akakai amarya dainta”………..

  *THE END*

                                  *of*

                                       *the*

  *1st mission*

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 77*

Bintufannah.blogspot.com

*_the 2nd mission begins_*

“Bayan sati guda kenan da auren zarah suna zaune lfy babu abunda yataba shiga tsakaninsu’ natashin hankali sannan kuma har lkcn mus’af besan wacece zarah ba kasancewar ankaita gidan mijinta tana menses”

___”aranarne da daddare sukaje itadashi har gidansu sukadauko mahaifiyarta da princess kamar yanda yayi mata alkawari’ yacikashi’

Babu abunda akacire agidansu face kayan sawansu dakuma motar mom dinta”

___” *_abdul bawan Allah_*”. Alhamdulillah jikinshi yayi sauki har anmaidashi cikin prison, amma sam bayi kula kowa harkan gabanshi kawai yakeyi’ bayida wani aiki sena tunanin zarah’ abinci kuwa baze iya rabonshi da ciba” tun madam farida tana fushi har tahakura yanzu’, duk irin lallabinda zatayi mishi sam bayi kulata’ hasalima ko mgn bayayi musu, sedai yayita binsu da idanu’ idan suka takurashi yaje gefe yayita kuka shikadanshi”

____”damisalin karfe 5:00pm zarah suna zaune da mus’af a garden’ suna yar firansu abun ban sha’awa’ dukkaninsu farinciki kwance akan fuskarsu’

  “Zarah takalli mus’af cikin murmushi kamar zatayi mgn sekuma tafasa tayi shiru’.  Shikuwa mus’af duk yana lura da’ita’

   “Yaya akayine my wife?,yatambayeta idonshi akanta’. Nothing much baby’ tabashi amsa atakaice’

  “Ahankali yajanyota jikinshi yana shafa sumar kanta dayake kwance agadon bayanta’.  “Nop sweetheart’ just tell what’s in ur mind’ feel free ur now my princess OK?

  “Is just the issue of my work I want to go back to my duty’    “tuni yaji ranshi yakawo yatunxura gabadaya tunaninshi yagushe’ 

  Cikin bacin rai yafisgeta daga jikinshi’ ur mad zarah! I said ur mad at all!! Just a week we spend 2geda n ur thinking of going back to duty? There must be something abnormal disturbing ur brain right?

  “Am talking ur busy looking at me? Yadaka mata wani uban tsawan seda hawaye suka zubo a idonta’

  Tatashi dasauri zatabar wajen yajanyota tafado jikinshi’ se’asannan yasan meyake ciki’ tuni yarude yasoma bata hkr’

___”I’m so sorry zarah’ I don’t have 2 hurt u but its ur fault’ plxx I’m sorry my queen’

  Ahaka yayita lallabinta yasamu tasauko’ kafin sukacigaba da firansu’ mus’af duk adarare yake’

  “My love’ zarah takira sunanshi’

  Bakinshi narawa ya’amsada na’am my lady’ meyafaru? Mekikeso?

  “Inason muje kakoyamin motane’ 

  “Baba sweetheart’ wannan ai bawani damuwa bane muje’

“Nan yamike sukafita a garden din tanabiye dashi abaya suka isa parking lot’ zukikiyar mota kirar Camry yasa akafito mishi da’ita’ dayake gidan gari gudane shikanshi, yabasu damar aiwatarda aikinsu batareda sunbar cikin gidan zuwa wajeba’

___”kiran sallar magrib ne yadakatar dasu’ yayinda zarah takoma cikin gida ahikuma mus’af yanufi masallacin dayake cikin gidan”

__”tanashiga tanufi side dinda mom dinta sukeda princess’

  “Princess tanata wasanta dakayan wasa duk tayi kaca-kaca da palon’ tana ganin mum dinta tazubar dasu tanufeta da gudu’

  “Oyoyo mummy where have u been? I’ve been looking for u mother’ takarashe mgnr kamar zatayi kuka’

  Ohhh my dota sorry OK’ mother will not leave u alone again OK? But I think granny is with u? 

____”yeah I know’ but my father always told me children nid there parents care, especially d baby girls”

“Dammmm!! taji gabanta yafadi’ tasoma tunano irin rayuwarsuda abdul’ tuni taji hawaye suncikon idanunta’   dasauri tazaurarda princess gaban kayan wasanta’ takoma side dinta”

__”ya Allah help my daughter! Mom dinta tafada bayan ficewarta, don duk abunda sukeyi akan idonta sukayishi’

___”tana isa bangarensu’ tacire kayanta tadaura towel tashige toilet’ wanka tayi ssai rabin hankalinta duk bayi atare da’ita, princess tatunatar mata da abunda batason tunawa Sam’

  “Har tafito awankan zuciyarta bebarta tahutaba’ dakyar da ambaton Allah tasamu relief aranta’ tashirya tsaf cikin kananan kaya riga dawando legins’ fuskarnan yayi fayau dashi don ba makeup tayiba’ amma dayake gwanar kyauce tahaska kayan tafito tamkar jinjirar tauraruwa”

___”mus’af bedawo gidanba se bayan sallar isha’ a palo yatarar da ita’ tana ganinshi taje tarungumeshi hadeda pecking dinshi’. Yadagata cak kamar baby yayi kissing kumatunta’ bedireta ko’inaba se bedroom dinshi’

  “Yana sauketa tamike zaune, tana kallonshi’ yayana nakai maka ruwan wanka’

  “Idanu yafiffito dasu waje harkinyi naki knn?

 “Tana murmushi ta’amsa mishida ehh’ toh shikenn amma next time kijirani muyi tare kinji’ 

Tasaka hannuwanta duka 2 tarufe fuskarta tamakale kafada alamar oo’o’

  “OK o’o ma kikace to bari kigani’ yayunkuro zekamata tazulle tajecan baking kofa tatsaya tanamishi gwalo’ nanma yayi kamar zebita tafice dagudu’

   ___”ba’ita takoma side dinsuba seda tatabbatar yagama shirinshi tukunna takoma’

__”tanashiga tawuce bed room dinta, tayishirin kwanciya takulle kofarta tayi kwanciyarta”

___”washegari da safe, tatashi tashirya tsaf abunta tanufi kitchen tashirya musu abun karyawa’

Kafin tashiga dakinshi’ batararda kowa apalonba donhaka kaitsaye tanufi bedroom dinshi, nanma bakowa amma sedai da’alamu yashiga wankane’ don tanajin karar ruwa’

  Ficewa tayi adakin’ bayan tagama jeremusu kayan breakfast dinsu tanufi side din mom dinta’

___”tasumu harsuntashi suma’ sunshirya abunsu’

  “Good morning mother’ zarah tagaisheda uwartata, morning dota how was ur night? 

  “Everything is fyn mom, breakfast is ready”

  “OK’.   Zarah takalli princess datunshigowarta taketa wasa da kuliya tayi kamar batasan tashigoba’

  “Princess what are u still doing there’ can’t u say good morning 2ur mother? Mom din zarah tayi mata wannan tambayar’

  __”granny leave me alone’ I’m angry with mommy’

  “Mom din zarah takalli zarah suka had a ido’

  “Cikin rawar jiki zarah takarasa gurinta’ what are you talking about my love, what does mommy do 2u?

  “Cikin kuka princess tasoma mgn’ mom ur trying to separate d2 heart that already linked 2geda! I luv my daddy so much, I can’t forget dtime put on this ring in my pinger’ tanuna mata yatsanta medaukeda zobenda tasanya mata’ 

  “Mother you told me in any hardship I go through never 2forget my dad 4even a second’

Se’alkcn taja numfashi tana sheshshekan kuka’

“Tacigaba da mgn’ and now you’ve forgotten all what you told me, u ur self mommy, why?

  “Mommy why!   tafada dakarfi tanakallon uwarta’

___”zarah kam babu abunda takeyi se’aikin kuka’ yanda tadurkushe awurin kodaga kanta takasayi banda kukanda yacikarfinta’

___”hjy maimunert kam mamaki datausayin yartane suka rufeta’ bata tabasanin cewar princess tanada wayoba se’ayau”

___”princess tashare hawayenta datafin hanunta’    “u see granny, mother can’t say anything’ coz she knows what she have done’ tatashi dagudu tashige cikindaki takulle kanta’

__”zarah tana kwalla matakira amma ko sauraronta batayiba’  itama zarah mikewa tayi tafice dagudu tan a rusar kuka’

  “Tashin hankalinda tashiga bebata damar lurada mus’af dayake bakin kofaba’ don tundasuka fara mgn yake tsaye akofa’ yazodaniyar diban gaisuwa yatararda hargitsinda princess tahada’

___beyi kasa aguiwaba yamara mata baya’

  “A bedroom dinta ya’isketa kwance tanashan kuka”

  “Cikinnashi zafin ran yakarasa gadon yafisgota’

  Idanunta duk sunrufe tsabar kuka’ tafada kirjinshi tanamecigaba da kuka’

  “Amemakon taji rarrashi sejitayi yadakumo gashin kanta yazuba mata yatsunshi guda biyar a lafiyayyen kumatunta………..

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: [08:11, 1/24/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 78*

Bintufannah.blogspot.com

“Agigice tadago tana kallonshi, dakyar bakinta ya’iya furta u slapped me!? Tatambaya tana kallonshi da mamaki dafeda kunci’

  “Yes I do zarah’ I do!! yafada shima cikin macin rai jijiyoyin fuskarshi duk sun bayyana’

   Why should cry, why are you crying? Ur actually crying 4dat guy right?

“So just bcoz ov this u slapped me?

  What zarah? what did u just say now? Is it just? U don’t know that u hurt me more? 

  Open ur ears very very well let me tell u sthing’

  Itadai zarah har lkcn tanadafeda kumatu tana kallonshi takasa mgn numfashinta har yanason daukewa’

___”mus’af yacigaba damagana: as long as ur in this house, bakida iko bakida right kuma bakida power dinda zakizauna kinayimun tunanin wani banza agida’ wanda akayishi akahalicceshi domin yakarasa rayuwarshi a prison!

 ‘dasauri tadago kanta tasake ware idonta akanshi’    “yes is true, besan ranan fitowanshiba’ yadada jaddada mata hakan’

  “Idan kunne yaji jiki yatsira’ yanakaiwa nan yafice yabar gidan gana daya’

____”haka tazauna taci kukanta iya isarta har bacci yadauketa”.  Ba’ita tatashiba sebayan azahar’ 

  “Mikewa tayi duk jikinta babu karfi, dakuma matsanancin ciwan kai daya addabeta’ tashiga toilet’ wankan tsarki tafarayi dataduba period dinta yatafi kafin tayi wankan sabulu’

“Tana fitowa tashimfida sallaya tayi sallar azahar kafin tamike tashafe jikinta da turare damayuka masu sanyin kamshi’ tasaka riga da sket yar kanti tayi rolling da veil akanta, tadauki wayara tanufi kitchen’

  “Anan tasamu har masu abinci sunyi sunashirin kaiwa dinning room’

  “Sunaganinta sukaahiga dibar gaisuwa’ ta’amsa musu da fara’arta take tambayarsu kome suka girka’

  Nan sukashiga jero mata tarin abubuwanda sukayi’ tadanyi murmushi ganin har lkcn basu gama fadan abunda sukayiba’ is OK’ wannan duk mukadai zamuci?

   Ehhh ranki yadade ai girmankune’ toh shikenn mungode’ tanufi side dinsu mom dinta’ tabarsu baki waje suna mamakin saukin kai irinnata harda cewan tagode’

___”tanashiga tasanar dasu ga lunch is ready tafice don batason mom dinta tafahimci akwaidamuwa tattare da ita’ uwa uba kuma princess dayanzu tsoro takebata’

___”bata Jima dakomawa side dintaba sukashigo’ duk tazuzzuba musu abinci, kafin itama tazuba nata tazauna’   tunda tazauna take juya spoon din hanunta ko daya batakai bakintaba’

Se duniyar tunani data Lula’

” _sweetheart kici abincin mana kose nabaki abakine? takyalkyale da daria kawai’ nop hubbi zanci dakaina’_

  _”Ainaga bakida niyar cine’ Allah kuwa zanci karkadamu’.  toh kici mugani idan bahakaba zanmiki dura’   ganin dagaske yakeyi yasata tasoma cin abincin babu kakkautawa’ tanaci yana mata daria_

_I promise to be with you abdul in any hardship of time I will never leave you alone’ ur made only for me, ur made 2b 2geda with me, 2 complete the rest of our life 2geda, to share our happiness sadness and everything my love’ daidai lkcnda tasamishi ring ahanunshi cikin mota lkcnda sukehanyar tafiya dinner’_

   *Zarah loves you more Habibi* _tasanyamishi ring din yayinda yakamo fuskarta ahankali yasaka harshenshi cikinnata yasoma kissing_

___”afirgice tafarfado daga tunaninda tashilla tanafadin no, noooooo!    dasauri mom dinta ta’ajiye spoon din hanunta tarikota’ meyake faruwane? Zarah?   Banda princess da itama harta firgita’ tayi tsuru-tsuru da idanu tana kallonsu’

   “Zarah kufadamin meyasameki? tuntuninnan bakici komaiba’ haba dota meyasa kikeson wasa darayuwarkine? Kikenan kullun atunani’ kunyi aurenma bazaki tsaya kimaida hankalinkiba? 

   “Janye jikinta tayi daganata tahaye sama dagudu bata tsaya ko’inaba se bedroom dinta’

  “Ya ilahil Alamin’ abunda ya’iya fitowa abakin mom dinta kenan’ kasa hakuri tayi tabita cikin dakin’

  Akangado tatarar da’ita tana rera kuka ahankali takarasa wajenta’

  “Dafa bayanta tayi’ zarah babu amfanin zamana agidannan idanhardai bazandinga ganin farincikinkiba gaskia zandauki princess mutafi’ 

  “Tuni tamike zaune tashiga share hawayenta’ mother yaza’ayi kitafi bayan kinsan cewar princess ce tamun laifi, taki kulani haryanzu bansan menayi mataba’

  “Huh’ hjy maimunert tadanja numfashi, wani gefen tagamsu dabayaninta wani gefen kuma batagamsuba’.    toh aikece melaifi kinkasa kikaita wurin daddynta ahinkinsan irin soyayyarda Allah yasanya atsakaninsune? Babu yanda za’ayi kice zakiraba hanta dajini zarah, jinin abdul yana yawo ajikin princess kinsandahaka ko’,toh kibita ahankali kawai, bayaga haka mezehana batamantada shiba’ kwatakwata shekaran princess nawane ayanzu ballantana wancen lkcn da akarufe dad dinta”

  “So ni iyashawarata gareki kenan kibita ahankali’ and kuma kitashi muje kici abinci’.  babu musu tabita sukasauka kasa’ princess kam harta gamacinnata tanata wasa da kuliyarta”

*prison*

Yaukam anyi badakala a prison, don yayinda akafitoda prisoners cin abinci, abdul yana zaune kamar kullum sedai yayita kallon abincin har sukoma ciki’.      yanajin kuwa ance anxo wurinshi yaji macece yasan mom dinshine seyakoma ciki abunsa yanzu ko ganawa bayi tsayawa suyi”. Allah sarki besan itama tanata kokarin adaukaka kararsu bane’

  “Yanata kallon abincin wata dabara tafado mishi’ yadauki dankaramin wukarda aka ajiyemusu domin yanka Apple idanzasuci’   yashake wani nagefenahi yasakamishi wukar awuya’

   “Duk hankalin mutane yadawo Kansu akasoma ihu’ security sukabayyana, shikuwa yaki sake mutumin yanata jadabaya hanyar fita’. If u come near me am gonna cut his throat!

[08:37, 1/24/2017] BintuFannah😘: Security din duk sukayi baya-baya’ wani yasamu yadanna security call sukadada karuwa’ akakulle kofar ko’ina yanda baze iya ficewaba’ shikuwa Wanda akashake yanata rokon abdul dayasakeshi yanason yarayu yabar yaranshi guda biyu da matarshi daya’ kuma yanasonsu don Allah abdul kasakeni karkamin komai’

__”jinhaka yasa jikinshi yayi sanyi kawai yawurgar da wukar yasakeshi’

  “Yana sakeshi securities sukamishi dirar mikiya sukadanneshi gamida murde hanunshi tabaya sukasamishi handcuffs akacanja mishi waje shikadanshi akamaidashi”

____”da daddare mus’af yakoma gida bayan an’idar da sallar isha’i kenan’ yasamu zarah tana sallah bata idarba’ ganin haka yakoma dakinshi yashiga wanka’

  “Tana idarwa itama tashirya cikin kayan banninta kasancewar tayi wanka’ tasanya zumbulelen hijab dinta harkasa’ tanufi kitchen tadauko turedin abincin megidannata tanufi dakinshi’. Alkcn haryafito awanka yana shiryawa”

  “Dasallamarta tashiga bayan ya amsa takutsakai, ajiye mishi tayi akan table dinda yake gaban sofa tajuya zata fita yatsaida ita tahanyar fadin ina zakije?

  Seda taji gabanta yafadi’ batareda tajuyoba tabashi amsa bangama debo kayanba atakaice’

  Besake cewa komaiba tafice abunta’ jugs na drinks tadibo dakuma plates takoma ta ajiyesu akan table din’

 Zuwa yayi yazauna akan sofa din yanabinta da’ido kawai itakuma tana zubamishi abinci’

   Batagama zubawaba wayarshi tasoma ringing’ dasauri yamike yadauko wayar ganin SP akan screen din wayar yashi yafice adakin gaba daya’ dai-dai corridor dinda zesadashida side dinsu mom din zarah yatsaya yayi picking up’.  Hello SP ya akayi?

  What? he try to escaped? Yatambaya cikin rudu’

___daidai lkcn mom din zarah tafito daga toilet din palonsu kenan, kawai tatsaya tanajin abunda yakefada’

  “SP are listening to me? Never allow him to escape, why can’t u do as I told u? Poison him, let him die and we forget his chapter’…….OK OK no problem with be expecting u..

Itakuwa hyj maimunert jikinta yasoma rawa duk gabadaya tarude, dakyar tarufe bakinta tasoma ja dabaya’ garin haka kafarta yabuge wani flowers dayan yafadi kasa’

Mus’af dayakashe wayarshi kenn yaji karar dasauri yasha kwanar wurin sukayi ido hudu da mom din zarah…..…….

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 79*

Bintufannah.blogspot.com

“What’ yahaska torchlight din wayarshi, yagadai tabbas itace’

  Yazura hannayenshi duka cikin aljihu yanamata wani irin kallo’ 

 “I..I..I just came out from toilet right now’ tafada tana i’ina duk atsorace take’

  “OK yafada batareda yasake mgn ba yajuya yatafi’

“Takai kusan minti talatin tanatsaye awurin takasa tabuka komai, tana naxarin maganganun mus’af,   poison him? don’t let him escape? towaye wannan oho’ to Allah shikyauta”.  Ahaka tashige cikin daki tayi kwanciyarta’

“Zarah kuwa tanagama zuzzuba mishi abinci tasamu tabar dakin, takoma nata’

  Dashigarshi dakin yaga begantaba, yadunkule hannu kamar zebigi bango sekuma yanaushi iska’ ohhh shit!  wato tafiyama tayi, yadauki wayarshi yayi dialing no. dinta amma switch of. 

“Haka yahakura ko abincin beciba yakwanta, tsabar bacin rai kasa bacci mekyau yayi’

“Washegari dasafe yakasance Monday’ dasassafe zarah tatashi tagama hada musu breakfast nasu, tanufi side din mom dinta’ tasamu hartashirya princess cikin uniform skull’ bayan sungaisa, suka fito atare don karyawa’

“Suna zama a dinning room mus’af yanafitowa dashirinshi da briefcase ahanunshi’ dasauri zarah ta’isa wurinshi tanafadin gud mrnng my love’ daniyar karban briefcase din’ 

Beko amsataba kuma yaki sake mata jakar, yacigaba datafiyarshi” yazo dafda zefita tukunna yajuyo yace gud mrnn mother, yana fadan haka yafice betsaya jin mezata cemishiba”

  “Itakam se’abun yamata bambarakwai, canjawar mus’af lkc guda’ sedai kawai tanuna afuska kamar bakomai’ don kar zarah tadauki abun dazafi’

  Zarah ma jiki babu kwari takoma tazauna, yaukam babu laifi sundan shirya da princess’.   Harsuka gama cin abincinsu basuyi fadaba’

“Nan tarakata wajen driver, hartashiga motar tajuyo dakarfi takira sunan zarah’ mommy’ cak zarah tatsaya tajuyo gamida karasowa wajenta’ did u nid something sweetie? “Nop mommy, nothing much, I just remember daddy! If he’s around, he’s the 1 that would drop me not a home driver”

  U know is true mommy, don’t u remembered those days? That we normally go to shopping 2geda?

“Ohhh princess stop saying all this’…..but mommy… ‘I said shut up! Uncle mus’af will drop u tomorrow OK? 

   “Batareda tajira mizataceba tayi shugewarta cikin gida’

   drivern yarufe motar yajasu sukafice”

“Damisalin karfe 12:00pm daidai drivern yakoma yadauko princess daga skull, motarsu nashigowa na mus’af ma yana kunnokai atare sukashigo cikin gidan’

   Tanafitowa amotar daidai lkcn yafito da briefcase dinshi’ tanufeshi dagudu,.,  oyoyo uncle mus’af tundaga nesa yadaka mata tsawa stay there! don’t come near me! 

