𝐘𝐀𝐍𝐙𝐔-𝐘𝐀𝐍𝐙𝐔: Gwamna Matawalle Ya Tsige Dukkanin Masu Ba Shi Shawara

𝐘𝐀𝐍𝐙𝐔-𝐘𝐀𝐍𝐙𝐔: Gwamna Matawalle Ya Tsige Dukkanin Masu Ba Shi Shawara

Matawalle maradun

Gwamnan Jihar Zamfara, Dr Bello Muhammad Matawalle ya sauke dukkan manyan masu ba shi shawara (SSA) a gwamnatin sa, bayan sau ke chiyamonan sa na kananan hukumumin jihar da kuma sauke sakataren gwamnatinsa, shugaban ma’aikatan gidan gwamnati, da kuma ilahirin kwamishinoni a kwanakin baya.

Wannan mazune yayinda wasu jiga-jigan sabuwar jam’iyyar sa suke nuna adawa da zamansa jagoran APC a jahar Zamfara.

Source: Arewablog

Agajahub publishers

Leave a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Scroll to Top