   “Dagudu tajuya tashiga cikin gidan tana kuka, batazarce ko’inaba segurin granny dinta’ daduk abunda sukayi akan idonta tana ganinsu ta window’ 

“Princess tanaxuwa tafada jikinta tacigaba da rarrashinta kawai don babu amfanin tatambayeta meyafaru dontagani’

“Yana shiga dakin zarah yamishi masauki’ amma wayam begantaba’ dankaramin tsaki yayi yafice”

  “Yanzu haka tanacan wurin matarnan, lallai yakamata indau mataki don banga alamun tana kula daniba’ tabbas zanrabasu’ bazan juri iyashegeba”

“Dakinshi yakoma yacanja kayanshi iszuwa kanana’ yasauko kasa’ anan yatarar da’ita tana jera abinci a dinning’ jinshigowarshine yasa tashiga wa’innan aikace aikacen’

  Bayan tagama tayimishi sannuda dawowa’.  Cankasan makoshi ya’amsa da yauwa’ kafin tace mishi ga abinci dontasan beyi breakfast ba kuma dole yanajin yunwar’

  “Bemusaba yatashi yanufi dinning din’ dakanshi yau yazuzzuba abincinshi’ yasoma ci’ yanacin abincin yadago yakalli zarah,   “inason fah zanuje honeymoon’

Rassssssss! taji gabanta yafadi’

  “Ammafa bawani guri bane just wani gidane nasiya mana ahanyar gida dubu nagakamar acan zakifi Kula damijinki dakyau’

  “Tunda yafara mgnr kanta yake asunkuye haryagama’

   “Kinajina kuwa? yatambaya.

  “Ehh naji Allah yakaimu’ ya’amsa da amin’.  

Nan yatashi yakoma ciki’ itakuwa tashiga zullumin yanda zaayi tayi bayaniwa mom dinta’ daga bisani kawai tashashantar da mgnr’

___”da daddare dukansu sunazaune a Palo harda mom din zarah’ princess tashigo kamar zatayi kuka’ mother I can’t find my dog’

  “A’ah oya go and check for him don’t disturb me here’

  “Tajuya gurin granny dinta’ granny did u see him? Since in the afternoon I’ve been looking for him’ I can’t find him’😔  

 “Nan itama tace bataganshiba’.    Adarare tajuya wajen mus’af. Uncle mus’af did u……..batakarasaba yayi saurin katseta tahanyar fadin no!

  Mom din zarah kuwa kallonahi kawar tayi dontaga lkcnda yayanka karen a garden yaburneshi’

___”jiki babu kwari takoma tanemi gefen kakarta tazauna tazauna tana kananan kuka ahankali’

  “Bawai ran zarah yasoba amma haka tadake tayi kamar batasan me princess takeyiba’

__”shikam mus’af da kukan yadameshi yatashi kawai yafillar da remote din hanunshi yayi sama’

  duk sukabishi da’ido’ 

  Hjy maimunert batace komaiba takama hanun princess sukabar palon’

  Itama zarah tashi tayi takashe TV tahaura sama’ tashiga dakinta tasaka key abunta’

___”kamar kullun yauma dasafe sungama karyawa mus’af yakoma ciki komeyaje nema oho’ zarah kuma tana kitchen princess ce kadai apalo yaukam tashirya tanajiran uncle mus’af yayi dropping nata a skull’  idonta yakai kan wasu papers akan kujera itakuwa tadauka tacigaba dawasa dasu tana yayyagawa abunta hankalinta kwance’

  “Mus’af neh yasauko yana kiran zarah’

 Zarah datake kitchen tajiyoshi’ ta’amsa datana zuwa’

 ___”kamar amafarki yahango papers din hanun princess, yakarasa wajenta dasauri let me se this papers’ yamika hanu tabashi’ aikuwa yaga takaddunda yaketa nemansune’ take ranshi yadukunkuna yagama baci’ 

  Aikuwa yadamko wuyarta dan ubanki, yauzakici uwarki’.   Hada hannayenta yayi duka 2 yarike yajuyar da’ita yasoma watsa mata mari aduwawu’ 

  “Auchch uncle mus’af stop plxx is painful, auchch mommy help me’   shikuwa kamar zugashi takeyi speed dinshi sekaruwa yake’

  “Jin kukan princess yasa zarah tafito dagudu aikuwa tayi arbada mus’af yanakan jingar diyarta”

  “Tanazuwa tafincike yarta’ what’s all this mus’af,? this little kid ur beating her this way? 

  Can’t u see what she have done? Yanuna mata kasa inda duk tayi kaca-kaca da takaddu’

  She tear my important credentials, did u see them with ur own eyes’ 

  Yafada yana huci, yakara tumfarosu yana kokarin janyo princess tayi maza tajanye yarta’    “look mus’af duk abunda zakayi kada gazo kan yata anankam I can’t tolerate it ehen’ 

  “Takama hanunta sukafice tasata a mota driver yawuce da’ita skull’

  “Anan tabar mus’af sakeda baki’

  Anatafiya da’ita tawuce side din mom dinta donbatasan darunda zasu kwasa da mus’af ba idantakoma”

  

___”aranar harwajen shabiyun dare mus’af bedawo gidanba tunda yafita dasafe’.   Sewajen karfe 1:00am tukunna motarshi tadanno kai cikin gidan’

___”dai-dai lkcn hjy maimunert tatashi daniyar rufe labulen windon dakinsu kenan takeganin shigowar mus’af din alkcn’   batatashi jin mamakiba seda taga bindiga tsirararta ahanunshi’ 

  Batayi auneba idonsu yayi karaf dana juna’ dasauri takauda kanta tayi kamar bataganshiba’ tasauke labulen”

___”shima haka jikinshi yadaurawa’ jikinshi kawai yabashi taganshi”.     lallaikuwa matarnan takusa barin dunia idanhar ido takesamishi…

   Yazama dole gobe subar gidan shida zarah……..

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: [17:09, 1/30/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 80*

  “Washegari dasafe yayi waya yasa akagyara mishi wancan gidan’ yagama shirinshi tsaf batareda zarah tasan meyakeyibama’

  Seda misalin karfe goma yatura kofar dakin zarah yashiga’ agaban mirror yatarar da’ita tana sanya sarka awuyarta’ 

  Hannuwanshi zube acikin aljihu yakarasa yatsaya dai-dai bayanta’,,,   ganinshi kawai tayi a madubi kirjinta yasoma bugawa kamar zebullo tawaje’

  ‘Karban sarkan yayi yakarasa saka mata, yafurta gud mrnng swthrt’

  “Bakinta yana rawa dakyar ta’iya amsa mishida mrnng habibty’

  “Yana murmushi yajuyoda ita suna fuskantar juna’

  “Wow!😍 wonderful’ kinga inda kikayi kyau kuwa swthrt’

  ‘Itama murmushin kawai tayi tana mamakin yanda yasauya mata kamar bashine mecin bomb ba’

   “Aikaima kayi kyau kwarai habibty kallekafa yanda kafito’

  Yadan shafi sumar kanshi yana furzarda iska gamida lumshe ido’ tukunna yabudesu tar akanta’

   “Toh ngd kwarai my lady’ beside yanzu dai kitashi kihada kayayyakinki wa’inda kikasan zaki bukata na 2weeks, kinsan nacemiki zamutafi honeymoon ko?

  “Kai kawai tagyada mishi batareda takuma iya furta komaiba’

  “Yauwa my one’ tashi intayaki, just 2weeks kawai zamuyi mudawo. Kumadai bawajen Nigeria zamuba saboda aikina’ amma ko kinaso mudanfita wajenne’

  “Nop badamuwa anan dinma bebaciba’

  “No swthrt just tell me don’t be shy’ inkinaso semuje ko?

  “Aa habibty aimuna tare watarana zamufitan’

  “Toh shiknn tunda kince hakan’

__nan yatayata tacire kayayyakinta dataga zatanemesu’.  Daganan sukasauko kasa’ yasa driver yafitar musu daduka kayannasu yafara yimusu gaba dashi’

~~atare sukaje gaisarda mom din zarah’ daganan yakesanar da ita tafiyarsu’

  __”aranta sam bataso hakanba hasalima tsoro abun yabata, dan ahalin yanzu tafsorata matuka dayanayinshi”

  Amma azahiri tayimusu fatan alkhairi da addu’ar wqnzuwar zaman lfy atsakaninsu’

  “Duk hanyarda yasan zatakai zarah jebancewa da mom dinta yabi yatsareshi, bebari suka ganaba’ 

  “Tareda princess sukafice suka ajiyeta a skull tayi musu bye2 tashige cikin mkrntr’ don yaukam ko cikin skull din batasamu anshiga da itaba’

  ___’dai-dai lkcnda sukasauketa’ yayi dai2 da juyowar zulfer lkcnda tafaka motarta bakin wani katafaren complex dayake opposite damakarantarsu princess”

  ‘Batadauke idonta akansu mus’af ba harseda sukaja motarsu yabar kofan mkrntar’ tamaida hankalinta kan princess’ har itama tashiga cikin skull’

  “Wani nauyayyen ajiyar zuciya tasauke’ tukunna tashiga cikin complex din tayi siyayyarta’

___”tana fitowa tazuba kayayyakin cikin mota kusan duk nagirkine’ sekuma wasu yan biscuits da chocolate datasiya domin princess’

~~adai2 kofar mkrntrsu tayi parking tafito dabakar ledan ahanunta’

  Tana zuwa gateman din yabude mata kofa kasancewar da masu tsaro aciki’

  “Azaune tatarar dasu sukagaisa bayan sunyi checking dinta tabukaci ganin princess din’.  Nan suka gwada mata basujima dashiga ajiba. donhaka gaskia sedai tajira lkcn fitowarsu breakfast’. Kuma seda izinin headmaster nasu’

   “Duk yanda taso dataganta fir suka hana’ daganan tabukaci dasukaita wajen headmaster din’

  “Bbu musu sukakaita har office din headmaster din”

____”cikin fara’a suka gaisa dayake macece harsuka taba danhira’ 

  Sannan take fadamata bayan taji uzirinta, lallaine dokar makarantarsu idan yara sunrigada sunshiga aji basufitowa harse lkcn futarsu yayi’

   “Zulfr batadamuba race zatajira’ haka sukayita hira har lkcn fitowarsu breakfast yayi”

___”ita dakanta headmaster din taje tazo matada princess’ 

  

___”maimunert’ headmaster din takira sunanta’

  “Yes ma’am’.  Princess din ta’amsa

  “Ur anty is here want to see you can’t u welcome her?

  “Seda takare mata kallo ssai tukunna tamaida dubanta ga headmaster din’   she’s my anty?, I never know’

  “Ssai zulfer taji kunya’ tatashi daga zamanda takeyi tajanyota zuwa jikinta, tanashafar gefen fuskarta cikin kulawa dashaukin jin dama diyartace’

  “Yes of course princess I’m ur anty, ur uncle get married with me b4 he marry ur mother’ I’m ur stepmother now’

   Princess tayi zugum tanajin duk bayaninda zulfer takeyi mata’

___”headmaster dinne tayi wuf ta’amshe’   haba baiwar Allah yaza’ayi kitari kamar wannan yarinyar da’irin wannan zance?

   “Zulfer takalleta kawai tajuya tacigaba da mgn da princess’

   “I hope ur getting me princess? Kai kawai tadaga mata batareda tace komaiba’

  ‘If u go home ask ur mom whether if she knows this name’ “zulfer” I’m sure she’s going to explain to u OK’

     Taciro bakar Leda medaukeda kayan biscuits din tamika mata’.   Kinkarba tayi tatsaya kawai tana kallonta’

  “Oya collect this, I bought it 4u’.  Makale kafada tayi tana fadin’

   “Why should I collect what comes from ur hand, ur my uncle’s first wife right?   Dagamata kai zulfer tayi tana murmushi’.   “Of course princess’

   “Enx I don’t want it’ just go with it’ tafada tanashirin janye jikinta dagana zulfan’.  My uncle always shout at me’ and even plough me yesterday and now u that I never saw come to me’ 

  What did you both want from me and my mommy and granny?

___”duk abunda sukeyi itadai headmaster din tanakallonsu tanakuma jinsu’

   “Princess trust me’ I’m not here to harm u OK? I am like a mother you do you understand that’

  “Itadai princess kallonta kawai tatsaya tanayi don bawai tayarda da’ita bane’

   “Oya have this’ zulfer tamika mata ledar’

  Adarare tasahanu takarba’ tanata aikinkallonta’

   “Good girl’ tafada tana gyaramata rigarta’ now if u don’t want to eat u can throw it away’ I do not force u to eat’ is not bye force OK’

   “Ahankali tadaga mata kai’      ‘OK go back to class let me not waste your time koh?

   “OK anty’ thank you’ tayi pecking nata agoshi’

   Harzuciyarta zulfer tayifarinciki itama tayi pecking dinta akumatu, never mind my dota”

   “Hartakai kofa tukunna tajuyo,

  When are you coming to visit me next?

  Zulfer tadanyi murmushi tace mata 2morrow”

  Tajuya dagudu tafice a office din’

____”bayan fitartane zulfer takezayyane mata duk lbrn princess’ tatausaya mata kwarai musammam ma dataji mus’af yana dukanta’

  Daganan tafice tabar skull din”

[20:12, 1/30/2017] BintuFannah😘: *81*

   “Zarah kuwa da’isarsu tashiga aikin gyara wuri’ bayan tagamane takoma kitchen nayimusu yar girki mesauki”

   ___ ” mus’af kam fita yayi yabarta agidan bekomoba sekusan magrib’ yanashiga gidan yafada wanka’ 

  “Dashirinsa cikin kananun kaya yanufi dakin zarah’ anan yasamu tashiga wanka’.  Yajuya zefice’ haryakai bakin kofa kenan wayar zarah dakekan dressing mirror yasoma ringing’.  dasauri yadawo yadaga wayar sunan sweet mom yabayyana akai’.     Ganin sunan yasanyashi yashiga tunani’ to miye takeson fadamata? Badai sotake tasanar da’ita abunda tagani jiyabadai’. Harwayar tatsinke yanakan tunani’.

  “Bayan yatsinkene yake kallon screen din yaga 11missedcalls kenan’

  Tuni zufa yakaryo mishi’ lallai akwai abunda matarnan takeson fada’ begama rufe bakinshiba message yashigo wayar’.

   Jikinshi narawa yabude sakon’ kamar haka:

_nayita kiran wayarki sweetie bakidaukaba’ I have something very important to tell you’ mus’af is a murder! Kilura dakyau fatima, kiyi bincike ssai akanshi’_

  _Tabbas *abdul* yadace dake! Allah yabashi mace tagari irinki bayan futowarshi’ yazama dole kinemi gafararshi, kuma kikai maimunert taganshi karkidau hakkinsu’ Amma dai kisameni a madina quarter’s right now adai2 kusada gidansu zainab adam, gabada anguwarsu nuseey inajiranki’ lallai inada hujjoji tabbas zakigaskatarda abunda nakefada miki!_

___”gama karantawarshi yayi dai2 dajin sheka ruwar zarah’ jikinshi atake yadauki rawa’ dasauri yadanna reply tasoma typing’

  _I’m so sorry mommy bashiga wankane amma kiyi hkr inanan zuwa right now kijirani plxx_

  Yana gama rubutawa yayi sending yakashe wayar gaba daya yasaka a aljihunshi’

   “Begama cire hanunshi daga aljihuba zarah tafito abayin’ tana goge kanta dakaramin towel’

    ___”habibty kadawo neh?     “Uhmm ehh nadawo swthrt’

   “Tashiga duba gaban mirror din’ bakaji karar wayataba? Ina toilet naji kamar ringing din wayata’

   “Umm a’ah nibanga wayabama’

  “Toh a’ina nakejiyoshi? Kuma ananfa na ajiyeshi’ tagwada kan mirron’ ban Aron wayarka inkira muji’. Bemusaba yacire yabata’ 

  Bakiranda batayiba amma not reachable’ ahaka tahakura’

   Karkidamu swthrt zansiyan miki wani yanzuma’ toh amma anyakuwa kintaho dashi? Bakibari agidaba kuwa?

  “Toh halakam nabari acan’

   “Ehh bari inje induba gidan idan bayican sekawai insiya miki wani’

   “Habibty kabari kawai sedasafe mana’ karkidamu my lady akwai abunda zanyine shiyasa kikagan zanbiya insai miki’

  “Toh shiknn sekadawo Allah yatsare hanya’

  “Amin swthrt’

  ___”daganan yafice yaja motarshi kamar zetashi sama yabar gidan’.   Se’a lkcn itakam talura da Ashe da towel take tsaye yau agaban mus’af’,,,    kawai tadanyi murmushin jinkunya tasoma shirya jikinta”

___”gudu yakeyi tamkarda zebar duniyar’ acikin minti goma ya isa anguwar’

Itakuwa mommy jin ansoma kiraye kurayen sallah gashi tunbayan dataga reply din zarah takekan kiran wayar amma akashe, hakan yasata yanke shawarar komawa gida’ hartafito kan titi amma shiru wajen babu abun hawa’

  ___”tundaga nesa hasken motarshi yahaska mishi ita’ wayar zarahn yadauko yakunna yadanna kiranta, idonshi nakan matarda yakehangowa’

    “Hello zarah! Hakan dayaji kuma yaga matar takara waya akunnenta tanawaige waige yatabbatar mishi dacewar itace”

  “Karasawa yayi damotarsa har gabanta yatsaya yabude motar yafito sukayi idhudu👀👀………

~~~~”bangaren zulfer kuwa tana isagidansu mus’af tayi parking motarta awajen gidan don badadewa takeso tatiba kawai tashiga tagaisheda hjy murjanat neh tafito’

   Batagama rufe motarba Dr sani yabayyana agabanta’

  Tabbas taganeshi abokin abdul neh’ kimiyajeso wurinta oho?

___”bayan sungaisa ne yakeyimata bayanin koshi waye yakuma sanar da’ita taimakonda yakeson tayi mishi’

Huh’ tasauke ajiyar zuciya’ gaskia tunda mus’af yayi aure nibantaba zuwa gidanshiba ballantana insan irin zamanda sukeyida matarshi’.  Sekuma tayi shiru kamar metunani can tace’

   “Yauwa Abu guda zan’iyayi maku idannasamu hali shine inhada zarah da mahaifinta sugana’

   “Kamar Yaya? Dr sani yatambaya’

  “Nan takwashe mishi duk yanda sukayida princess dazun’

   “Dr sani ssai yayi farinciki dajin hakan yayi mata godia kwarai sukayi musanyar number tashige gidan’.  Shikuma yanufi cannesa inda yayi parking din motarshi’

   Bezarce ko’inaba se prison wajen abdul don yimishi albishir……….

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 83*

Bintufannah.blogspot.com

___”ahankali yaware hannayenshi yatsugunna’ hawaye suna ambaliya afuskarshi’

  Princess ce tashige cikin kirjinshi itama tana kukan, wani khkykyawar runguma yayi mata azuciyarshi yanajin farin ciki da annashuwa’

  __”zulfer datake tsaye dannesa dasu itama batasan lkcnda hawaye yawanke mata fuskaba’ 

  Haka shima Dr sani seda fuskarsa tacanja kala’

___”kusan minti goma suka dauka princess tanarungume ajikinshi sunashan kukansu, daga bisani abdul yayi karfin halin cire princess ajikinshi’

___zubamata narkakkun idanunshi yayi kawai yanakallon irin baiwar kyau datadauko irinna zarah’ hakika zarah setadawo hanuna dayardan Allah! Nasan Allah yanajina shizemaidamin da abuna kodan wannan kyautar datake tsakaninmu’

___”princess ce tadawo dashi daga tunanin dayatafi tahanyar furzamishi iskan bakinta akanfuskarshi’

  __”murmushine yabayyana akan fuskarshi yadanja kumatunta’ yanafadin “like mother like daughter”

  “Itama princess din daria tayi ssai tanashare hawayenta kamar ba’itabace mekuka dazuba’ itama taja kumatun dad dinnnata tace: like daddy like daughter’

  ___”besan lkcnda daria takufce mishiba, yaja hanunta gamida daukanta cak sukazauna kan bench da’akatanadar domin prisoners lkcn resting ko visiting hours nasu”

  Akan desk yadaurata shikuma yazauna akan bench’

   __”daga zulfer har Dr sani har sauran yansa’ido na prison din kowa yana mamakin yanda abdul yacanja alkc guda, gawata fara’a tamusammam dayabayyana akan fuskarshi’ wanda rabonshi da daria haryamanta shikanshi ballantana wa’inda suke taredashi a prison “bayan sunzaunane princess takamo hanun abdul tagama kare mishi kallo tukunna takira sunanshi’. “Daddy’

  “Yes my swthrt’

 “Am not going hide anything 4u, u look so dirty’ takarasa mgnr tana toshe hanci’

Zulfer dasuke tsaye da Dr sani mezasuyi banda aikin daria’ suna kyakyatawa’

__”abdul kam bece komaiba yazuba mata idanu yana mamakin baiwarda Allah yayimata nawayone kawai’

  “Why? Staring at me like this daddy? Am I not saying the truth? Ur life completely changed not d way you are b4”

  Daddy u better change’ooo that’s not how u behave, see tanuna fuskarshi dahannunta tana gwada shajenshi inda suka fito kwance akan fuskarshi, kamar akama ayi kitso hakazalika sumar kanshi nanda sati guda idan beyi askiba gashin ze’iya wuce guiwar hanunshi’

 

__”see bears dad on ur face’ see bear bear’ are feeling better like this?

  __”se’a lkcn yagirgiza mata kai tunda tafara surutunta’

  “OK’ when are going cut off this things and became a man?

  “2dy swthrt’

  _”OK u promise’

  “Yes I promised u princess’ daddy will not lie to u’

  “Yeah I know’

___”zulfer datake tsaye tana aikin kallonsu tana murmushi tadubi watch din hanunta taga tym din komawarsu class yayi haryawuce’ takarasa indasuke tadafa kafadarta’ my dota its almost time to go back to skull’

  “Seda tadan yamutsa fuska tukunna takalli abdul’ dasauri yagirgiza mata kai alamar suje kawai’ batareda tayi mgnba bakuma dan ranta yasoba tasauko akan desk din jikinta asabule takama hannun Zulfa’ 

  “Dasauri Dr sani yatsaidasu tahanyar fadin: princess remain 1more thing u left behind’ ahankali tajuyo tana kallonshi batareda tace komaiba’

  “Dr sani yacigaba damagana’ daddy do not eat food’ in fact I can’t remembered when last I saw him eating food!

___”maida dubanta tayi kan abdul yayinda hawaye suka gangaro fuskarta tabude baki zatayi mgn knn’ abdul yajanyo kularda mom dinshi takawo mishi yasoma budewa’ harseda taga yayi spoon uku tukunna tajuya sukacigaba datafiya’

  ___”cikin dagun murya tayanda zasujiyoshi abdul yafurta thank you so very much zulfer’, batareda tajuyoba tadaga mishi hannu kawai taimishi alamar karyadamu’

  ___”aranar kam abdul yaci abinci ssai harsuna hirada Dr sani’ kanrayuwar yau da gobe’ har Dr sani yake tsokanarshi kan rashinjin hausar princess’ wai diyar yan boko aidole bazataji hausaba’

  “Shidai abdul jinshi kawai yakeyi yanamishi murmushi’

 __”juyawarda abdul zeyi idonshi yasauka akan makeken TV dinda take palourn visiting room din’ idonshi yahasko mishi inda take kutsawa cikin jama’a adimauce tana ture mutane har seda ta’isa inda mom dinta take kwance yanda yan jarida sukayi dandazo sunadaukar pics wasu suna daukar video’

  Ganin matarda takekwance akasa awurin yasanyashi furta innalillahi wainna ilaihi raji’un!!

  “Sanadin haka yasanya hankalin Dr sani dakuma dayawa dagacikin prisoners din hankalinsu yakoma kan plasma TVn………

  *****

__”tunda zarah tayi nasarar ficewa agidan take walwala uban gudu cikin ikon Allah dasamunnasarar ubangiji batatsaya ko inaba se unguwar madina quarters’ hakashima mus’af yarufa mata baya suka isa kusan atare’

___”kutsawa tadungayi cikin jama’a hartayi nasarar zuwa tarungume mom dinta’ zunzurutun tashin hankali kasa kukatayi ko digon hawaye yakasa fita a’idonta’

  Mus’af neh yazo yashiga janyeta dagawayen amma kamar yanakama karkashi’

  “Duk abunda akeyi a’idon abdul. Yanda yadaura idonshi akan screen din TV be’iya saukewaba’ se’awannan lkcnda mus’af yashiga Jan zarah’, sedayadafe kirjinshi yakauda kanshi’

__”itakuwa zarah ganin mus’af yakusa nasanar rabata dajikin mom dinta tashiga dukanshi tako’ita kamar zautacciya’ dagabisani tasulale kasa sumammiya’

  ___”dai2 lkcn abdul yamaida dubanshi kan TV din seganin zarah yayi asume akasa’ dasauri yakauda kanshi yayinda mus’af yadauketa cakat secikin mota”

___zulfer ma bayan tamaida princess a office din headmaster sukatsaya fira anan sukeganin wannan tashin hankali dayake wakana’

__”haka itama shamsiya tashiga wannan tashin hankali yayinda zaune tanajirar dawowar mom din zarah Ashe jirar gawar shanu take’

  Dukka layikansu babu wanda batakiraba akshe’ shiyasa tayi zaman kallon labarai Ashe zatagano tashin hankaline”

  “Itama batayi kasa aguiwaba tafice agidan…….

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: [07:48, 2/3/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 84*

Bintufannah.blogspot.com

____”yanasanyata amota bezarce ko’ina da’itaba se hsptl’ yayinda lktc sukahau kanta don ceto rayuwarta’

  ‘Itakuwa shamsiya dafitarta tasoma kiran layin mus’af kasancewar yana cikin tashin hankali bemaji ring din wayarba’

Itakuma jin ba’ayi picking ba tadoshi makarantarsu prncss’ anan tayita jira harseda akatashesu’

  “Dafarko anhanata daukartane amma dasukaga prncss din tagwada tasanta shine suka kyale’.   Sunafita daga premises din mkrntr already driver dinta yazo sukashige motar’

  Anan tasake trying din no. Mus’af cikin ikon Allah yadaga wayar’ yanajin muryar shamsiyace yasanar da’ita sunan asbtn batareda yatsaya saurarontaba yakashe wayar’

___”seda police suka dauki gawar hjy maimunert sukatafi dashi asibiti tukunna akayi musu wasu gwaje2 da bincike tukunna sukabada gawar’

___kaduba girma irinna filin kwallon kobi’ amma seda yakasawa jama’arda sukayi sallar jana’izar hjy maimunert, inda malam Ameenu mahaifin shamsiya yayi limanci’ Allahu Akbar makoma tayikyau dayardan Allah’ hajiya maimunatu kintafi kinbabaya😭

___”bayan ankaita gidanta nagaskia neh mus’af yakoma hsptl din’ acan yasamu shamsiya da prncss inda kowaninsu yake tsiyayar hawaye babu kamar princess datasamu lbrn wai granny dinta she’s death yanzu bazata dawoba kenn, ga mom dinta akwance babu inda take sannan ga daddy shima tafahimci yana prison neh😭

___”tabangaren abdul kam yasha kuka irin Wanda betaba yinshiba’ jiyake ajikinshi tamkarda mom dinshice tabar duniyar.

Ayaune rana tafarko dayayi danasanin shiganshi prison’ yajihaushin kanshi kwarai narashin samun kanshi agurin jana’izar mommyzarah .

duk irin zamanda yayi acikin wannan guri yaune yakejin yayi hasara arayuwa’ yaso ace koda addu’a neh yasamu yayi akan gawarta amma babu hali’

__”itakuwa zulfer ssai taji tsoron zuwa duba zarah don tasan haduwarsuda mus’af bezeyi kyauba’ shiyasa batayi yunkurin yin hakanba. Amma taji azuciyarta Sam babu dadi’

____”damisalin karfe shidda naranar zarah tafarka daga nauyayyen sumarda tayi’

 Babu abunda yake fitowa daga bakinta se kalmar innalillahi wa’inna ilaihi raji’un’

___”awannan darekam karshe shamsiya seda tasa mus’af gaba yamaidata gida acewarta bazata iya jure ganin halinda zarah da prncss suke cikiba’ basuda aikin dayawuce kuka’

  “Haka zarah tashafe sati2 tana karbar gaisuwa a hsptl kafin the following day akasallamesu a asibitin’

____”yau yakama watan mom dinta guda kenn darasuwa’ har lkcn mus’af betaba nuna mata wani halin banzaba’ kuma duk inda tanemi taje akan binciken mutuwar mahaifiyarta bayi hanata’

 __”itakuwa prncss hartasoma sabawa darashin granny dinta kasancewar kullum daga skull zulfer takanje tatafi da’ita wurin daddynta. Hakan yakan debe mata kewa ssai. Amma duk sanda tatunanta setayi kuka kamar ba gobe’

____”yau yakama ranar jumma’a kamar kullum zarah tana kitchen tana aikin abinci agidansu nafarko don tunda mom dinta tarasu basu koma can gidanba’

  “Princess ce tashigo dagudu da kayan wasa niki2 ahanunta inda batasan damutum akofar kitchen dinba’ sedai kawai jitayi tayi karo damutum’

  “Wayar dayake hanun mus’af neh yakwace yafadi kasa nan yayi pieces2 awajen’

  Se’a lkcn zarah itakanta tasan damutum awurin’

  Sunkuyawarda prncss tayi tana sorry uncle daniyar tattara mishi yadebeta dawani uba-uban mari’ batasan lkcnda tamike dagudu zatayo kitchen din wajen zarah yakara mata wani’ tuni tadaburce tarasa inane hanya guda daya’

  ___”ganin haka zarah tasake girkinda takeyi tadauraye hanunta tazo takama princess tana duba fuskarta’ ko’idonta takasa budewa se’a lkcnn tasaki razanennen ihunda yamakale mata awuya yakasa fitowa’

 Dakokari irinnashi yayo Kansu yanason kara mata wani dukan’

 Dasauri zarah tazaunarda princess gefe guda tacire veil din kanta datayi rolling tadaura akugunta’ tanafuskantar mus’af 

  ___”mezeyi shikuwa banda yar dariyarda tabashi yashafi sajenshi yafurzarda iska’ bata ankaraba taji yadamko wuyarta yakifa mata wani uban mari itama sannan yafillar da’ita gefe guda yanunata da yatsa’

  Karkikuskura kisake gwada zakin gwada kashinki danawa kannayi hukunci mawannan yar iskan yarinyarda akahaifa kan laya! Waiharke dana rufawa asiri shine zakigwadamin butulci toh karyarki don mus’af bayidaukar raini’ kibini asannu idankuwa bahakaba wllh jikinku duka seyayi yakuwa’

  “Yadubi agogonda yake daure ahanunshi sannan yakalleta kafin magrib kitabbata kinkammal aikinda nasanyaki’ yanakaiwa nan yafice a kitchen din’ 

_____”bayan sallar isha’i yadawo gidan yasamu komai intact yanda yace tayi duk tayi mishi amma sam beji duriyarsuba’ don haka yanufi direct dakinta’ anan yatara da’ita tana gyarawa princess kwanciyarta itakuma manneda plaster agoshinta’

  Gyaran murya yai, tayi tamkarda batasan damutum agurinba’ yasake gyaran murya karona 2 nanma tayi banza”

  __”zuciyarshi yahassala yakarasa shiga dakin’ jitayi kawai yadamko gashinta yanashin janta kamar tinkiya’ tayi saurin kwace kanta sukafice adakin taturo kofar gudun kar prncss tafarka’

  “Ke dan uwarki kinaji mutum yana mgn kinayin banza ko?

  Kallon rainin wayo tabishi dashi tukunna tace gyaran murya shine yazama mgn? Ohhh tambayata kike ko’ don bakida tarbiyya? 

  Nasan uwarki batamiki tarbiyyaba basekin gwadamin fitsaraba tundake din bakida kwabar maza goyon macece, amma karkidamu very soon zakiyi hankali in fact yau dinnan’

  “Muje kizubamin abinci’ bakada hanune bazan zubadinba kuma Allah ya’isah duk cutarwanda kakeyimin nida yata’ takarashe mgnr tana sharar kwalla datafin hanunta’

  __”wani kikeyiwa Allah ya’isa? Yanuna kanshida yatsa’

  Itadai batasake cemishi komaiba tanufi hanyar daki’ dasauri yasha gabanta yadamki wuyarta tamkarda zerabatada ranta, harnumfashinta yana shirin daukewa tukunna yasaketa’  “wannan shine sakamakonki gobe idan kin isa yar iska kisake furtamin Allah ya’isa’ kuma kiwuce muje kizubamin abinci’

  Zarah datake tsugunne har lkcn numfashinta begama komawa normal ba tamike dakyar’

  Shikuwa yaja wani digon tsaki yayi gaba’ atunaninshi zatabishine seji yayi tayishigewarta daki tarufo kofa kirif’

   Haka yayita buga kofar harseda prncss tatashi agigice babu shiri’

  Ganin taki budewa yarabuda ita acewarshi gobema ranace’

[12:46, 2/3/2017] BintuFannah😘: *85*

“the next day’ Bayan suntashi tagyara gidan tsaf side dim mu’af neh kawai batashigaba nanma tanatsoron gamuwarsu dashine don tasan bbu makawa seya mata abunda batayi zatoba’

  Abincima dai2 itada prncss tayi sukaci suka koshi abunsu’ dukkansu sukasha maganin buguwa’

  Furkar prncss seda yacanja launi, bakinta akumbure gashatin yatsu kwance akan kumatunta’

  ___”kasancewar weekend neh shima benemi zaranba yana gama shirinsa yafice abunshi’ kai tsaye yazarce gidansu’

  “Acan yatararda zulfer suna karyawa tareda mom dinshi’ bayan yagaisa da dad&mom dinshi yaja kujera yazauna’ batareda zulfer takalleshi tafurta mrnng bros’

  Yanda kasan da dutse take mgn haka yayi burus yayi kunnen uwar shegu da’ita’ ko ajikinta itama tacigabada harkan gabanta”

  ___”maza2 tayi tatashi tayi sallama da mom tabar gidan’ dan itakam ko inuwa daya batason suzauna da mus’af’

Damisalin karfe 2:30 shamsiya tayi sallam gidansu zarah’ inda tatarar zarah tana side din mus’af tana Allah2 tagama kafin yadawo tagama gyara mishi side dinshi’

  “Anan tazauna itada prncss kamar dawasa take kallon fuskarta yasauta mata’ ammakuma sefa taga tabbas wannan shatin tatsune gabakintama akumbure’

  Janyota tayi tazuba mata idanu ssai tukunna tace: “who beat you like this princess?   Tuni idanunta sukacika da kwalla tasoma sharar hawaye’

  “I do not tell you 2 cry just I asked u’ oya wipe dis tears I don’t want to see’

  Tajanyota tacigabada sharemata fuskarta’ now tell me what happened!

  “Cikin muryar kuka tasoma mgn’ it’s my uncle!

  “What?! Ur uncle? Which uncle? Ur uncle in skull?

  “No anty uncle mus’af’ that’s how he use to do every day even my mommy too’

 A slide mistake we made he put hand on us’

___”innalillahi wainna ilaihi rajiun! Princess do u know what ur actually saying? U mean ur uncle used to beat ur mom also?

  “Anty shamsi what I’m telling u is true I swear’ later ur gonna trust me’ let call mom for u, if u see a mark, a stamped on hr forehead ur gonna trust and agree with me”

“Tanakaiwa nan tatashi tana kiran mommy dakarfinta’

  Zarah datake ciki tanashirin fitowa tajiyo kiranda prncss takeyi mata’ ai asukwane tafito azatonta mus’af neh yadawo yadira akan ditarta’

Amma ganin tadaukeda murmushi afuska yasa taji sanyi aranta’

  “What all this swthrt calling mom like this, as if someone if following u’

  Prncss tadanyi daria don tasan abunda mom dinta tayi zato, sannan tace is anty shamsi that come’ she’s waiting……bata karasaba tafice tabarta awurin’

   ___”dagudunta tayi kanta suka rungume juna’ don rabonta dagidan tunbayan rasuwa dasuka gama karban gaisuwa’

  “Nayi farin cikin ganinki kwarai besty, ammafa kinshareni dayawa menayi miki haka’

  “Itakuwa shamsiya kasa magana tayima baki daya ganin yanda zarah tasauya’ tabbas kuwa ga makeken plaster agoshinta, wato shine prncss takecewa stamped ko? Hmm tadanyi murmushin takaici kawai tukunna take karewa zaran kallo’

  Ganin kallonda shamsiya takeyi mata yasa tatsargu itama tasoma kallon kanta’

   __”hmmm aidole kikalli kanki zarah’ meyake hadakida mus’af neh besty? Jifa yanda duk kika lalace’

  “Me kika gani? Nifa babu abunda yake damuna swthrt’

  Shamsiya tadan tabe baki sannan tace kinrainawa kanki hankali badai niba’ toh bari kiji nasan komai bbu abunda zaki boyemin’ wannan dambareren ciwon goshinkin waye yajimikishi’

  “Umm wllh…umm

  “Haba zarah! Nima karya zakifara yimin?

   ___”tabude baki zatayi mgn knn kwalla yacika mata ido takasa mgn’ 

  “Shamsiya kam rasa bakin mgn tayi banda salatinda tashiga yi bbu adadi tabbas tasan ancutarda zarah, yarinya me hakuri da juriya kafin kasan damuwarta se Abu yabaci amma gashi waiyau harkuka takeyi’

  Seda tayi kukanta me’isarta tashare hawatenta tukunna tasoma mgn’

  “Besty nayi danasanin auren mus’af! Sam mus’af bayida tausayi, kullum nida prncss munacikin dukanshi bbu yakamarni harzagina yakeyi yana gorantamin, prncss kuwa bbu ranarda bazekiratada yar shegeba. tunda tafara mgnr hawaye yake wanke mata fuska hartakai aya’

  __”amma mus’af anyi dan’iska! Kiyafemin zarah hardani nayi kicin2 wajen ganin aurenkudashi, ashekawai yanason yacimma burinshine’ don girman Allah kiyafeni zarah kar Allah yakamani’

  “Wllh bakimin komaiba besty’ farin cikina kikeson gani shiyasa kikayi hakan ashedai bamusan gaibi ba’

___”nan sukayi shuru babu Wanda tasake cewa komai sesharar kwalla dasukeyi dukansu’

  “Can zarah tadagakai takalli agogonda yake manne apalon wajen12pm pass 45,  “besty bari intashi indaura abincinrana tunkafin yadawo donnikam gaskia inagidannan neh amma bason shiga huruminshi nakeyiba’

   “OK muje intayaki kafin intafi’

  “Batamusaba suka shuga kitchen tare sunayi suna hira harsuka gama’

 Bayan sun’idarda sallar azaharne sukayi zaman cin abinci’ yayinda prncss takekan sharar bacci abunta’

___”Basujima dazaman cin abincinsuba zarah tajiyo tsayuwar motar mus’af sedakirjinta yabuga amma tadake tayi banza’

  _”kamar yanda yasaba hakayashigo gidan babu sallama duskarnan atamke’

  Zarah ce tamike cikin yanayi kulawa tanamishi sannuda zuwa’ banza yayi mata bedamuda ganin shamsuyaba yayi wycewarshi’

   Kokadan zarah bataji wani abu arantaba don ahalin yanxu inda sabo tasaba dahakan’

  Shamsiyama batace komaiba harsuka gamacin abinci sannan tayi mata sallama tawuce’

____”a dinning area takaimishi dukkanin abunda tasan zebukata na abinci daganan tayushigewarta daki tasaka key’

____”hakadai zarah tadunga wannan dabi’a nawasan buyar harsukasamu sukagama weekend din ahaka’

    ___”ranar monday bayan dawowan prncss daga skull zarah tanayimata wanka a toilet itakuwa princess tanatayimata zuba takebata lbrn wai dad dinta yana gaisheta haryace tadunga kulawa da’ita ssai’

  Zarah dabata fahimci inda mgnr yadosaba tasake tambayarta wani daddy dinkuma?

   “Nan prncss tazayyane mata tass, tunranarda zulfer tafara kaita’

  “Ssai tayi mamakin hakan amma gamamaki sebatayi mata fadan kartasake zuwaba sedai tajaddada mata kartasake uncle dinta yaji’

   ___”awannan satinne zarah takeda shirin komawa kan aikinta inda shikuma mus’af yatubure kan bazata komaba’

   “Kamar safiyar yau’ tashirya tsaf abunta tanajiran yafita tasakafarta itama tayigaba’ 

Aikou hakane tafaru, don yau dakanta tasauke prncss a skull tayishigewarta asubiti’ dayawa sunyi murnar dawowarta musamman patient dinda takedubasu sukasaba da’ita’

  “Dafda lkcn tashinsu yakusa zulfer ta’isa hsptl din itada prncss’

   zarah batayi mamakin ganinsuba don tanada masaniya akan zuwan zulfer mkrntrsu prncss din kullum’

___”bbu yabo ba fallasa takarbeta hanu bibbiyu suka gaisa’ zulfer tayimata ta’aziyya takuma bata hkrn rashin zuwanta hargida tasanar mata dalilanta’,ssai zarah tagamsu’

   “Tundaga farkon ranarda tafara zuwa daukar prncss a skull takwashe duka tagayamata kuma tabata hakuri kan kartaga laifinta’ tayi hakanne sanadin tausayawa datajeyiwa abdul’

  “Amemakon zarah taji gaushi seta tsinci kanta dajindadin har zulfer ta’iya tausayawa abunda yakasance tunaninta ayanzu’

  __”karkidamu shine abunda kawai zarah tafurta mata’

  Itakanta zulfer sedataji mamkin yanda zarah batadauki abunda ciwoba sabanin dacan’ lallai mgnr prncss yazama gaske datakecewa kullun uncle mus’af seya dakesu’

___”idan bazaki damuba zarah don Allah nayau kadai kibini muje kiga halinda abdul yake ciki kozaiji dadi aranshi’

  “Kai kawai zarah tagirguza mata alamar ba’inda zataje’

  “Don Allah zarah kitaimakawa mahaifin yarinyarnan wllh badon yanada tsawon raiba datuni yarasa rayuwarshi’ kitaimaka kodon soyayyarda mahaifiyarshi tanunamiki ada can bata kyamacekiba’ duk abunda sukeyi princess dai tanabinsu da’idanu don basanin abunda suke fada tayiba’ sedai tanaganin yanda yanayin fuskar mahaifiyarta yasauya, ajima kadan kuka ze’iya kwace mata’

   ___”zulfer kiyi hkr bazan iya zuwaba nifa macen aurece kinsan akwai auren wani kaina, kawai i can’t visit him’ tanakaiwa nan kwalla yasauko kan kuncinta tayisauri tashare don batason zulfan tafahimci takosa dazama da mus’af”

  “Shikenn zarah amma don Allah gawaya koda gaisuwane kuyi’

   Zarah batace komaiba tundaganan’

  “Hakan yasa zulfer taciro waya acikin karamin jakarta tasoma kiran layin dr sani datasan alkcn suna atareda abdul’ don duk plane ce suka hada’

  “Aidasauri yadaga kiran yasakashi  a loudspeaker’ hello yafada’ hello itama zulfer ta’amsa mishi 

  “Kabaiwa Abdul wayar’ nan yamika mishi’ itama tamikawa zarah’

  “Haninshi yana rawa yakarbi wayar yafurta hello…..Fatima!😭😭😭😭😭

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 86*

Bintufannah.blogspot.com

___”tunda takara wayar akunnenta tajiyo sautin muryar abdul’ takejin zuciyarta yana harbawa kamar yatsaga yafito waje’

  ‘Tabbas wannan muryar abdul neh bbu tantama’ sedai kanajin muryar kasan awahale yake yanacikin tashin tashin hankali’

   “Hello…zarah! yasake furtawa akaro nabiyu’

  “Nasan kinajina zarah, meyasa kikamin haka fatima? Waimeyasa kikazabi kihorarda zuciyoyinmu? Zarah Allah shikansa yana yafiya shidin meyafiyane gabayinsa, meyasa kika kasa daukar kaddararda ubangiji yariga yakaddara mana nudake dakuma yarmu guda daya datakasance rabo atsakaninmu’ se’a lkcn yasharce hawayenda yaketa ambaliya akuncinshi tunfara mgnrshi yaja digon numfashi’ wanda yahaddasawa zarah datake manne dawayar itama tanakuka mara sauti Karin bugun zuciyarya’

   ___”asannu asannu yacigaba da mgn’ zarah nasamu lbrn yasuwar mommy Allah yarahamsheta nan yayita jero addu’oi mekaryarda zuciyar duk mesauraro 

  Daga karshe yakara neman gafararta kan tayafe mishi abunda yayi mata bada saninshiba’

  “Har lkcn zarah takasa furta koda kalma daya dagakarahe takashe wayar tacillawa zulfer tacigaba da kukanta metsuma zucia cikeda danasani’

___”haka zulfer tayita rarrashinta itada prncss wanda itama tuni tatuntsureda kuka ganin halinda mom dinta tashiga’ dakyar zulfer tasamu tashawo Kansu suka tsaida kukandasukeyi’

 

  __”atare sukafice daga hsptl din inda zarah sukazarce gida itada diyarta’ bayan tayi godia ssai ga zulfer’

____”jiki bbu kwari abdul yasauke wayar daga kunnenshi jin anyi hanging din wayar’ yakalli Dr sani shima yakalleshi yanatambayarshi komeyafaru?

  “Dama nasani sani’ zarah bazata yafeminba’ gashinan taki taimun mgn duk yanda naso inji muryarta’

  Dr sani yadafa kafadarahi, karkadamu boss sannu2 bata hana isa’ tunda harta iya sauraronka aimungode insha Allahu watarana se lbr’ hakayayita tausasamishi zuciyarshi dakalamai masu dadi’

___”tunshigowarsu gidan damotarta tahangoshi tsaye akofar palour yagama cika fam’

  “Bayan tayi parking tafitoda brief case dinta tarataya akafadarta takama hanun prncss sukanufi cikin gidan’

 Yitayi kamar bataganshiba harseda suka iso daf dashi tukunna tasaki fuskarta’

    A’ah habibty ya akayi karigamu dawowa? 

  Wani irin kallon rainin wayo yabita dashi’ azuciyarshi yakefadin lallai wannan yarinyar so take tarainamin hankali’

  Bece da’ita komaiba harsukashiga ciki’

  Harseda tafito awanka tayiwa prncss sukaci abincinsu tukunna’

  Adaki yatarar dasu tanayiwa prncss lesson’

   “Daukeda fara’arshi yashigo da sallama yaukam’

  ‘Itama fuskarta asake ta’amsa mishi’ daganan yanemi jikin side drawer yazauna’ yakalli princess dagaba daya cikinta yake atsure’ “my dota go and bring water 4me’ babu musu tamike kamar mara gaskia tafice’

  Kamar jira yake tafita yatashi yasaka key akofar’ yasoma shirin zare belt dinshi’ ganin haka tayisauri tamike daga zaunenda takeyi’

  “Darashin fahimta tasoma jadabaya tana yunkurin shigewa toilet yayi saurin fisgota yajefar kan bed, yakuma saka key yarufe toilet din’

    “Badai bakida kunyaba kinraina mgnta ko? Kinmaidani dan iska’

  “Tanajada baya hartakai kuryan gado tana matsar kwalla tashiga girgiza mishi kai’.  “fizgota yayi yashiga lafta mata belt’ don Allah mus’af kayi hkr waimenayi maka daga dawowarmu garufeni da duka haka’ 

  “Au bakimasan abunda kikayi jiyayi zuciyarshi takara tunzursshi indayakara speed din bugunta, ba abunda kakejiyowa se ihunta da karar laftanta dayakeyi’

   “Jiyo sautin ihun mom dinta datayi hartakawo bakin kofa daukeda ruwan ahanunta takoma kankujera tazauna jiki bbu kwari’

___”seda yagama dukanta yaga tayi laushi ainun kafin yamayarda belt din jikinshi yana huci’. “Kuma don Allah zarah idan kinraina uwarki da ubanki gobe kisake fita gidannan dasunan zuwa aiki, kuma wllh kikasake wannan shamsiyar tasake zuwamin gida harwai kinabata abinci tacika tumbinta alkur’an duk randa nasake rutsaku dukanku senaci ubanku idan kinaganin wasane kugwada kugani’

   “Cikin dashashshen muryarta nawahala tafara mgn: mus’af wllh kaji tsoron Allah kadaina musguna min’ azatona zakatausayamin kodan maraicina amma dukkamanta dahakan’

  “Ke! Kirufamin baki tunwuri bansake nadamiki najakaiba, kinsanda maraicin kika kasa jintausayin kanki seni’

   Gobe kikoma kan aikinki’ yanakaiwa nan yasa key yabude kofar yayi ficewarshi’ prncss tanaganinshi tamike dasauri tamikamishi ruwan’ karba yayi yana murmushin keta’ shegiya Ashe kinsan bugu’ yadaka mata wani uban tsawa dagudu tayi dakin mom dinta tana kuka’

_____”bayan fitan mus’af neh zarah tasake hada wani ruwan wanka mezafi tagaggasa jikinta inda duk yayi rudu2 wani wajenma duk yafarfashe’

  ___”shamsiya kuwa tun ranarda taje gidan zarah barinta gidan batazarce ko’inaba se police department inda ta’iske dpo takezayyanamishi duk abubuwanda suke faruwa da zarah kan yataimaka mata amma fir yaki sauraronta acewarshi bayida abunda zeyi akai sedai idanhar zarance taje dakanta’ ahaka tahakura takoma gida’

____”the next day kamar kullum zulfer tafaka motarta akofar skull dinsu prncss amma ranar sebayan closing hour taje’ tataki sa’a kuwa medaukanta bezoba’

  “Bbu yanda batayida prncss kantabitaba amma yau taki fir ganitake kamar uncle mus’af zesake dukan mommynta, tatambayeta dalili nan tasanar mata halinda sukashiga jiya, hakan yasa tahakura tatafi itakadai’

____”what! Abdul yake tambayar zulfer’ kinaso kicemin mus’af yana dukan karamar yarinya? Yana dukammin yarinya?

  Itadai batasake cewa komaiba se’ido datakebinshi dashi yanda take hango tsantsar tashin hankali’ he most pay for it!,wllh duk randa nabar prison dinnan mus’af yayi karya yakwana lfy’

“Duk wannan tada jijiyoyin wuyar yanayine bemasan har itakanta zaran buguwa takeyiba’

____”dayammacin ranar alhamis shamsiyace sukezauneda zarah inda takesanarmata daduk inda sukayida dpo’ itadai zarah tayi shiru takasa furta komai se ubantagumi datarafka itakam Allah 2 take shamsiya tabar gidan kafin mus’af yadawo’ ganin batada niyar kammala mgnrta yasa tasanar mata abunda mus’af yace dasu’ batagama rufe bakintaba motar mus’af yadanno kai’

    “Zarah jiki narawa tamike kamar mejin kashi tahau safa damarwa’ besty muje inboyeki don Allah’

   “Kamarya kiboyeni? Shiknn yazamana bakida kowa bakida yanci nidinma danake kokarin tsayar miki yazamana banda ikon zuwa gidanki!

   “Besty bazakitaba ganewaba mus’af baida imani don Allah muje kibuya’

   “Fir shamsiya tatubure taki buya ko’ina har mus’af yashigo ya iskesu sunyi cirko cirko atsaye’

  “Briefcase dinshi yashilla kankujera yana huci yanufi inda zarah take tsaye gudawane kawai beyanke mataba’ dasauri shamsiya tasha gabanshi kameda kugu’ kairashin mutuncin kamma har gabana zakayishi, bejira komaiba yadamki kan shamsiya yajata waje aikuwa zarah tabisu tanajan shamsiyar wllh kasakemin yar’uwa inazaka kaita’ tashiga kaimishi duka kota ina’ 

   “Yanazuwa kofa yashillarda shamsiyar yajuyo ya aunawa zaran mari seda tatafi cikin palon luuuuu tafadi kasa sumammiya’ shamsiya datake ganin duk abunda yafaru itama tasoma ihu tana kuka’ dakarfi yajata yakaita har get yawurgar sannan yagargadi securities dinshi kan suka kuskura sukasake barinta tashiga gidan suma sekashinsu yabushe’

    Nan suka amsamishi da yes sir!

____”bayan kwana2 dafaruwar haka kullum se zulfer taje mkrntrsu prncss amma sam batakoda samun ganinta haka kuma takebiyawa hsptl kozatayi dacen haduwada zarah amma ina se’ace mata batazuwa’

  “Hankalin abdul idan yayi dubu yatashi matuka narashin samun lbrnsu’

____”yaukam Alhamdulillah jikin zarah yadanyi sauki dama tunmarinda mus’af yayi matane yajanyo  mata ciwon kunne silar dayasa prncss taki zuwa skull kennan’

  “Alhamdulillah yautashiryata tsaf wajen karfe goma nasafe bayan fitar mus’af zasutafi skull dinsu taje taimusu bayanin rashin zuwanta tabasu hkr’

  “Sunfito daniyar zatashiga mota knn wani daga cikin securities din yatsareta’ am sorry to say madam’ oga yahana kifita kekadai dole sedani’ batayi mamkiba tabashi key din sukashiga baya itada princess shikuma yajasu’

    “Tun ahanyarsu tazuwa motarsu tayi clear dana zulfer’ zulfer datake driven hankalinta kwance taga mota me no. din gidansu mus’af tawuce nata aikuwa tadunga bin motar harsuka isah taga suntsaya amakarantarsu princess kuma taga zarah ce yau dakanta tareda princess’ bakaramin jindadin hakan tayiba’ nantayi gaba datata motar tayi parcking cikin wasu motocin tazagaya takofar baya tashiga skull din’

____”adai2 premises nashiga office din headmaster din mkrntr sukahadu’ dasauri zulfer taja hanun zarah zuwa gefe batajira mezataceba tacigaba dajansu harsuka fice.

  Adai2 jikin motarta tatsaidasu itadai zarah kallonta kawai takeyi’ 

   “Oya zarah don’t say no, kushiga ciki kawai muje’

  Princess tadagakai tanakallon mom dinta kafin tamarairaice fuska tace mommy plxx’

    “Batace komaiba tashiga motar itama princess tashige zuciyarta fari tass’

  Zulfer tashiga driver seat tajasu. basu tsaya ko inaba se kofar prison’…….

____” bayan zulfer tafitone tagama waige waigenta tukunna tabude musu kofa sukafito’

   “Sunashiga sukasamu lkcn karyawansune ba’ajimaba datafiyar mom dinshiba😳 sukuma suka iso’

   “Princess tana hangoshi azaune shikadansa yana sakar wata jaka irinna yan prison dasukeyi tanufeshi dagudu taje tarungume’.  damamaki yashiga kallonta yana bata peck akumatu ‘I missed you so much dota’ where have u been daddy I busy looking for u’ 

  “I’m so sorry dad’ is mommy that’s not feeling better,

  Subhanallah! What happened to ur mom? How is she now? Duk yajero mata wannan tambayar alkc guda’

  “Don’t worry dad, she’s getting better’ we came hear 2geda’

    What! 2geda with ur mom! Where is she?

  “Ahankali tashiga nuna mishi direction dinda take’ yayinda zulfer tamatsa gefe don bashi damar ganinta dakyau’

   “Idanunsune yasarke danajuna’ ahankali ya’iya furta swthrt’

   “Itakuwa zarah hawayene yashiga wanke mata fuska’

“Ahankali tashiga daga kafarta tana karasowa inda yake shima beyi kasa aguiwaba yakarasa dagudu besan lkcnda yarungumetaba’

   Zulfer tajanye hanun princess sukabar wajen “my dota let’s give daddy and mom a minutes’….…..

Note: jamaa yanzu waye yajamata zarah tayafewa? Shin zata yafewa Wanda yayi raping natane kokuwa idantagane wandayakashe mahaufiyarta shizata yafewa’?

Hmmmm  Allah yadatadamu🙏🏻

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 87*

Bintufannah.blogspot.com

“_____sunkai kusan minti 20 tana manne akan kirjinshi’.   “Kamar amafarki dukanda mus’af yayi mata nakarshe da belt yasoma dawo mata a’idanu dakuma marinda yayi mata hartakaiga sumewa’ ahankali tasoma janye jikinta daga na abdul’

   “Shima se lkcn yasan inda hankalinshi yake’ yayi saurin raba jikinsu’

  “I’m so sorry zarah’ I don’t have to do this, but actually I losses my self nd control when I see you’ kiyi hkr plxx’

  “Yah I know, u don’t have to apologize’

  “Harzuciyanshi yaji dadin kalmarta’ ssai yakejinshi cikin walwala da farin ciki’ wanda ze’iya cewa atarihin rayuwarshi betaba jin farin ciki irinna yauba’

  “Again yasake mantawa yakamo dai2 guiwar hanunta danufin suke suzauna’ dasauri takwace hanun sbd irin radadinda yakeyimata, yafama mata ciwo’

   “Auuch’ is painful tafada tana kallonshi: shima kallonta yakeyi kafin yamaida dubanshi wurin, dayake riga me long sleep neh besamu yaga inda takeyiwa kararba’

  “Hanun yasake kamawa’ what happened to u swthrt? yanamaganar yayinda yabude buttons din sleep din yashiga zuge hanun rigar’ duk akidime’

  “Dasauri tashiga hanashi’ amma ina yarigada yaga shatin bulali ajikin hanunta har inda yafaffashe’

  “Abdul stop is OK’ don’t mind, its just a small wound’ tafada tana mayarda hanun rigar tasa buttons din’

   “Zuba mata narkakkun idanunshi yayi yanamata kallon tuhuma cikeda hargitsi dabacin rai’ “fatimah!,ahankali tadago kanta sukahada idanu’ batadaukeba shima bedauke nashiba’ yacigaba da mgn’

  “Who injured u like this? 

  “No….no..nobody,     I just mistakenly fall down when trying to…….” Ur not saying d truth zarah! When looking deep in 2 ur eyes I observed all the things that comes from ur mouth’ neither true nor a lie’ so don’t pretend zarah’

  “A love is not a lie, dreaming of u each and everyday is not a lie, love 4d sake of Allah will nvr die, the 2heart dat bonded 2gethr will nvr separate!    The very short and little time that we’ve spend 2geda would not pardon me, l! Abdul if i forget all ur reactions at every situations nd moments!

  ‘So now, tell me zarah, is that fucking bitch the one making u suffering like this? Talk to me fatimah’

  Se a lkcn tasauke idonta daga dubanda sukeyiwa junansu’ _hakika nayi asarar mijin kwarai. Abdul nadabanne acikin mazaje’ I love you so very much’ kuma wllh senakoma hanunka_

  ‘Bayan hanunta tasa tashare hawayenda suka soma gangaro mata’ tayisaurin juyabaya tagusarda tunaninda zuciyarta yatunano mata dafadin A’uzubillahi minashshaidan’nirrajim’ duk azuciyarta tayi wannan sake-saken”

    “Cikin gamsuwada abunda zuciyarshi take tuhumar zarah akai yajinjina kaidinshi’

   Hmm yanzu nayarda mus’af zegane kuranshine duk randa Allah yahadamu’

   “Batareda tace dashi komaiba taje tanemi wuri tazauna shima hakan yayi’ yadauki jakarda yake sakawa yacigaba dasakarsa sunadan fira jifa2

____”haka kawai yatsinci kanshi dajin wani iri ajikinshi’ jifa yayi da files dinda suke gabanshi yana signing duk yawargaza kan table din yana huci yana ihu shikadanshi kamar zaucecce’ haryadaga wayarshi dasunan kiran zarah seyatunada ashe bbu waya ahanunta yanzu’ wani dogon tsaki yaja yayi dialing securities dinshi na gate’ kara daya aka daga’

  Hello sir…….’be’amsaba illa cewa dayayi kaiwa madam’

  “Sir madam sunfita dazu da simon’. “What?! Ubanwaye yabasu izini? Inasukaje? Shidan uwarshi nace dashi yakaita wani gurinne?

   “Sir wllh nima banida masaniya akai’

 “Me? Bakada masaniya? Duk senaci ubanku’ yanakaiwa wurin yafillar dawayar yadauki car key dinshi yafice”

   ___”zarah lkc yanata tafiya we have to go by now’ zulfer ce tayi mgnr yayinda suka iso inda zuke zauneda abdul’

  ‘Yeah by now I know mus’af must be looking for us’ tamike gamida gyara side bag dinta takama hannun prncss tanakallon abdul kafin tayi mgn yarigata’

  Lastly, I’m begging you zarah to forgive me’ yakarashi mgnr daniyar kai guiwoyinshi kasa’

  “No kabari nayafe maka abdul’ nayafe maka’

   “Thank you so very very much’ ngd kwarai zarah’ ngd dakika kawomin ziyara’

  Nan yadauki jakarda yagama sakawa yabaiwa prncss’

 “Tamishi godia tanamishi bye2 sukafice’

  Sukabar abdul dakewa’

___”isarshi gidan ya’iskesu duk sunyi jugum securities din kowa yanajiran abunda zebiyo baya’ kogama parking beyiba yafito amotar yanazuwa yanaushi daya aciki sauranma duk basu tsiraba kowa sedayakarbi nashi’

  Tukunna yasoma kiran wayar simon’

___”dai2 lkcn zulfer tasaukesu zarah sukayi maza sukayi wajen motarsu batareda sunshiga skull dinba’

   Shikuwa simon datuni yagama tsurewa sezirgazirga yakeyi yanadubasu begansuba’

  Betashi shiga tashin hankaliba sedayaga kiran mus’af tukun’ hanunshi yana rawa yadaga wayar yakara a kunne’ dai2 lkcn yahangosi sunatahowa’ “hello sir….”dan uwarka inakuke da matata? 

  “Sir muna skull dinsu princess neh’ gasunanma sunfito yanzu zamudawo’

  Becedashi komaiba yakatse wayar’

  “dahanzari suka karaso zarah tabude motar tafara sanya princess tukunna,   “haba madam ya akayi kuka dade haka yanzunnan oga yakirani’ 

   “Kayi hkr kasan yanayin skull kuma nayi attending meeting banmasan dashiba’. “OK muje kawai karyasake kira’

____”da’usarsu sukatarar dashi yauma atsaye bakin falo harzufa sedayahada saboda jarabar dayasa azuciyarshi’

   “Bayan mitar tagama parking zarah tariko hanun diyarta sunzo zasuwuce yatsaidasu’

   ‘Ina kukaje?

  Batareda takalleshiba fuska adaure tace dashi skull dinsu prncss’

   “Mekukejeyi?     ‘Namaidata kan batun rashin zuwanta na 2days’

  Shine kikajira harseda akatashesu a mkrntr?

   Nop’ basuda skull ma’ so natsayane kan meeting Na PTA nasu’

  “K’ den wakenan kika tambaya?

  “Namantane kafita bansanar makaba’ nd kuma bbu phone ahanuna dazan iyasanar maka’

  “Gud’ duk telephones dinda suke gidannan basu isheki sanarmin ba?

  “Nayi trying dasudin amma senaga kamar anyi disconnecting neh daz y’

  “Se’a sannan yatunada cewar yasa anyi disconnecting duka’. Alright’ nan yabasu hanya sukawuce’

  Yadan shafi gefen fuskarshi’ “hmmm zarah I hope ur not kidding me’ when I found out definitely u wll face a music’ haka yakaraci surutunshi yashige ciki shima’

   ___”naran kam kaso kaga abdul shikadanshi yana zaune yake kawata murmushi afuskarshi, musamman idan yatunada zarah tayafe mishi kuma taziyarceshi’ Alhamdulillah kawai yake iya furtawa’

  Abu mekara sakashi cikin shauki inyatuna lkcnda yarungumeta akirjinshi’

Allah sarkabdul😘

 “Kamar yanzu yanazaune yagama cin abincinshi tunbaya tafiyarsu yanazaune da tufa ahanunshi yana gutsura yana lumshe idanu’ har abokanshi na prison suna zolayarshi kan irin farin cikinda yatsinci kanshi”

  __”damisalin karfe biyar nayammane prncss tana zaune a palo dakayan wasanta da dan hand back dinda abdul yabata tanakan wasa dashi tana rera yarwakenta:  daddy give me back🎤🎤 daddy dash me back🎤🎧🎧my one and only dad i love for ever🎧never found someone like you dad😍 I love you so much😘 thanks 4 dis beautifuback🎧🎧🎤

Nan tarungume jakar gamida lumshe idanu’

    __”wani gigiceccen mari shiya farkar da’ita daga lumshe idanunda tayi’

  ‘dasauri tabude idonta tanakallon dishi2 sabida zafin marinda mus’af yawanketa dashi yayinda tasaki wani razanennen ihu’

  “Damko wuyarta yayi don uwarki aina kikaga babnnaki dayabaki wannan jakar, jakar yakarba yayi firo dashi’ yasake daka mata tsawa I said who gave you this?!!…….

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 88*

Bintufannah.blogspot.com

____”dagudu zarah tafito daga daki jin razanennen ihunda prncss tarafka’

  “Seganin mus’af tayi yashake yar mutane tana shirin barin dunia’

  “Mekakeyi haka kasakemin yarinya naga alaman idan ka kasheta kai bakada asara’ tashiga kokawa dashi tanason takwace yarta’

  Wai kasheta kakeson yine’ toh wllh baka isaba, kaisam bakasan babbaba bakasan yaro ba’ nan tafashe dakuka’

  “Ai idan baku fadamin a’inda kukaga abdul ba wllh sena kasheta’

  Ido tafiffito dashi waje tana duban prncss takalli jakarda yawurgarshi can gefe zatayi mgn yasake prncss yashakota itama’

  “Wato har prnsn kuke binshi nibansaniba inazaune kamar shashasha’ yafelleta da mari yadada shakarta dan ubanki fadamin so nawa kukaje gurinshi ko kema inyi ajalinki kawai inhuta’

   Shakar dayayi mata yasa idanunta suka fiffito waje  dakyar ta iya bude bakinta’ kasakeni wllh zanfada maka’

  Jefar da’ita yayi kan kujera yasa kafarshi daya akan hanun kujerar daya akasa yayi kaba2 yanda ko motsin kirki bazata iyaba’

  “Oya inajinki yimin mgn’ “Wllh tllh mus’af yau ne nakai prncss kuma tadamenine tanason ganin dad dinta’ don Allah karka cutar damu’

  “Wannan karamin alhakinne hartasan wani tanason ganin ubanta? “Wllh bakarya nake makaba Allah dagaskene’

  “Badai princess tasaki zuwa prson ba? Toh nasan maganin abun tunkafi gaba tasaki wani abun kuma’

  “No don Allah karkamata komai mus’af is not her fault, plxx’ beko sauraretaba yafinciki princess din yayi hanyar fita’

  Nanfa zarah tamike ina zaka kaimin yata’ wllh ka’ajiyemin ita’ tanajanshi tana dukanshi har suka fito waje prncss itama tana ihu’

  “Sawa yayi aka fitomishi da mota yajefa princess din aciki yabada order ashigada zarah gida kada suyarda subarta tafice’

  Hakanan suka damketa kuwa tana ihu prncss nayi yajamotar sukabar gidan’

___”bezarce dasu ko’inaba segidansu’ yanazuwa yasami mom da dad dinshi sunazaune a palo suna fira’ kamar amafarki suke ganinshi da yarinya seturjewa takeyi tana ihu ita yamaidata wajen mommynta’

   Fillarta yayi jikin mom dinshi’ “take care of this’ yanuna mata prncss din’

  “Arazane tamike tsaye’ what? akanme aina kasamo wannan abun? Mus’af dahar yayi hanyar ficewa yajuyo’ karkice komai mom’ kedai kikula da’ita karkibari taje ko’ina shegiyar gagara da’ita’

  “Yo wai akanme. zankula da’ita? Haka kawai

  “Ohh god mom yarinyar zarah ce banison zamansu tarene’ yanagama fadar haka yafice abinshi’ yabarta dasakekken baki’

  “Jar uba! Niza’a kawowa shegiya inrike’ jafa’i to wllh bazata sabuba’ kanajinshifa darling ” dad yadannisa gamida gyara zamanshi toh yazance dashi kinsan halin son sarai’ tunda yafadi daga inda take aidasauki’

  “Tana huci tadakawa prncss tsawa wanda duk ihunta yacika gidan’

 Amma ina sekara sautin ihunta tayi tana take me back to my mummy’

  Dan uwarki baza’a kaikinba shegiya karfen kafa’ nan takwala kiran nanny tazo ta tafi da’ita’

____”yana komawa zarah tarikeshi tana ihun ina yakaimata yarta’ yanda tatukui kuyeshi yaso yabashi daria kamar zata iya daukar wani abu ajikinshi’ murmushi kawai yayi yafisge kanshi yayi hanyar stairs itama tajuya cikin tashin hankali zatabar palon, dasauri yadawo yadamkota yana mata mugun kallo’ ina kike tunanin zakije?

  “Nikasakeni wllh inje innemo yata’ au kinanufin inbarki kifita agidannan ai karya kenn’

  Nan sukashiga kokawa itasetafita shikuma yariketa gam batada karfinda zata iya kwatar kanta’

  “Dadai yaga tadage takusan yinnasarar ficewa yasaka dukkan karfinshi yafisgota betsaya da ita ko’inaba se cikin wani store dinda bbu komai aciki dayake palon gashegen duhu’ nan yawullata yaturo kofar’ bbu irin ihiunda batayiba kan yabude amma sam yaki budewa dagabaya takaskantar da muryarta tashiga rokonshi amma yayi banza yayi tafiyarshi’

   __”anan tazauna taci kukanta iyayinta hartagaji tayi baccinta tafarka’ kamar ancemata tashiga bode drawers dinda suke store din tamike tsaye tana budewa kozata sami abunda zata iya bude kanta’ duka tabudesu hartagaji bbu komai cikinsu gaduhun gurin yasoma damunta dare yayi don tanajin kirar magrib’

  Ahaka tatashi dakyar tasoma digil-gil tabude wani drawer dayake sama’ tana budewa taji abu yafado mata afuska aikuwa tarazana tasaka uban ihu’

   “Mus’af dayafito da alwala zetafi masallaci yajiyo ihunta nan yaje yakara kunnenshi ajikin kofar yajiyota tana kananan kuka’ murmushin mugunta kawai yayi yayi ficewar shi’

  “Atsorace tashiga lalumen kasa kozataji abunda yafado’ hanuntane yakai kan wayar datafado kasan take tunanin wani abun tsorone’ dasauri tadauka datajidai alamar wayace nan tashiga kunna wayar, tayi dace kuwa wayar takunnu’ tana budewa message tagani yafara shigowa da miss calls sunkai gomasha kuma duka my mom bata damuba tayi saurin danna kiran no. din shamsiya haryayanke bata dagaba kuma ga battery yana gwada mata low’ hakatasake kira taci sa’a wannan karon tadauka’

   “Ahankali atsorace tasoma mgn don taji kamar bude kofar Palo alamun mus’af yadawo’    “hello besty zarah ce don Allah kitaimakamin kusanarwada DPO halinda nake ciki wllh mus’af kasheni zeyi! Yanzu haka yakulleni a store me duhu nikadai plc do something’

   “Innalillahi’ sweetie DPO bazeyarda……….nan wayar tamutu gabadaya, dai2 lkcn taji anashirin bude kofar kenn’ cikin kaduwa tasaka wayar a pant dinta’ tasoma mgn kamar munafuka’

   “Mus’af are you there? Plc open d door let me pray I beg you’

  “Yana bude kofar yatsaya yanayimata wani irin kallo’ ko yanzuma zakibar gidanne’ ahankali tagirgiza mishi kai’ gud girl’ yashafi gefen kumatunta sannan yatasata gaba hardakinshi yakulle kofar’

  Arazane take kallonshi’ da’alamar tanason cewa wani Abu’ shima waremata nashi idanun yayi yadaga mata gira’ yes anan yau zaki kwana tunda dakin mijinkine babakwon wuribane nandin ai’ kije kawai kiyi sallarki’

   “Batamusashiba tayishigewarta toilet wanka tasomayi yayinda tayi murnar ganin menses dinta bakadanba kayanjikinta tamayar batareda tasaka pad ba, don batasan inda zatasamu adakinba’ tasaka wayar a bra dinta tukunna tatura kofar toilet din ahankali tafito’ akangado taganshi zaune yanajiran fitowarta’ hijab dinta tagani ahanunshi yashilla mata yanuna mata sallaya agabanta’. Hijab din kawai tarike kanta akasa tana wasa dashi’

  Ido kawai yazuba mata daga bisani yadaka mata tsawa bazakiyi sallar bane’

  “Idonta taff dahawaye tadago zatayi mgn knn taji cikinta yawani murda mata batasan lkcinda tatsugunna harkasaba’ tana ihun wahala’

    “Dasauri yakaraso inda take meyasameki? Kokawai rainin hankalinda kikasabane zakimin anan’

  Jitayi kamar ankara mata ciwo takara sake wani uban ihun’ sakinta yayi yakoma gefen gado yazauna abunshi’ “zanga iyakar karyarki yau’

  “Dakyar ta iyamikewa daga durkushenda tayi’ idonshi yasauka akan jininda yayi staining awajen’ mtseeeeeeeewwwww yaja dogon tsaki, kewace iriyar dabbace kinsan kina kazanta kikazomin daki’ wani kallon rainin hankali tamishi kafin tasoma neman inda zata zauna’

   “A’a wllh kul kikazaunarmin adaki dawannan jahilcinkin banza dakikiya’ nan yamike yabude mata kofa kuma wllh kizo kiwankemin dakin kafin inci uwarki kinsan abumesaukine guna’ yanakaiwa nan yaturata waje yarufe kofarshi’

    “dakyar tasamu takarasa dakinta azuciyarta tanafadin tafi nono fari kuma wllh bazan wanke dakinba’

   *hmm yan uwana mata karkiyarda kiyi gangancin auren mijinda baida ilimin addini domin wllh zakiga aikin jahilci’ karkikuskura kiyi aure saboda kudi ko kyan danamiji wannan basubane jigon abundubawaba azamanin yanzu’ halin mutum shine akeso’ babu laifi acikin idan yahada duka dadukiyar dakyawun dakuma sanin addini dahali mekyau’ kinga anan kinci riba biyu’ don fadine na manzon Allah SAW (tunkahul mar’ata li’arbain) limaliha, walihasabiha, walijamaliha, wali diiniha” sannan kuma yace “fazfar bizhatiddeeni taribat yadaaka”*

*_Lallai kuma musani halinnan yanada muhummanci kwarai zaki iya auren me addinin amma baida hali da dabi’u nagari yayita miki kwabarda wani wanda baida iliminma bazeyi hakanba’ Allah yadatar damu baki daya’_*🙏🏻

*cigaban lbr*

___”Bayan shigarta dakintane takoma tlet takimtsa jikinta sannan tafito tayishirin kwanciya’. tajima akwance tana jijjuya wayarta dagabaya tamike tsamm tana tunanin ya akayi wayarta yaje store’ hasalima ai ba’ananne wayar tabaceba awancan gidanne’ tabbas ba’anan gidan wayarta yabataba dondace ananne aitana tareda mommy bayanda za’ace tayimata wannan missed calls din suna gida daya’ kumadai ita tasan tunwancan ranar dasukabar nan gidan bbu missed calls dinkowa wayarta harta ajiyeshi kan mirror tashiga wanka’

   Hakika acan gidan wayata tabace to meyakawoshi nan?  Ganin batada Wanda zebata amsar tambayarta yasa takoma tayikwanciyarta zuciyarta yanatamata sake2 had dare yayI nisa idonta 2 tanajiran koza’a kawo wuta tasanya caji don batayarda charger din wayarba amma shiru kakeji gashi yau batasan dalilin dayasa ba’a kunna gene agidanba ahakadai harbacci barawo yayi gaba da’ita’

___”wayewan gari bayan tayi wankanta tayi duk abunda yakamata tasauko palo duk tana nazarin yanda za’ayi tasamu tayi caji’ can wani dabara tafado mata dai2 lkcn wata (khadima) me aiki’ tazo wucewa da watering can ahanunta nabawa flowers ruwa tayi saurin tsaidata plc ma’am wait a minute’

  Matar tadan tsaya dakulawa tarankwafa, ‘with what can i help u madam’

  “No is nothing’ plc can u help me with ya phone i want 2 make a call’ my own battery shut down since yesterday’ yanda take mgnr kanaganinta kasan atsorace take tanayi tana kallon stairs’

   “Itama matar tadan lura dahakn tayisauri tamika mata wayar’ tayi wucewarta tanakarba  tabude tasaka sim dinta aciki’ tana kunnawa kira yanashigowa kuma no. din mommynta’ waro ido tayi dasauri tanufi garden tadaga wayar takara akunnenta’

  “Daga dayan bangaren akasoma mgn’ kina mgn neda na’ima baba karami daga ma’aikatar kiwon lfy shin da zarah nake mgn?

   “Dasauri ta’amsa mata da ehh itace’

  Alhamdulillah matar tafurta’ natsinci wayarnan ne ahanyar mashiga ta madina quarers bayan wata daya dawuce knn yanzu’ nayita kiran layinku kullum amma akashe seyau Allah yanufa yaahiga’ daga gani kece kadai diya awurinta donnaga pics dinku da’ita shiyasama nayita bincika numbarki naketa kira’

   “Eyyah ngd kwarai wllh

  “Yanzu aina kike inkawo miki wayar’

   “Seda tadanyi shiru nawasu dakika tukunna tace no. karkidamu zanzo inkarba dakaina kimin kwatancen inda zansameki’ 

  “Aa zarah kidai fadamin inda kike coz by 11:30am akwai meeting dinda nakeson inhalarta shiyasa nakeson kigayamin inda zansameki kawai’

  __”karan takalmi tasomaji tayisaurin fadin ‘am coming i will call ya back’ takashe wayar tasakasu a aljuhun wandonta’ jikinta harwani rawa yake’ tamaida dubanta cikin garden din’

___”mus’af ne yakaraso yatsaya dai2 bayanta tadan jiyo atsorace sekuma tabasar tajuya’ seda yagama karemata kallon walakanci tukunna yace ke! Mekikeyi anan kuma dawa kikeyin mgn’

  ‘Dakamar bazata amsashiba sekuma tajiyo’ dayake ni mahaukaciyace zanyita mgn nikadai’

  “Aikekam sedai dabba don mahaukaci yafiki daraja guna’

   Nabaki 30mnts kishirya akwai meetin dazamu’

  “Ba’inda zanje wllh’

  “Haryajuya yasoma tafiya yajoyo mekikace? Cewa nayi meetin aina? tamurguda baki’

   “Murmushi kawai yayi yajuya yanafadin bagidajiya idan kinsan UNICEF na bank road to anan za’ayi’ yahaura stairs abinshi’

__”itama tarufa mishi baya tashige nata dakin har toilet takulle tukunna tafirfitoda wayoyin’ se’a lkcn tashiga mssgs donta duba sakonda mom dinta taturo mata’

  “Yanda tafara karanta sakon taji jiri yasoma dibarta tanemi waje tazauna tukunna tahuta sannan tacigaba dakarantawa’ bayan takarance tsaf taduba out box taga anyi replyabun duk yabi yadaure mata kai’

  Shin hakan yana nufin mus’af shine makashin mahaifiyarta? Mijina! tafada hawaye nabin kuncinta’

   Dasauri tashiga kiran no. din mom dinta’ ring daya matar tadaga’

  “Asanyaye zarah tace zaki iya samuna a unicef bayan awa daya’

   “To ai acanne meetin dinnamu’ kodai kema meetin zaki’

  Kwakwalwarta adagule ta’amsa matada ehh’

  Matar tace toshiknn semuhadu acan kawai’

  “Toh kawai zarah tafada takashe wayar’

___”hakatacigaba dazama abayin dafeda kanta tanakuka metsuma zuciya itakadanta……..

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 89*

____”ganin batada sarki se Allah kukanda take bbu abunda ze amfana mata yasa tashare hawayenta tamike tafice a tlet din’

  “Sauya kayanta tayi izuwa wani tsadedden red&black gown kasancewar gown sune best awurinta’ tana matukar son dugayen riguna kuma suna karbar surar jikinta matuka’ bawani kwalliya tayi a fuskartaba amma kayan yayi matukar amsar jikinta ainun’. Komai red&black tasanya hartakalmin kafarta sannan tasaka glasses baki a idonta’ don takalli mirror idanunta sunyi jajir sbd tsabar kuka’

  Wayoyin duka2 tasaka acikin jakarta kafinnan take sakkowa palo’ dahanzari tazaga tacikin garden tasamu wannan khadimar tabata hkr kan haryanzudai tabar mata wayar kafin sudawo da oga tabar mata tata wayar idan ankawo wuta tasanya mata a caji’ Sannan takoma ciki’

  “A palo suka gamuda mus’af dinshima kamar sunhada baki shima suite dinda yasaka baki rigarcikin kuma ja haka necktie dinshi’

  Batareda yaceda ita komaiba yayi gaba tamara mishi baya’ Allah kadai yasan abunda takeji azuciyarta’

___”bangaren shamsiya kuwa bayan wayarsuda zarah tashirya ahanzarce tafice batatsaya ko inaba se office din DPO awannan karonma begamsuda abunda tazo dashiba hasalima afusace suka rabo’ yayi mata warning kartasake zuwamishi matukar idan zarah bazatayi karar dakantaba’

____”prncss ce zaune akan dinning table inda breakfast dinta yake agabanta amma fir taki ci se ihu take tunjiya da mus’af yakawota takiyin shiru’

   “Magajiyace tafito hjy murjanat kenan’ se auna ashar take hartakaraso inda nanny taketa famada prncss taci abinci taki’

   “Dan ubanki rufamin baki shegiya’ bafazanyarda dawannan iskancinba nikam bazakimin rashin mutunci nanba tadungure mata kayi tana huci’

  Itakam prncss dabatasanma metake cewaba sedai tasan masifa sarai’ takara sautin kukanta tanafadin take me back to my mommy’ ran hjy murjanat yakara baci “don uwarki kirufan baki ahegiya yar yahudawa’ yoni badon banison bacin ran danaba mezesa inzauna da shegiya’ tadauki fresh milk dinda yake gaban prncss din tajuye mata aka’ sannan takalli nanny din tace take care of this’ tayi wucewarta’

  ____”nan nanny din tashiga sharemata inda madarar duk yashige cikin gashinta dayake kwance har gadon baya’

  Awannan yanayinne zulfer tayi sallama tashigo gidan ta’iske abunda yake faruwa’

   Bbu kowa apalon hakan yabata damar karasawa dinning area din’ tabbas prncss ce to meyakawota nan gidan?

   “Prncss tana ganinta takarasa tarungumeta tana kuka’ nantashiga tambayarta meyasameta waya kawota?

  “Tass tafada mata komai duk abunda yafaru’

 Nantashiga rarrashinta tayi shiru kuwa’ maidata tayi kankujera tazubamata abincin tasoma ci babu musu’

  “Muryar wanakeji kamar dotata’ hjy murjanat tafada yayinda take sakkowa daga stairs’

   “Dasauri zulfer tamike tadan matsa daga wurin prncss din tace yes mommy nice’ tana karasowa suka rungume juna tanayimata sannuda zuwa’ sannan zulfer tamaida dubarya kan prncss’ mother aina kikasamu yarinya?

  ‘Kamar jira take tarufe baki tace Allah yasauwakamin yar wurin zarah ce matar son, yazo yakakabamin’ muje kinji idan inakallonta amai nakeji’ nan tajata suka koma Palo’

____”Dr sanine zaune a palon madam Farida inda yake shaida mata duk plane dinda sukashirya kan fitowar abdul’ awannan karon kam batamusaba don taga abun yacanza ba’irin dabane’ acewai mutum yanason daukaka kara babu hali aiwannan zaluncine’

  ‘Don haka tayimusu fatan alkhairi kawai’ dakwarin jiki yatashi yatafi yanamejin dadi azuciyarshi’

  Bejima dafitaba driver din abdul abiola yashigo yazube gaban madam Farida’ 

   “Toh kaikuma meye yafaru?

  Cikin hausarshi takoyo yasoma rafka mata bayani’ “madam kinhanani zuwa duba megidana bansan irin wannan hukuncinba’ toh kobanjeba akwai wakilaina dubbani gasucan waje sunshirya zasutafi’ wllh ankusa aballo yaki garin bauchi dukkan abdul’

  “Itadai sororo tayi kawai tana kallonshi duk atunaninta ahirmenshine kawai’

   Hajiya bakice komaiba wllh idan abunnan yadau lkc yakara minti goma Abu bazeyi kyauba muje kiganewa idanunki’

   “Batai kasa aguiwaba tatashi tamara mishi baya’

  “___turus tatsaya tana ganin ikon Allah tundaga daga labule datayi’ jamaa tahango  damke gidanta’ masu fararen kaya sune kangaba koba’a fadaba kasan lktcine ma’aikatar asibitin Dr abdul’ Saura kuma ma’aikatan gidanne sune mafi rinjaye don ma’aikatan bangare2 duka sukayi cincirindo’ na ukunsu kuma securities din gidanne wa’inda suka ninka duka ayawa’

  “Nahudun kuwa fanz din Dr abdul neh Na GRP din bintufannah’ sukadansu they re mre dan hundred’ anan nagano masoyan abdul kowacce tayi damararta daniyar yau komezefaru sedai yafaru sesun fitoda abdul’

  ___”madam Farida tasauke ajiyar zucia takarasa fitowa gabadai’.  inda tashiga musu nasiha kan muhimmancin hkr’ danusar dasu cewar subarwa Allah komai ahanunshi abdul Allah shikadai ze’iya kwato masushi daga hanun azzalumai’ nasuha ssai tayi musu meshiga jiki’

   “Alhamdulillah ssai sukaji nasiharta sukajanye zanga-zangar dasukayi niyar yi agarin bauchi’ nanma kan sharadi guda, na’idan har abdul befito nanda wata gudaba tofah sunakan bakarsu’

   “Akan haka madam Farida tayarje musu tasamu suka hakura kowa yakama gabanshi’

___”bayan gama meeting dinne akazauna kuma bikin karin girma ga manajojin manya2 dagacikin companies dinda suke garin bauchi’

  “Awannan lkcnn zarah tasamu tafice awurin ganin hankalin mus’af yadanyi gaba’

  “Cikin hanzari takira matar batajimaba kuwa tabiyo kwatancenda zarahn tayi mata’ wurinda jamaa sukayiyyi parcking din motarsu ta tararda ita’

  Tanazuwa sukagaisa matar taciro  wayar ajaka tamikawa zarah’

   Tabbas wannan wayar mom dintace’ seda kwalla sukazubo mata’ amma matar batalura dahakanba kasancewar da glasses a’idonta’ godia tayimata ssai sannan takoma ciki’ tawani kofar’

  Dai2 nan mus’af yafito yana dube2 kozeganta don yalura dabata ciki’ hankali atashe yasake komawa ciki yahangota tafeda glass cup ahanunta daukeda juice’ se’asannan yasauke ajiyar zuciya yakarasa 

Wajenta’ inakikaje kekuma? 

  “Bakaga abunda yake hanuna bane’ nakarbi wannan neh’ tanuna mishi juice dinda tatsaya takarba don karyayi tunanin wani abu’

  “To meyasa bakisanarminba nasa akowo mikiba sekinje dakanki?

  “Batasake bintakanshiba tayiwucewarta inda akatanadar dominsu’ shima yamara mata baya’

  Bayan angama taron sukajera tare sukafice yajasu zuwa gida’

    __”suna isa tashiga rum dinta tasake wani wankan takimtsa kuma cikin riga dawando yarkanti’ tafito down stairs batatsaya ko’inaba seshashen ma’aikata’ acan tabaiwa matar wayarta itama takarbi nata takoma garden tashiga sentbox awayar mom dinta tagafa tabbas taturada sakon’ taduba date dakuma time dinda tatura dashi  taga lkcn goshin magrib neh’

   Nantafara tunano lkcnda tafito awanka takeneman wayarta’ bbu kowa gidan kumadai tasan akan mirror ta ajiye wayarta sannan mus’af kadai kegidan kumashine tatarar awajen mirron yacemata begawayartaba’ lallai shine wanda yayi reply wa mom dinta yayaudareta dacewan bariyaje yadawo ashe yajeni yakashe mata mahaifiya’ tashare hawayanda suke zarya kanfuskarta dabayan hanunta’ tasake tunano lkcnda takirashi kasancewar tanajin tsoro hartaji ihun mata yacemata engine neh ashe mom dintace’

  ___”atake tadannan kiran DPO dawayar mom dinta’

  “Dasaurinshi yadauki wayar ganin madam maimunert a screen din wayarshi don har lkcn behi delete ba’

   ___”hello sir….. Zarah tafada cikin muryar kuka’ plc i need ur help plx sir…. Hello wake magana?

   “Zarah ce sir, yarwajen late hjy maimunert……” ahhh meyasam…..bekarasaba tahi hanging dinwayar jintahowar mutum tana kokarin sawa a aljihunta wayar tafadi kasa’ tasunkuya tadauka dagowarda zatayi sukayi ido hudu da mus’af……..

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 90*

Bintufannanh.blogspot.com

_wannan page din sadaukarwane agareku masoyan littafin *fatima xharah* musammam yan GRP din bintufannah😍 inajin dadin kasancewa taredaku Allah yabarmu tare yabar zumunci dakauna tsakaninmu🙏🏻 hakika inasonku kwarai kuma tallafamin bbu shakka I so much luv all_😘😘

_~inakuke abdul fanz yau ranarkuce~_💃💃

___”cikin kaduwa tadaga wayar tashiga ja dabaya gamida boye wayar abayanta’

  ‘Shima yashiga binta yana mata wani irin kallo, harsukashi cikin garden din’ juyawa tayi dasunan arcewa yayi saurin damkota’ yamurde hanunta yawafce wayar yariketa da hannu daya dayankuma yashiga juya wayar yana kallo’ fuskar wayar yadanna image din mommy yabayyana kan screen din wayar’

   What? Yafada dakarfi yana kollon wayar’ where did u get this? Yadaka mata tsawa! I said where did u get dis!

  Ficike kanta tayi daga rikonda yamata taware hanunta tatsinka mishi mari! Be’ankaraba takara aikamishi dawata seda yayi tangal-tangal bakinshi yasoma fidda jini’

   Dagowa yayi damamaki yana kallonta yayinda yakejin gangarar abu abakinshi yasharo yaga jineni’ 

  Tanunashi dayatsa’ wannan shine inda nasamo wayar’ sekuma tafashe da kuka’ ur a cheatr! mus’af ur a liar murderer! all u alone’ u cheat on me’ 

  “Tana wannan hargowanne wayar tasoma ringing sunan DPO yabayyana akan screen din wayar’ yasake waro ido cikin tashin hankali’ kafin yamaida dubanshi kan zarah ‘shi kika kira? Bamagana nake dakeba dan uwarki! talk 2 me zarah’

   “Kukan kura tayi tadamki wuyarshi tasoma bugunshi tako’ina tana ihun yakashe mata mahaifiya’ bedamu da dukan datake mishiba yamurde mata hannuwa duka biyu yakai mata naushi aciki’ Tasaki wani razanennen ihu na azaba takama cikinta’ yayi nasarar janta waje, har parcking lot yashiga kokarin jefata cikin mota’ dasaurar karfinta tashiga turjewa tana ihu kamar ranta zefita’ tanafadin ina zaka kaini kasakeni wllh karabu dani’ ganin zata bata mishi lkc yakara mata wani naushin aciki tasulale kasa zata fadi yadagata cak yasaka amotar yashiga drivng seat yaja motar’

   “Sauke glass yayi cikin dagun murya yasoma mgn da securities dinshi tayanda zasujiyoshi’ “duk wanda yazo nemanmu kucedashi munyi tafiya’ nan yaja motar sukafice takofar baya’

__”fitarsu badajimawaba DPO yayi knocking get din gidan shamsiya nabiye dashi abaya’

  “Wani security neh yabude kofar’ DPO yashiga tambayarshi ko megidan yananan suyi mashi mgn dashi’

  Nan yashaida masu basunan ai sunyi tafiya’

   Karaf shamsiya ta’amshe wllh karya kukeyi sunanan’ munafukan banza dawofi’

   DPO yakatseta tahanyar cewa zeduba gidan’ 

  “Basudamuba sukabarshi yashiga sukatsaida shamsiya’ bejimaba yafito agidan ganin tabbas bbu kowa’

   Shamsiya tace toh ammafa wllh sedai aduba gidansucan gidan iyayenshi’

   “Bemusataba sukafita tashiga motarshi yajasu zuwa can gidan’

___”bayan tafiyar zulfer har prncss tasamu bacci abunta’ kasancewar taci takoshi kuma zulfer tayita kwantar mata dahankali kan kartadamu zatamaidata wajen mommynta’

___”da’isowarsu DPO yasa akayi musu sallama da dad din mus’af’ bebata lkcba yafito aukagaisa’

  “DPO yau kaine dakanka? Atakaice ya’amsa mishida ehh’

  “Drlng wai kaida suwaye ne kuke surutu haka’ magajiya tafada yayinda tasakko daga sama tafito itama’ ganin DPO yasa takakaro murmushi dabaikai zuciba duk atunaninta sunzo duban prncss neh’ 

  “Itama suka gaisa yasoma tambayar abunda yakawoshi’

   “Alhaji mus’af fa? Kokadan betsorataba yadake yabashi amsa awayance bbu gargada ai son sunyi tafiya damatarshi yayinda hjy murjanat hankalinta sam bekwantaba toh ina dannata yaje’

  “Inasukaje? Sukahada bakida DPO wajen tambayarshi’

  Hakan yadaurewa DPO kai azuciyarshi yace tabbas akwai abunda suke boyewa’

  “Dad din mus’af yajanyo matarshi jikinshi ‘calm down mummyn son bansanar maki bane amma yakai 2weeks datafiyarsu jiya nima yakirani yasanarmin shiyasa bansamu nafada mikiba’

  “Takaici duk yabi yacikata takwace kanta tashige cikin gida tanakan masifa’ duk sukabita da ido’ yadan kakaro murmushi karkudamufa duk fushi take batasan datafiyarba, alhali haushinta daya yama akayi harwani honey moon sukaje wato kuma dawannan shegiyar’

  “___aa bakomai DPO yafada don yagamsuda bayananshi nan sukayi sallama cikin lumana bbu ko tashin hankali’

  “Ran shamsiya besoba sukabar gidan inda dad yabita damugun kallo’ suna tafiya yadaga waya yakera mus’af yashaida mishi yanzunnan dpo yabar gidan nemansu amma yashaida mishi cewar sunyi tafiya honeymoon 4d past 2weeks’

   “Karkadamu dad yanzu haka mun’isa gidan’

  “Ina bawata matsalar?

  “Bbu dad’.    “Ok to shiknn ammadai kayi ahankali coz zasusamaka ido kar kayarda asan inda kuke’

   “No dad karkadamu kamantani neh’

  “I knw u can do well, so take care’ nan yayi hanging’ yakarasa cikin gidan’ inda ya iske magajiya sekumbure- kumbure take’ murmushi kawai yayi yakwararo mata bayanin yanda sukayida mus’af din dazunnan neh yakirashi yake sanar mishi cewar yanahanyar zuwa gidana na gabada  inkil dinnan can hanyar meduguri’

  “Toh meyasa zasucan din?

  Bana fada makiba ahigiyar yarinyarnan tagano shine yakashe mata uwarta’ shine takira wannan karan dansandan’ yayi kwafa aishima nakusa insa a’aikashi lahira besanni bane jina kawai yake’

   “Hjy murjanat tayi daria harda shewarta “Allah yabarmin kai megidana, wanda besankaba bazetaba yarda kaikashirya komaiba’ yayi murmushi kawai suka haura sama zuciyarsu fal farin ciki’

___”da daddare zulfer ta’isa prison hankalinta atashe’ inda tasamu dr sani da abdul wajen cin abincinsu’ nan tashaida masu cewarfa mus’af yaraba zarah da prncss’

  “Hankalin abdul atashe yasoma tambayarta ina yakaisu’ 

  ‘Dogonnumfashi taja tukunna tafada masu tas yanda sukayi agidansu mus’af din da prncss’

   “Abdul yayi mata godia sannan yabukacida tasa mishi ido kan dukkanin mvmnt din mus’af din daganan sukayi sallama takoma gida’

__”abdul yakalli dr sani ‘yazama dole gobe inbar nan donhaka karkayarda kamanta da drugs dinnan’

  “Insha Allahu sir, bazan manceba’ abincinda yakasa ci kenn sukayi sallama dashi yakoma gida da abincin kawai don har rantsuwa yamishi kan bazeciba’

___”awahale tasoma bude idonta kadan kadan’ hartawaresu kan mus’af daya zuba mata namujiya’

   “Mikewa tayi tazauna ssai tana kallon yanayin dakin bata taba zuwa nanba’ sekuma tatunano abu nakarshe dayarabasuda mus’af ihu tadanna tacafki wuyarshi tagantsara mashi uba-uban cizo shima seda yasaki karar wahala tahankadashi kasa tafice da gudu’

   “dafitowarta tatsaya turus ganin abunda yake gabanta’

   “Tekune makeke girmansa yakure tunanin mutum duk sonka dakahango karahenta kayi karya’ nan takama kai tajuyo tana kallon mus’af dayake mata dariyar mugunta harda tumuwa akasa don farin ciki’

   “Durkushewa tayi awurin tasa hannu aka tacigabada rusar kuka…..

___”washe gari dasafe dr sani yakaiwa abdul breakfast dinshi kamar kullum yanda yasaba’

  ‘Yauma seda yaci abincin gaba security tukunna aka fitoda abdul din’ awajen mika mishi basket din warmers dinne yasamu yazuba mishi drugs din acikin hanunshi’

   “Cikin kwanciyar hankali yaci abincinsa bawata damuwa haryaga dr sani yamishi sallama yatattara kulolin yatafi dasu’

   “Seda yakoma har cikin cell tukunna ya’afa kwayoyin batareda kowa yaganshiba’ yakoma yayi lamo yazauna’

   “SP neh yazo wucewa kamar kullum yanda yasaba mishi yana masa kallon banza’ yakarasa yabude dakin yashiga’ wato kai saboda gata ansakaltaka a prison dinma komai naka dabanne abinci bazakaci namuba, haka ruwansha’ sannan gurinka dabanne toilet dinka kaikadai babu shearing tokuwa inamaka albishir bazan gaji dacin ubankaba’ Abdul dai kanshi asunkuye bece mishi komaiba’

   “dan iska mutumin banza kamaidani ina mgn? yadamki wuyarshi raibace zekaimishi naushi kumfa yasoma fita daga bakin Abdul din yana tari kamar zemutu’ atsorace yasakeshi yasoma ja dabaya yayinda abdul yakekan tari yana gudun dule akasa daga baya yashide yasuma awajen’

  “Ai dagudu SP ya arce yayigangancin danna security call’ nan suka fiffito yashaida masu abunda yake faruwa’ dagudu sukayi wurin akafito dashi akasashi a ambulance sukazarce dashi asibiti’ shikuma SP akatsareshi amatsayin suspect’

___”da isarsu hsptl suka karbeshi hanu bibbiyu ganin motar prison neh’

  “Nan aka kawo gadonda akedaukar patient that is unconscious akasashi suka soma turashi zuwa emergency room’ sunashiga palon farko zuwa nabiyu na uku likitocin dasukayi basaja amatsayin likitocin gaskia gaskia subiyu dr sani da zulfer sukafito awani daki dagudunsu fuskarsu daukeda masks irinna asibiti suka kama gadon wa’incan drs din gaskiyar suka koma tahowada securities din duk azatonsu yan’uwansu neh likitoci’

    “Ganin haka sukuma sukasha kwanan dagadon can last corridor na barandar palon’ nan aukatashi abdul dayake kwance yamike garau yayi maza yasanya irin tasu kayar shima’ sukacanja hanya tacikin wasu bishiyoyi sukahaye garu nan sukacanja kayansu inda abdul yasanya jacket me hula akanshi yasaka hular inba yadagoba bazaka iya ganin fuskarshiba koda yadago dinma sedai kaga bakinshi kawai’

  “Nan suka soma falfala gudu batareda sunsan inda sukanufaba kasancewar asibiti is far away from cikin garin bauchi’………

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 91*

___”tafiya sukayi menisan gaske duk sungaji sungalabaita babuma yakamar zufer data nemi waje tazauna tana huta gajiya’  “Duk sukajiyo suna kallonta dr sani yanafadin a’a zulfer yadai kitashi mutafi bamuci tazamaba fah’.   Abdul yadanyi murmushi don yasan tabbas tayi kokari bakadanba ayanda take mace’. “Sani kabarta tadan huta semuwe’

  “Nop oga ka kallifa ko hanya bamu ganowa yanxu ace munada halin zama’ zulfer tamike tsaye kamar wacce tasha wani Abu don har wani’iri take gani’.  “Muje kawai zan’iya tafiya’

   “Abdul tadaga kanshi yayinda hular jacket dinshi takoma baya takwance gashin kanshi metsananin baki dake kwance akan wuyarshi luff sukabayyana kansu’  yakalli zulfer dakyau idonsu yahadu dana juna yayinda zulfer tayisaurin dauke kanta’ toh shikenan muje yafada shima gamida dauke kannashi suka soma tafiya’

___” _tab amma Allah yayiwa wannan gaye haduwa amma harshine zarah tagujeshi ta auri wani banza can, hmmmm lallai tatafka babban kuskuren auren mus’af_

  Ke! Kince zaki iya kuma kinatafiya kamar bazakiyiba’ mgnr Dr sani yafargar da’ita tayi wuf tadawo hayyacinta taga ashema harsunyi mata nisa’ takarasa da gudu ta’iskesu sukacigaba datafiyarsu’

___”sundanyi nisa abdul yadubi Dr sani’ waikai baka fitoda phone bane?   “Nafitodashi mana’ 

  “Amma kai dan’iskane banwayar inkira momcy ta turo mana da driver’ ciro wayar yayi a aljihunshi yamika mishi, aikafito kenn kuma zakafara halinkaba? 

  Abdul beko dubeshiba yashiga jera no. din madam Farida awayar’ itakuwa zulfer tasauke nauyayyen ajiyan zucia tana hamdala’

____”ring 2 tadauka tanajin muryar abdul tamike daga kwancenda take’ tashiga jero addu’o’i abdul neh yakatseta “mommy we’re under risk kituro mana da driver’

   “Yanzun kuna inane? Kedai kawai kibawa driver din wannan no. Idan yafito yakira zanmishi bayani plc mom do it quickly’ yakashe wayar sukacigaba datafiya ahankali kozasu fito titi’

___”bayan likitocin sunkoma ne suke tahowa da jami’an tsaron don suyi gadin kafin sugama duba lafiyar mara lafiyar’ nan suka tsaya jikin kofa yayinda sukuma suka shige ciki’

   __”ba’a dau lkc ba suka fito dasauran likitocnda suke dakin sukazama su shidda’ dukkaninsu suna sharbe zufa’

  “Ya harkungama dubashine? Zamu iya shiga muganshi knn don kunsan bazamu barshi hakaba ga handcuffs nan zamudaura mishi’

___”wane irin mungama daya daga cikin drs din yatambaya fuska daure’ bayan mu bbu wanda yashigo manada patient ciki’

   “Patient yawuce Wanda kuka amsa bayan zuwanmu’ wani jami’i shima yahauro ranshi duk abace, wannan ai iskancine tambayar rainin hankali zakayi mana?

__”kankace kwabo rikici yabarke tsakanin ma’aikatan bangare biyun’ daga bisani babba daga cikinsu jami’an ya umurcesu dasuyi maza subi hanya abar wannan cece kucen’. Hakan kuwa sukayi suka dunguma dukkansu’

____”Abiola neh akan haryarshi yadanna no. dinda madam farida tabashi yasoma kiran layin’ atake abdul yadaga daga dayan bangaren’

…….hello, sir? Zefara yimishi shirmen mgn abdul yakatseshi tahanyar fadin’.  “Kaimaza kayi tracking indamuke kawai kazo wajen’ munacikin tashin hankali abiola kada kayi wasa’ yayi saurin amsawa da yes sir!

      “Cigaba fatafiyarsu sukayi har sukasamu suka bulla titi’ se lkcn sukaga ashema hanyace mesaukin kwatance dondai kawai sunyi zagayene kuma tacikin lungu’ kanaganinsu kasan agalabaice suke’ cikin sa’a mota baki kirin tafaka agabansu dukkaninsu aukatsorata gamida arcewa.?..

___sabanin abdul dakallo daya yayiwa motar yasan cewar motar gidansune’ batareda jin ko dar ba yabude baya yashiga’ yana hango inda Dr sani da zulfer suke gudu ko waiwaybasuyi😂😂

  “Aranar yayi dariyanda tunda uwashi tahaifoshi beyi irinshiba haka shima abiola datun fakawarshi dayaga sunwatse yake tuntsirewa da daria’

  “Abdul yadan tsagaita da dariyarshi yace ‘bisu mana karsubace mana bamu ankareba’

     “Haka kuwa akayi seda motar tadan wucesu tukunna yayi reverse gamida zuge glass abdul yaleka kanshi yana kwalla kiransu’ ganin daria yakeyi yasa sukatsaya suna mamaki kafin idonsu yakai kan no. din motar inda akarubuta madam farida tukunna sukasauke nauyayyen numfashi suka karaso shigarsu kedawuya sukasomajin jiniyar motar yan’sanda’

  Asukwane abiola yaja motar batareda ko hangomotar tasu basuyiba’

___”yanda yake amsa wayarne yafarkarda zarah daga baccin wahalarda yadauketa musamman kalmarshi ta 2 dayafada dakarfinshi’ mekake fadamin haka? Yayi escaped?! Shine kalmarda tatashi zarah amma tayi lakwas kamar me bacci sanin halin mus’af abanza seya kara mata duka’ don bayan tayi kokarin guduwa tagaruwa tatsaya seda taji ajikinta tukunna yadaure kafafuwanta haka hannayenta yadauresu jikin gado ahaka tasamu tayi bacci’

    “Seda yajuya yakalleta amma duk dahaka bemishiba yafice waje don karasa amsa wayarshi’

   “Wai garin yahaka SP?   “Oga nima yanzu nake samun lbr, wai daga kaishi asibiti yanxu mukejin lbrn ya’arce’ nimafa kasan ina hanune yanzu haka’

  Kaidin kuma! dakayi me? Nan takwashe duk yanda akayi yafada mishi’

   “Kanajina sp? Ehh inajinka sir,

  “Toh wllh muddin kasake katonamin asiri kasanar musu wainine keturowa horasda wannan dan iskan wllh sena hallaka iyalanka duka!

  “Subhanallah! Oga meyayi zafi haka?

  “Nidai kawai nagaya maka’ nan yakashe wayar yabar sp dajimami’

___”seda tabari yashigo dakin yashiga tlet yagama abunda yake yafito tukunna tabude idonta tanayi kamar alkcn tafarka’

  “Kallo daya yayi mata yadauke kanshi don haushi takebashi kamar itace tayi wasa abdul yaware’

   “Kakwanceni inason inyi wanka’ mgnrta yadaki dodon kunnenshi yanda kasan yashaketa tamutu haka yakeji’

  “Untied me mus’af inason inyi wanka dawasu uzurai’

   “Toh kiyi uzurin anan mana! Yafada cikin hargowa’

  “Awannan karon kwantarda murya tayi bakamar farkoba’ don wani dabara yafado mata’

  “Ahankali yajuyo yana kallonta yaga kamar ba ita tayi mgnr ba

  Plc mana habibty’ tasake lankwasarda murya’ besan sanda yasoma ware igiyoyinda yadaura mataba’ azuciyarta tana saka abubuwa iri2, nayanda zata shirya masa dabaru taci galba akanshi hartasamu ta amshe key din jirgin zuwan’

   ___”tas yakwance mata daurin’ sannan tadubeshi “toh habibty akwai ruwan zafine’

  “Swthrt gaskia babu amma bari inkunna gene sekisa kettle nizanwuce wani hidimane nawa’ ta’amsa mishida toh kawai’

  Haryamike zefita yakomo daukar wayarshi dayabari kan gadon, tayi maza tadauke idonta akan wayar duk sonta yamanta amma dayake yafita wayau yadawo yadauki abunshi’

   “Yana kunna mata yasa key yakulle shashenda take yabar gidan ajurgin ruwanda xekaishi bakin gaba’

___”direct gidan dr sani ya umarci abiola yanufa dasu don abdul cewa yayi bazeje gida yanzuba don yasan security can zasufara bincikawa’

   Har ciki akabude masu get sukashiga da motar’ dr sani yasa akabude garage akashiga damotar aka lullubeta aka kulle wajen duja dan tsaro’ shiyayi musu jagora har babban palonshi inda shikuma yashiga ciki’

   “Dare2 abdul yayi akan kujera yana huta gajiya harda kwanciya yana shakar iskanda yajima bayi shaka’. Itakuwa zulfer dukda tanason kwanciyar kasawa tayi kasancewar presence of abdul dakuma abiola’ uwa uba kayan jikinta rigace medogon hanu iya guiwa da wando sedan mayafi datayi rolling yatsaya dai2 kirjinta ko breast dinta berufeba amma rigarta yarufe wajen’   tanashigan ananun kaya ssai kasancewar itaba yar kasabace amma kuma bata taba barin jikinta awaje’ 

___”dr sani ne sukajero damatarshi hjy nusee inda take daukeda warmers shikuma da plat da spoons suka karaso da fara’arta tanayi musu sannuda zuwa’ dukkansu suka amsa cikin jin dadi sunamata sannu itama’

   “Abinci ssai zulfer da abdul sukaci sukasha bbu yakamar abiola dama shikam kamar abunda yazo ci kenan abinci’ anan suke zantawa kan batun yanda za’ayi sudauko princess’ dakuma begaba daya zarah’

   “Zulfer ce tace subar mata mgnr princess ahanunta tasan yanda zatayi amma banda zarah acewarta bazuwa gidan mus’af takeyiba hasalima tasan koda taje tasan walakanci zeyi mata wanda ko kare bazeciba’.  duk wannan budurin aunayine basumasan cewar mus’af yadade dadauke zarah ba’

___”kusan la’asar zulfer tadauki hanyar gida bayan tahuta gajiya ssai don har bacci tayi’ tare sukafito da abiola sukabar abdul da dr sani da matarsa’.

Abdul yakarbi wayar dr sani yakira mahaifiyarta abar kaunarshi yashaida mata duk yanda sukayi’ yabata hkr ssai kan abunda yayitayi mata a prison na idan tazo yaki kulata’

  “Abunka da mahaifiya duk tamance’ itakamma har hkr tadunga bashi narashin temakonahi dabatayiba wajen cireshi awannan guri har natsawon wannan lkcn’

  Hakadai sukayita hira cikin alhini da kaunar juna wanda besaniba aeyarantse cewar saurayi da budurwa ke wayar din harda yar kwallarsu nadaukin juna……..

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 92*

_*i dedicated this page to u maman abba😘 Allah yasaka miki da mafificin alkhairinsa kamar yanda kikaimin alkhairi*_🙏🏻 _*i’m so much grateful can’t mention*_

___”shikam mus’af dafitarshi bezarce ko inaba se gidansu’ inda yashiga zayyanewa dad dinshi halinda akashiga wai abdul yagudu’

  “Dad dinshi yanisa sannan yacigaba’ hakan yana nufin yana samun imfrmtn gameda duk abunda kakeyi’

   “Mus’af yakalleshi darashin fahimta’

  “Yes son of course, kasa ido ssai kuma mata nagaba dazaibi shine yayi kokarin sanin inda matarka take dakuma wannan yarinyar don haka kakiyaye’

   “Yajima azaune yana tunanin azuciyarshi sekuma yaga tabbas ehh hakane mgnr dad dinshi’ kamar antsunguleshi yamike ‘nizan wuce dad’

  “A’a tun yanzu?

  Aibanda natsuwa tunda nagahimci mgnrka’

  “Toh kashiga kugaisa da mom dinka tana ciki’.    “No dad kagaisheta kawai idan tafito’ nan yafice agidan hankalinshi atashe’

___”bangaren zarah kam yana kunna mata tafada tlet tajona kettle kamar yanda yagaya mata’ sannan tashiga kitchen tasoma sarrafa lafiyayyen abinci duk tanayine don taci riba akan mus’af don taga nunamishi fishi bazekaitaba sedai kawai taji ajikinta’.  Abun yabata mmaki matuka yanda taga kitchen din komai atsare babu abunda babu kamar damacan akwai mutane agidan’

  Adan wannan lkcn tahada lafiyeyyen salat wanda yaji koyi ahikadanshi kamshi yakeyi, tadafa shinkafa medaukeda ruwan kwa2 sannan tabar hadedden stew dinta akan gas dakaji zako2 suna mararraka’ tukunna takoma tlet’

   Sirka ruwan tayi gamida zuba turaren wanka aciki mekamshin gaske’ sannan tasoma cire kayanta’ wajen cire dogon wandonda yake jikintane wayarta tafado’ dasauri tasa hanu tadauka tana godia wa Allah harkasa kunna wayar tayi don farin ciki’ itakamma har tamanta da batun wayar’

   “Jikinta narawa tadaura towel tafito dakin wardrobe tabude inda taga kananun kaya kayane kawai aciki takara bude wani bangaren taga inners neh harda pad’ azuciyarta tace lallai mus’af dan rainin wayau ne watoma yasan zekawoni nan kenan’ tayi sauri tadauki pad din dawani pant da bra takoma wajen kananun kayan tazabi wasu masudan mutunci daga ciki takoma tlet tasaka key’

   “Kunna wayar tayi har zata kira layin shamsiya sekuma tafasa tunawa datayi dazu mus’af yana waya taji kamar wai Abdul ya arce don haka tasoma kiran layin zulfer’ hartayi ringing tadauke ba’a dagaba tasake kira yakai sau biyar ba’a dagaba’ tasake kira kenn taji ana knocking kofar tlet din’ harseda hanjin cikinta suka juya’ dakyar tabudi baki tace waye’

   “Mus’af ya’amsa da nine waiharyanzu bakiyi wankanba mekika tsayayi…… Mgnrshi tamakale sakamakon kanshin girkinda yadoki hancinshi’ amemakon yacigaba damasifar sekuma yacanja akalar zancen “wai daga ina nakejiyo kamshine’ zarah datake kokarin kashe wayar hanunta ta’amsashi dafadin’

   “Laaah kaga namanta kar miyarnan takone don Allah kadubamin kan infito’

  Cikin jindadin yanzu tasaki jikinta ya amsa da toh’ yafita’

   “Wahalallen ajiyar zucia tasauke sanna takarasa kashe wayar tayisauri tayi wankanta’ a tlet din tashirya jikinta tsaf tasaka wayar a aljihun wandonta tafito tashafa mai’ tana shafa turaruka yashigo dakin’

  “Yauwa kingama ko? gashican nikam nasauke miyar nakashe gas din, gaskia beauty kin iya girki babu karya’ irin wannan kamshi’

  “Tadubeshi tacikin mirror tayi murmushin karfin hali sannan tace aiduk nayiwa megida nane’ kaso kaga farin ciki gun mus’af harwuri yanema yazauna yanatayata ahiryawa har suka gama’ atare suka koma kitchen din inda tasaka komai amazauninsa yatayata suka jere kayan abincin a dinning table’ 

___”duk motsinda tayi yanabinta da ido hartagama zuba musu abincin’ yakalla yaga a plate daya tazuba yadubeta da alamar tambaya tayi saurin kirkiro murmushi  iya baki’ tanuna plate din “kamata yayi mata da miji sudunga cin abincinsu akwarya daya’

   “Harzuciyarshi yaji dadin abunda tafada’ yakasa boye farin cikinshi inda yadunga yimata zuba yayinda takekan feeding dinshi’

   “Zarah nasan bankyautaba amma kiyafimun don Allah, ba’a son raina tsautsayi ta afka tsakanina da mom dinkiba’ tundaga lkcn hankalinta yabar jikinta haryakarashi mgnrshi batasaniba’ seda yadafa kafadarta yana fadin plxx tukunna tadawo hayyacinta’ jitaye tamkar zuciyarta zetsage yafito waje don bakin ciki amma tadaure afili tace is OK’ banison kanatuna baya abunda yawuce yawuce ai’

  “Sekuma taga yawangale baki yana daria yakarbi spoon din yasoma bata abincin itama’

___”haka jami’annan suka karaci zaga garin bauchi amma sam basuga alamar samun abdulba, donkasu sukakoma asibiti yayinda sukatafi da lktocin suje amsa query don sukansu jami’an batsira sukayiba’

___”washegarin ranar dasafe misalin karfe 11:30 zulfer ta’isa gidan Dr sani’ ranar kuwa befita aikiba kasancewar abunda take gabansu’

   ___”sunji dadin ganinta kuwa awannan lkcn’ bayan aungaisa aka kawo mata kayan kalaci amma bataciba kasancewar takarya agida”

  ___”malama zulfer ya akecikine? Abdul yakatse mata hanzari tahanyar yimata tambayar’

   _”ehh yanzu zanwuce gidan daganan insha Allah’

  “Toh madallah yayi kyau’

  “Amma yamaganar zarah fa?

  Karkidamu ki aiwatar danaki kawai Dr sani yafada’ aimunashiri da kawarta shamaiya zanje gidansu dakaina inji daga bakinta’ toh hakan yayi’ zulfer tafada’ nizan wuce’ tamike tsaye 

  “Tomuma miye amfanin zamanmu muwuce kawai zuwa gidansu shamsiyar’ nan sukafice dukansu daga gidan zulfer tashiga motarta sukuma sukashiga tasu anma motar Dr sanice farace glass dinta meduhu’

___”direct suka isa gidansu shamsiya suka sallama tafito’  Dr sanine kawai yafita amotar’ ssai tayi farin ciki daganinshi’ bayan sungaisa yasoma kwaranyo mata tambayoyinda yake tafe dashi’

  “Batayi mamakin jin tambayarsaba haka bataji tsoron bashi amsaba’ tafayyace mishi komai har kiranta da zarah tayi dakuma zuwa bincikenta dasukayi da DPO’. Yayi mata godia kuma yashaida mata cewar duk yanayinda suke aciki zataji daga gareshi haka itama idan tasamu wani lbr yabukaci tasanar dashi’ sukayi musanyar no. sukayi bankwana’ jiki asabule yakoma motar ahanyarsu takomawa gidane yakeshaidawa abdul duk abunda shamsiya tafada mishi’

  “Hakika abdul yagirgiza iya girgiza amma dayatuna dawani Abu seyaji zuciyarshi tayi sanyi’

___”zulfer kam ranar hartawuni gidansu mus’af bataga prncss ba daga baya kawai tacire tsoro tatambayi mom din’

  “Magajiya tadan yamutsa fuska wajena kikazo ko wajen wancen shegiyar? 

  “Gunki mana mommy’ kawaide naga banganta bane’

  Shine kike damuwa?

“Aa mom tafada tana aunkui da kai dontaga kamar tanason gano wani Abu tattare da’ita’

  “Sunkai kusan rabin  awa suna fira dagakarshe tamike gamida yiwa mom sallama’ har kofar Palo mom tarakota hartayi haryar fita tajiyo ihu kamarna prncss’

    “Somebody here, is anyone hearing me? Plc help me out of here’ kanajin ihun cikin kuka takeyinshi agajiye’

  Dagudu zulfer tabi hanyarda takejin ihun’ inda magajiya tarufa mata baya tanakiranta’ dan uwarki dota inazakije nace kidawonan’ batako sauraretaba tawuce’ sekuma taja burki tayi turus ganin prncsa acikin dogs cage’

  Takarasa tana kokarin budewa yayinda magajiya ta’iso ta isketa tasumo fincikarta tana bugu’ kibar wurinnan kar inbata maki dota’ ganin batada niyar matsawa awurin sekokarin budewa takeyi gashi shegiyar sekara ihu takeyi acewarta karta taramusu mutane’ tafisge zulfer tabata lafiyayyen mari tawurgata gefe tanunata dayatsa’.    “Karkisake kokarin yimin shishshigi cikin lamurana’ abunda dana yakeso shinakeso farin cikinsa shine nawa’ akanme zakinemi cireta anan wajen? tacikamuda ihu shiyasa kikaga nakawota nan wajen karnuka domun inda yafi dacewa da’ita kenn’

  “Zulfer datake dafeda kumatu tuni wata dabara tafado mata’

  “Eyyah mommy shine harda marina kanta?  Yanda tamarai raice fuska ssai mom tatausaya mata’ takarasa tarungumeta tana lallashi’ aikece kikaban haushi amma kiyi hkr kuma zancireta anan dasharadin  zatabar mana kukan banza’

    “Bazatayiba mommy aitahoru’

  “Ohodai intasake wllh ba’abunda zehana ban maidataba’ nantabudeta gamida fincikarta sukayi ciki’

  Zulfer kam har waiwayensu takeyi cikin tausayawa tukunna tayigaba abinta’

   “Dashigarta mota ko kunna motar batayiba wayarta tasoma ruri’ dasauri tabude jakarta taciro atunaninta kosu abdul neh sunji shiru amma setaga sabanin hakan don nombace’

  “Se’asannan tatunada tatashi taga bakuwar layi ankirata’ harkiran yakusa katsewa tayisauri tadaga’

   __”hello zulfr ce?

  “Ehh wayene?

  “Zulfer don Allah kitaimakamin zarah ce…….

  “Daganan batasakijin maganartaba’ taciro wayar akunnenta taga ashe takashene’ tasake kira hankalinta atashe amma taji switch off’ daga haka kawai ta’ajiye wayar asukwane tayi hanyar gidan Dr sani…….

Kuyi hkr naso yafi haka amma uzuri yahana’

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 93*

____”tunda taja motarta batatsayaba segidan dr sani’ ko gama parking batayiba tafice a motar’

   “Yanda tafado cikin palon ahargitse yasa dukkaninsu dasuke zaune harda hajiya nusee matar dr sani suka maida hankalinsu kanta’

  Ya akayi’ shine tambayarda abdul yafara yimata’ duk takwashe inda sukayi da madam Farida tasanar dasu’ Abdul yadafe zuciyarshi yanajin inda takemishi kuna’ awannan hali Dr sani yasanar da’ita yanda sukayi dashamsiya’ batayi kasa aguiwaba tasanar masu kiranda zaran tayi mata”

   “Dasauri abdul yadago kanshi yana kallonta’ dagaske takiraki muga numbar oya mikomin wayar’ hanunta narawa tazuge zip dn jakarta taciro wayar tamika mishi’

  “Shine wannan no? Yatambaya yayinda yake gwada mata’ “ehh shine’

  dialing din nombar yashiga yi amma akashe’ yadafe kanshi yanajin kamar yakurma ihu’

  Take wata dabara tagado mishi’ yayi saurin duban zulfer aikinada layin mus’af ko?   Ehh inadashi’ yamika mata wayar maza kirashi’

  Gabanta nafaduwa takarbi wayar don batasan mezatace dashiba tashiga contact lalubo numbar shi….

____”wasu kyawawan maruka yabata ‘Ashe ke munafukace? Duk basaja kikemin gayamin wanda kika kira’ banza tayi mishi tanaja dabaya yana binta har sukakai kuryar dakin’ dunkule hannu yayi yazuba mata daushi aciki’ tadaki wani wahalellen ihu, tana kama cikinta’ zatasulale kasa yayi saurin cafko wuyarta yashake’ bazakifadaminba? Yamurde hanunta yakwace wayar yatarwatsashi dajikin garu’ shima yadaki jikin garun yana fadin kintarwatsamin komai kinwargazamin plan dina’ yashiga janta wllh ko minti biyar bazamusake agidannan ba kaura zamuyi’ dajin haka tarazana matuka batasan lkcnda takwace kantaba taauri bed lamp tabuga mishi akai’ yana kokarin dagowa takara sambada mishi agoshi seda abun yafashe yafadi awurin goshinshi yasoma fitarda jini’

  Tana ganin haka tayarda sauran dayake hanunta’ tashiga lalumen aljihunshi’ batasamu key ba’ harzata fice sekuma taciro wayarshi amma taga da security ajiki ta’ajiye kenan wayar tasoma ruri’ ganin sunanda yake bayyane akan wayar yasa tayi saurin dagawa’

___”zulfer duk cikinta atsure takira wayar barin dataji andaga’ sekuma taji muryar zarah’

  ‘Hankali atashe ta’ambaci sunanta zarah! Jin haka abdul yayi wuf ya amshe wayar’

  “Hello fatima! Kina inane don Allah “muryarta narawa tace wllh bansaniba’ 

   “Yagirgixa kai bakisaniba kikace?

  “Ehhh’ shikenan zamuyi tracking numbar yakashe wayar cikin tashin hankali’ yadubi dr sani kawomin system dinka hurry up nd bring it to me know! duk arude yake mgnr yanda kasan dadanshi yakeyi’

   “Dasauri yashiga cikin dakinshi dayake palon, shikuma abdul yamike gamida sanya jacket dinshi dai2 yafito abdul yadubi zulfer yace kuyi zamanku keda hajiya nusee yacewa dr sani sutafi’

  Zulfer tamarairaice fuska kamar wacce zatayi kuka’ zanbiku plc’ kantarufe baki abdul yabata amsa da no’

 “Plcc abd…. “Its a command! yakatseta sukafice apalon’ duk matan jikinsu babu dadi itadai nusee tanata addu’ar Allah yabasu nasara yadawodasu lfy amma sam bataji dadin wannan tafiyarba kawaide tayi kawaicine’

___”haka suka debi hanya batareda sunsan inda zasuba’ Dr hankalinshi yanakan tukinshi inda abdul yake rikeda laptop yana kokarin gano inda zasu sami zarah’

__”itakam zarah tsoronta data kar mus’af yatashi donhaka kawai tayanke shawara tafice takai kusan minti goma tana duban ruwan tasan tabbas bata isa tace zata iya swimming harta fita aruwanba amma da mus’af yatashi ya isketa gwanda kawai tafada’ inyaso tamutu kawai tahuta’

   “Tagama karanto addu’o’inta tafada ruwan’…..

__”yes abdul yafada yayinda yafahimci direction din gidan’ yadubi Dr sani maza kadauki haryar inkil’ abdul dai ganin tukin batayi mishima ya amsa inda yadunga walwala gudu akan hanya Wanda duk yayi gigi bekauce mishiba sedai muce Allah yaji kai nai’ donhaka kowa basu hanya yake’

Bayan kusan minti arba’in mus’af yasoma motsawa’

___”jiki bbu kwari yabude idonshi jiyake kanshi yana juyawa yadafe kan inda yake mishi ciwo’ yadago hanun inda yaga jini’ bude dabaki yatsaya yana kallon dakin sekuma yatunada abunda yafaru’

   “dukda baijin dadin jikinshi haka yamike yadaki jikin garu yana fadin nooooo! Zarah ina kikaje? Wllh baki isa kibarniba’ yana tangadi yayita duba ko’ina amma shiru begantaba’ yadauki wayarshi inda yaga ankirashi kuma anyi received wannan yana nufin bakinsu dayada zulfer knn? Tabbas aunzo sundauki zaranshi’ yayi wani ihu saida duk gidan ya’amsa’ yakira wayar dad dinshi akan suturo mishida mutane kota helicopters neh yanzu yanzu’

   Fita yayi adakin duk dahaka yakasa hakura yaciro key din boat yashiga……

____”tayi ruwan hartagaji numfashinta kamar zedauke gasanyin teku’ damatsunta sunyi tsami haka akafunta’ batada sauran wani karfi tasulale takoma cikin ruwan taname ambaton Allah azuriyarta tana karanto addu’a tana kuma neman gafarar ubangijinta’ duk yanda takeji ajikinta amma bakinta bekasa fadar *la’ilaha illa anta subhanaka inni kuntu minazzalimin* ba’

  “Tana wannan hali taji anfigota yanafadin nasameta’ nasameta’ yajanyota sukataso saman ruwan kasokaga murna wajen dr sani’ yakara matsawa datasu jirgin ruwan kusadasu amma ina gogayen suntafi wani hali’

   “Kallon kauna sukeyiwa junansu abdul yana rikeda ita daga karshe zarah tayiwakanta masauki afaffaden kirjin abun kaunarta’ kamar jira yakeyi yadada rungumeta ssai’

___”Dr sani yayi mutuwar tsaye daga cikin jirgin yana kallon ikon Allah, daga baya yaki boye maitarshi waishin bazakufito bane’ bekarasa maganarba yaji wucewar bullet kishinyaaau tawuce tagefin kunnenshi’ dakaiyayi ganin inda harbin tataho yahangoshi can nesa dasu’ dukda cewar dare yadanyi don dacikingarine yanzu haka anshiga sallah amma behana masu hangoshiba’

  “Asaba’in abdul yatura zarah cikin jirgin shima yashiga Dr sani yasoma bawajirgin wuta’ inda zarah tashiga karkarwa’ 

  “Abdul yalura dahakan yadauki jacket dinshi dayacire yarufa mata’

    “Allah yataimakesu harsuka fice atekun mus’af be isosuba amma sunsha hare haren bullet kam Allah yataimaka babu wanda yasamu cikinsu’

   Sungama fita ajirgin kenn sunkai jikin motarsu’ sesukaji karar kicking din bindiga Ashe mutanene damkam sukazagayesu kowa da bindiga ahanunshi’ kamar daga sama sukajiyo muryar mus’af yana kyakyatawa da daria’ sedayagama dariyarsa yanunasu dabindiga yana tahowa “just surrender u son of a bitch abdul! from now ur name is death meat………

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: [12:42, 2/23/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 101*

___”basu sukatashiba sewararen karfe sha 2 da rabi’ nanma abdul neh yafara farkawa’ ahankali yazare jikinshi dagana zarah yafita adakin gamida sauka kasa yanufi kitchen’ tsayawa yayi yana karewa kitchen din kallo yarasa mezaiyi guda daya’ kawai seya kunna gas yadaura ruwan zafi’ gefe guda kuma yasoma warming din kajin jiya da koguda basuciba’ bayan ruwan yayi zafi yajuyeshi acikin flask yahada da kayan tea yakaisu har daki yakuma komawa yacire dumamen kajin yadaura akan wani da tire yarufe yakoma dakin’ har lkcn zarah bacci takeyi batada ranar farkawa’ zama yayi agefenta yana karemata kallo’ fuskarta duk sun kumbure yatausaya mata ssai yasan tayi kokari bakadanba’ yasunkuya yakai bakinshi kan goshinta yadaura mata kiss’ ssai yaji jikinta yyi zafi, dadamuwa ssai yadaga bakinshi yasa hanunshi kan wuyarta dasauri yajanye’ “subhanallah! Baby are u sick? Yatambaya kamar wanda takejinshi’

Wayarshi yadauka datun jiya yakasheta yakunna’ yahau kiran layin mummy’ bayan sungaisane takecewa aitun 9:00am takekiran wayarshi akashe dama princess ce tadaga hankali ita akaita wajen dad dinta yanzu hakama suna hanyarsu da zulfer’.    “Abdul yadanyi murmushi dota akwai rigima’ 

  “Ainikam har kayanta kawai zan aiko maku ne bani iyawa’ ina fatiman?

  “Abdul yakalli zarah datake kan baccinta tukunna yabata amsa “mummy bata tashiba’

  “Ok’ shknn setatashi din’……ok ammm mummy aturomin abiola da first aid box plxx sharply’

   Ok badamuwa’ nan suka katse wayar’ 

  “Batareda tayi tunanin komaiba tahada masu first aid box din harda na bangarensu tabaiwa abiola kan yakai musu can’

___”abdul kuwa yana ajiye wayar yamaida dubanshi kan zarah sukayi ido hudu’ lallausar murmushi yasakar mata yakarasa wajenta ganin tanason tashi zaune’ taimaka mata yayi tazauna fuskarta ayamutse alamu kuka takeson sakeyi’

  “Yagirgiza mata kai alamar kar tayi’ amma ina kwalla seda suka soma zubowa’ tasa bayan hanunta tashare sannan tayunkura tasauka akan gadon’ bata ankaraba taji jiri yanason dibarta, abdul yayi saurin rikota zuwa jikinshi…..”kingani ko baby inazakije? Shima yayi mgnr kamar zeyi kuka’

  “Brush nakesonyi jikina bbu karfhubby😰 banijin dadi sam’

  “Yashare mata hawayenda suka gangaro kan fuskarta’ is ok my lady let me help u brush up okey? “Alright’ tafada sannan yadagata cak har toilet dakanshi yayi mata brush yayi nashi’ yahada warm H2O da detol yasake gargasa mata jikinta’ dadaru da ihu yasata acikin ruwan kawai don yafita karfine’ sannan yanadota a towel zuwa cikin daki” ssai tadanji dama2 musamman daya shafeta da mai yafesheta da turaruka’ yatafi dakinta yadauko mata doguwar riga English wear mara nauyi da inners dinta’ yanafitowa yahango shigowarsu zulfer aikuwa princess tana ganinshi tadaka tsalle da ihu tanafadin daddy! 

  Shima hangameda baki yatsaya yanajiran karasowarta’ kankace me harta haura stairs din tazo tarungumeshi yadagata sukayi cikin dakin’

  “Itakuwa zulfer daria kawai tayi ta’ajiye kayayyakin hanunta a palon tayi zamanta harda kunna TV kafa daya kan daya tasoma kallo”

   “Suna shiga dakin ya ajiye princess aidagudu tadoshi zarah’

  “No! No! Princess don’t come closer! zarah datake zaune bakin bed tayisaurin takatseta’ jiki bbu kwari tatsaya tajuyo tana kallon abdul’……don’t worry princess, mummy is not feeling gud, abdul yakefadawa prncss yayinda yakarasa wajen zarah ya’ajiye kayan dayadebo akusa da’ita’ 

  “Prncss ma takarasa wajen tana taba jikin zarah..”eyyah mummy what’s wrong?     “Nothing serious, just a fever’

“Huh? fever is not small thing mother’ tana mgnr kameda kugu tajuya tana kallon abdul’ “dad u have 2do something’ “I know my dora, I called granny few minutes ago’ she’s going to bring my treatment kit so that I can cure mummy, let’s give mum space 2dress up okey? 

  Yes dad’ nan yaja hanunta sukabar dakin’

  “Zarah tagirgiza kai hmmm prncss knn nibansan yaushe bakinta zebar irin wannan surutuba’ dakyar tasamu taahirya kanta’ tahada tea kadan a cup tasoma sha’ 

___”dasaukansu kuwa akasoma danna doorbell beko samu yatsaya sungaisa da zulfer ba yabude kofar abiola ne yagaisheshi ya’amsa sannan yakarbi aikan yamishi godia’ sama2 sukagaisa da zulfer yahaura sama’

__”da dabara yasake hada mata wani tea din yasata tasha mgnin dakyar’ kazarma fir takici bbu yanda beyi da’itaba taki’ haka yahakura sukasauko kasa dukansu yabaje masu kajin shida su zulfer sukaci sukayi dam abunsu” itadai zarah idone nata’

[18:43, 2/23/2017] BintuFannah😘: Zulfer tanason tayi comment amma idon abdul awajen yahanata yin mgn’ basugama ciba abdul yatashi yaahiga kitchen yawanko hanunsa sannan yahaura sama’ wanka yafada dashigarshi’

__”zulfer takalli zarah datake kwance kan seater tasheke da daria’ itadai zarah batace da’ita komaiba sema juya mata baya datayi tayikamar me bacci’

 Daria ssai zulfer tadungayi harda kama ciki’ princess kuwa abun itama seyabata dariyar’ suakyi me isarsu sannan takwashi kayayyakin abunda suka bata tanufi kitchen seda tagyara komai na kitchen din har wanke2 tayi masu tanamayarda komai mazauninsa abdul yashigo kitchen din’

  “To mukam munwuce da prncss nabarku’ zulfer tawaro ido ni na’isa wllh bazama zanyiba’ waneni inzauna gidannan aise Allah yatambayeni’ kusha amarcinku kaji maza prncss zomukoma’ Abdul yawatsa mata harara’ to ajinki kedin guda nawa kike dazaki hanamu cin amarci’ duk mgnrda sukeyi zarah tanakwance tanajinsu se kyalkyala daria takeyi itama’

  “”Inyee’ zulfer tarike haba tana kallonshi’ 

  “Karma kice komai yarinya yanzu dandawo bawani waje zaniba, da ina kike tunani zanje inada flower mebukatar ban ruwa kodayaushe’? Hmmm to kinbata munanan amanne hanta da jini’ so kidan taimaka mata da gyaran gida kinji yanzu zamudawo sekuwuce musami iska nida pretty’

  Yanakaiwa nan yaja hanun prncss sukafito sukabar zulfer har lkcn rikeda baki’

__”akasa yasamu zarah tsabar dariar keta seda tasauko’ shima dariyar yakeyi yayimata sesun dawo’ tadaga mishi hanukawai tanamecigaba da dariyarta’

___”zulfer kuwa tana fitowa tasami zarah se aikin daria take’ to ga aikanki mummy tace inkawo miki’ tasunkuci wayarta da car key dinta tafice agidan rai bace “

___”tundaga wannan rana kuwa zulfa batasake zuwa gidn zarah ba’ duk kuwa kiranda zatayi mata taki fir”

*****

Bayan watanni uku yau suke shirin komawa gidan madam farida don dukansu basumantaba har lissafin kwanaki suke’ yau Allah yayi’

  Kayansu na’amfani duk ankwashesu antafidasu can gidan sukadaine yanzu suke shiri’ 

__”zarah da prncss sunazaune a palo inda sukekan jiran abdul yakoma sama acewarshi yayi mantuwa’  bedau lkcb yasauko yakama hanun zarah prncss tana gaba har suka kai parking lot yabudewa zarah tashiga yayinda prncss tashiga baya shikuma yazaga driver seat yajasu’ ahankali suke tafiyarsu suna hira irinta masoya har suka isa gidan madam Farida”

__”tundaga isowarsu kofitowa basuyiba amotar madam Farida ta’isa zuwa parking lot washeda hakora tana tarbansu’ zarah tayisaurin bude kofar zatafice aguje abdul yayi maza yadamke hanunta’ tajuyo suka hada ido’ yalakuci kuncinta ammadai kinsan bake kadai bace ko? Murguda mishi baki tayi sannan tafisge hanunta tafita ahankali dai2nan mum ta’iso suka rungume juna”.   Mummy I missed you so much’

  “Eyyah my dora I also missed you’ takama hanunta sukanufi ciki’ abdul shima yakama hanun prncss sukabi bayansu’

__”a Palon kasa suka yada zango kowannensu yana huce gajiya banda prncss datunshigarsu tahaye sama’ sekuma gata tadawo’ tatsaya daga dannesa kameda kugu ‘granny where is mummy zully? Wanisabon sunanda tatsiri kiran zulfa dashi knn’

  Madam farida takalleta sannan tace kinban ajiyantane?, prncss tayamutsa fuska kasancewar yanzu takanji hausar kadan amma bata iya maidawa’ tace yes I do’ yanda tayi mgnr duk yabasu daria itakuwa dafushi tabar palon zuwa waje’ bbu wanda yayi yunkurin tareta’

__”mummy gaskia kinayimana badaidaiba, cewar abdul’

  “Barni da yar buta nikadai taraina agidannan’ “zarah kam se daria take abunta har lkcn’

Madam farida dakanta tashiga jera musu abinci a palon dakayan shaye2′ dakyar abdul yaje yalallabo prncss tadawo ciki’

__”ssai sukasoma cin abincin suna hira’

  Dota kinada lbrn auren shamsiyarki yamatso ko? M.f tatambayeta’ 

  “Ehh mummy nasani aimunayin waya da wayar hubby sekuma tayi saurin rufe bakinta don gabadaya bakinta yasaba dafadin sunan’ abdul yayi murmushin jin dadi yayinda mum tayi kamar batasan metafadaba’ 

  “OK Allah yakaimu’ ta’amsa da amin takara da cewar ammafa mum bazanjeba’

 M.f ta’ajiye spoon din hanunta tana kallonta meyasa’

 “Coz tunda nayi aure ko sodaya bata taba zuwarminba amma duk kawayena sunje fa itakadai taki zuwa’

  “Hmmmm dora kenn aikuwa shamsiya abun ajinjina matane koda kuwa shekara tayi bata waiwayekiba since kuna gaisawa awaya, amma kidaiyi tunani’

  “Mum karkidamu gobema zankaita muje tareda wannan abar wai inama takene’ wace? Mum ta tambaya’ zulfah mana’

  “Owoooo itace abar? To ai sekubita kasarsu’ mgnr yazomusu wani iri gabadayansu zarah tafara mgn kamar meshirin yin kuka, mummy tafiya tayi bamuda masaniya?

__”aibaku damu da’itaba shiyasa batasanar mukuba’ tuni zarah tasoma hawaye tunawa datayi da irin nijin kokarinda tayi musu amma ace bata kasar nan’

  Arude abdul ya ijiye spoon shima lkc guda yaji yakoshi yafara bawa zarah baki’ m.f itama taji zaran tabata tausayi kuma itakuwa prncss tajidai ana mgnr Zulfa kuma taga mum dinta na kuka ai itama tabarke da kukan, 

“Ke zarah rufamin asiri karkitaran jamaa cewar mummy’ zulfah dai tatafi tabbas amman zatadawo insha Allahu’ munama saran dawowanta musha biki don soyayyace kakkarfa takullu tsakaninta da Dr sani’

__”zarah tashiga share fuskarta daukeda murmushi haka prncss ma tasoma goge nata’ abdul kam mmaki duk yacikashi yadauki wayarshi kawai yadanna kiran abokin aikinnashi’ wato da anufinsu bazata zasuyi masu ko’

__”abdul yana cikin yin wayarne yayi saurin katsewa sakamakon zarah data tashi dagudu tanufi side din abdul dataga yafi mata kusa don amai ne ssai yazo mata’ dagudu suma dagashi har mummy har Prncss sukabi bayanta’

  __”ssai tayi amai tagalabaita mum tataimaka mata tawanke mata jiki inda aman yabata’ abdul yalurada rawar sanyi takeyi yayi maza yacire jacket din jikinshi yaba mummy datake faman cire mata rigar jikinta’ sannan yakamo hanun prncss sukafice’…….

Mum tasanya mata rigar zuciyarta fal da farin ciki Allah Allah take taji daga bakin abdul don alama tunzuwanau sungama bayyana mata komai’

   Dataimakon mummy takai Zulfa harcikin dakin dad din abdul asama dayadawo mallakinsu ayanzu’ komai nabangaren angyarashi kyawun sa yadada bayyana’ bedroom neh kawai akacanja gado cewarta bayanda za’ayi hakarkarinta dana dad dinsu yakwanta akai suma suzo yanzu sukwanta bazai yuwuba’ 

  __”shimfideta tayi adakin tagyara mata kwanciyarta sannan tasauko kasa’ “son meyake faruwa da dota neh? Shin kadubata kuwa’

  “Abdul yamike tsaye fuskarsa daukeda murmushi,  “hmmm mummy kenn kamar bakiyi aikin hsptl ba’ jikane yakusa kara samuwa maki watanshi uku yanzu’ daganan yasakai yafice apalon’ yabar m.f kame da baki’………..

****

5month later

Bayan dowowan zulfer’

Bintufannah😍

[16:52, 3/1/2017] BintuFannah😘: *FATIMA XHARAH 102*

__”Yau cikin zarah wata takwas knn ciki yagirma ayyuka da dama mummy keyimata’ Aikin hsptl ma datakoma tadau hutu abdul kadai kezuwa nashi ranarda yaga kamar zarah batajin dadi bazuwa yakeyiba wuni yake agida tareda matarshi dukda cewar kuwa mummy tananan tuntana mgn hartagaji tabatshi kawai’ prncss kuwa tana primary 3 a skull kullum driver kekaita’

Awatanni 3 dasukawuce zarah akasha bikin shamsiya da angonta nuruddeen yanzu watansu 2 knn da aurensu’ amaryar dr sani nusaiba tahaife mishi santaleliyar budurwa yaranshi biyu kenn da namijin meshekara biyar’ hidima dayane yanzu yake gabanshi bikinsu shida zulfer wanda sati biyune kadai yarage’

__”ssai yau zarah takejin jiki dama haka wannan cikin yake mata tunda yadauko girma batada sakat kullum tanafama da laulayin ciwo. Kamar kullum yauma abdul beje ko’inaba haka zulfer ma dabatada wani lkc kusan kullum tanakai kawo nahidimar aurenta yaukam bataje ko’inaba ganin inda zarah ciki yamatsa mata, 

___”gabadaya takasa samun sukuni tuntana sama sunayi mata sannu har tasauko kasa palo duk suna biye da’ita karshe abun ya ishi mummy tadau mayafinta kawai cewar sukuce asibiti aimata cs kawai acire dan, dimaucewa irinna abdul kawai yabiyewa mummy suka dunguma duka zuwa hsptl’

  Allah da’ikonsa suka tatarda dr sani asibitin’ nan yahana cewar sedai aimata scanning kadai aduba lafiyarta da lfyr abunda yake cikinta, yaza’ayi lkcn haihuwarta beyiba ace za’a cire ciki? Nibantaba ganin wannan danyan aikinba’ haka yasasu gaba yaita masifa ranar’ ba mummy da Abdul ba har ita kanta meciwon seda tayi mamakinshi don tundasuke da sani basutaba ganin bacin ranshiba’

“Hakan kuwa akayi anduba lafiyan cikin kalau sedai yawan gyara kwanciyane kawai irinna ciki’ shiyake haifarda jinjiki wa zarah’ anan hsptl din Dr sani yace abarta zasudunga bata kulawa har lkcn haihuwarta tayi’ shikam Abdul cewa yayi tazo gidan sauki yayinda mum bataji dadiba, haka itama zulfer’

  “Samun bacci datayine yasa mum da zulfer zasu koma gida don debo wasu abubuwan bukata sukabar Abdul anan wajenta’ har wajen motarsu Dr sani yarakosu anan yakeshaidawa mum sakamakon scanning ssai farin cikinsu yakasa boyuwa musamman zulfer gani take tamkar ita zata haifesu, 

__”komawarsu gida sukashiga hada kayayyakin mum tace uhumm kinga kyautar Allah zulfer Ashe dole dota tawahala’ Allah sarki Allah dai yasaukesu lafiya’ zulfer ta’amsa da ameen, dai2nan sukafita komawa sukasamu driver yadawoda prncss nan tatubure kogida taki shiga aisebinsu tayi’ sukakoma tare’

___”haka rayuwar Abdul takoma asibiti yana manne tareda matarshi kullum har dare bayikomawa gida sedai wani uxuri dabefi naminti gomaba shine yake komawa gida’ kullum zarah tanamishi mita kan adaga bikinsu zulfer harseta haihu amma bayikulata shidai burinshi yaga tasauka lafiya’ 

 “Aikuwa yau zarah agaba tasakashi tanamishi kuka kasancewar yau daurin aure ita waise’dai adaga aure, abunma har daria yasoma bashi’ 

  “Wai banda abunki baby kintaba ganin anyi haka yana mgnr inda yake gyara farar babban riganshi don a hsptl din yashirya zewuce wurin daurin auren Dr sani yadameshi dakira mum kuwa yaubata samu zuwaba kasancewar auren zulfer’

“Nifa wllh kagama shirinkane mutafi tare cewar zarah’ 

 “Hahhh aisedai kar inji aren dadai mutafi tare’

__”kamarda wasa tasomajin cikinta najuyawa amma karfin hali irinnata tayi shiru sekokarin masifa datakeyi kan setaje biki’ can Abdul yaji tayishiru tadaina bashi amsa yadago kanshi daga sanya takalmi dayakeyi akafarshi’

  Dasauri yakarasa wajenta “subhanallahi baby cikinne? Kai kawai ta iya dagamishi tana juye2 rikeda ciki’ kafin Abdul yasamu yasake yimata wata tambayar tasake mishi wani razanennen ihu tanadamke dahanunshi’ asaba’in Abdul yaahiga tura gadon donyalura nakudace tazomata’ betsaya da’ita ko’inaba se labour room nurses suka karbeshi sukashiga da ita ciki’ daga haka yakoma dakin dasuke don kiran mummy yashaida mata’ har yayi dialing komekuma yatuna seyafasa yakashe wayar, nan yazauna rikeda kai yana karanto addu’o’i iri2 karshe yaga abun bezekaishiba yafice zuwa labour room din’ ahanya suka kusa karo dawasu suna tare2 dawata mata duk andaddaureta da igiyoyi sunnufi emergency na mahaukata da’ita harsunwuce amma dadai matar idonta yakyalla kan Abdul tayi kukan kura takwace ahanun mutanen dagudu tanufo Abdul tanafadin seta kasheshi, kwakwkwarar motsi Abdul kasayi yayi don yatsorata matuka’ har tacimmasa, wuyarshi tadamka ssai tanashirin rabashida ranshi tsabar damka, dakyar akasamu aka fisgeta daga jikinshi tana ihu gabadaya tahargitsa hsptl din’ abdul kuwa yanda sukajanyeta bekosake motsawaba sedai kokarin dai2 ta nunfashinshi yakeyi rikeda wuyarshi mutane sunata bashi baki’ ahaka wata dagacikin ungozoma tadungumu dasaurinta ta’iske abdul dagani kasan guduma tayi, tana haki tasoma mgn 

___”oga Alhamdulillah! Allah yayi madam tasauka lfy kagodewa Allah’ Allah yabaka yara uku alkc guda, yanda take mgnr kaikace itace tahaihu ko akayiwa haihuwar’ 

  “Abdul gabadaya yasake kidimewa yarasa miyema daya abunyi’ don tunda yayi hooking bedawo dai2ba 

  “Oga ina mgn muje kagansu angama shiryasu’

  “Haka kawai yatsinci kanshi dabinta donbama jinta yakeyiba’ harseda sukashiga dakin hankalinshi yadawo jikinshi’ yayisaurin karasawa bakin gadonda zarah take kwance yarungumeta ajikinshi dafarin ciki’ 

  Nurses din suna mikamishi yaran bemasan sunayiba damuwarshi kawai matarshi’ zarah kuwa duk batada karfi kasacewa komai tayi azuciyarta tanagodia ga Allah’

“Danshi yadago daga rungumar da yayi mata yarike hannunta daya yana kwantar mata dagashin kanta dasuka rufe mata gefen fuska’ ganin haka nurses din sukamikawa abdul yara biyu mazan gamida shaida mishi hasan da husaini sannan sukamika ta ukun wa zarah sukace da ita wannan itace mace’ sannan sukayiwa zarah sannu da Allah yaraya sukafice,

 “Damamaki abdul yakedubansu bbu abunda sukabari nakamanceceniya da abdul’ yamaida dubanshi kan zarah wacce hankalinta gabadaya yakoma kan diyarta tana kallo’ zeyi mgn knn wayarshi tashiga ruri’ se lkcn yatunada ashewai aure dazetafi’ yagyara yaran gefe guda sannan yaciro wayar’ yayi murmushi ganin wanda yakekiran kawai yadaga tareda karawa akunnenshi’ 

  “Tunkafin yasamu damar yinsallama Dr sani yakatseshi ta’inda yakeshiga batanan yakefitaba, abdul kuwa shiru yayi yabarshi harseda yagama surutanshi sannan yace “to angon zulfer tundadai andaura aure Alhamdulillah inayimaka murna’ dafatan alkhairi’ kasanarda mummy zarah tasauka lfy Allah yabamu triplets yanakaiwa nan yakashe wayar’

__”mamaki abayyane kan fuskar Dr sani gamida farinciki sedaya bugatsalle sannan yakira no. din zulfer yakeshaida mata’

___”babu kalan albarkanda abdul besanyawa zarah ba itadai murmushi kawai takemishi ta’amsa da amin 

  “Fatima Allah yabamu Muhammad da Muhammad sannan kuma yabamu Aisha Farida mesunan mummy’ mekikeso amatsayin kyauta?

  “Allah sarki hubby Allah yabanikai sannan yabani mummy amahaifiya bayan ya’azurtanida maimunert (princess) kasancewar Shikadaine masanin gaibu yasan zekarbi mum sekuma yamaidamin da princess’ tayi shiru sakamakon share hawayenta datayi, yanzukuma Allah yabamu hassan Muhammad auwal wanda zanmishi lakanida *adnan* yakuma bamu hussain Muhammad sani metaken *ashfaq* yakaramana da gambonsu Aisha Farida *afnan* duka alokaci guda meyakai wannan dadi hubby? Tafada tana kallon cikin kwayar idanunsa takuma riko hannayensa’ “Habibi Allah yagamamin komai dayabani kai kuma ya azurtani da wa’innan ‘Yaya damukasamu nidakai’ so ni babu abunda nakeso daga gareka illa kakasancemin _*Habibi Da’iman*_😘

_kasokaga farincikinda masoya biyun sukatsunduma yayinda kowannensu idanuwansa yakefidda kwalla tafarinciki’ dagakarshe ~*bintufannah*~(zarah) tayi jarumtar lallashin mijinta tahanyar hade bakintdanashi😍

الحمد الله اللذي علم الإنسان ما لم يعلم. و الصلاة والسلام على سيد الوجود محمد وعلى آله وصحبه سادة الفقه‍اء وه‍داة الأتقياء.

Allah yakawomu karshen wanna labari kuma littafita tafarko, labarice wanda akagageshi donjan kunne da gargadi gawasu gurmatattun mutane masu irin halina mus’af da iyayenshi sannan nasihace ga Fatima dakuma mijinta Abdul”

*BANA BUKATAR ADDU’ARKU KAN ALLAH YAKARA BASIRA DASAURANSU SAIDAI INABARAR ADDU’AR SHIRIYA! DOMIN SANINKANKUNE BADAI2 BANE KAGEN LABARIMA. MANZON ALLAH SAW YAYI HANI DASHI*!

Allah yasa mugane (Ameen)

Bintufannah😍

Agajahub publishers

Leave a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Scroll to Top