Wacece ni khamrina complete hausa Novels

 Copied 

     and 

        Compiled 

                By

                   Lady K 

             (KELLU BRAH MODU)

    Yer BORNO 

    

    WhatsApp No:-08035507477 

    

    Yer Dakin Maimounah 

    

    Home of

          Hausa and gyaran jiki novels Documents.

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

                *WACECE NI*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

               *NA*✍

*MAMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋

    💫

*🌟🌟TAURARI WRITERS ASSOCIATION*✍

“`Assalamu Aleykum ina kuke masoya na, to ku garzayo kar abaku labari, kamar yanda nace muku a baya cewar na tsayar da rubuta yan gata, saboda zan fido Sá a kasuwa, hakan yasa zan maye muku gurbin Sá da wani.“`

_wanan labari nawa kirkirare né, kuma zanyi amfani dasunan garuruwan da ni na kirkiri sunan, labari né mai cik’e da tausayi, cin amana, tozarci, tsangwoma,wulakanci,da sauran su_

   

NOTE:banyi dan wani ko

Wata ba, labari, da na saba kawo muku  ,ni na kirkire Sá da kaina, har sunayen garin da Za’a gani  ,dan haka ban yarda ajuya min koda kalma daya daga ciki ba,duk wanda yayi bada izini na ba Allah ya isa…. 

*PAGE 1-2*

Yarinya ce yar kimanin shekaru goma, duke zaune a cikin daji, ta hade kanta da gwiwowin ta tana kuka,, sam wanan Rayuwa ta isheta, a cikin daji, gashi tsohon dake kula da ita wanda ya tsince ta Tun tana jaririya ya mutu yau kowna biyu kenan, ga dajin sam bashida kyau, wani abu ne ya bani tsoro da yarinyar wato gashi, gashi ne da yarinyar har ya tabo bayan ta, wato yakai gwiwoyin k’afar ta gashin, ni kaina yarinyar ta bani tsoro, Dan ko a indiya sune karshen gashi to bantaba ganin mai gashin yarinyar nan ba, sai acikin film din joddah Akbar, 

Wayo Allah bare da yarinyar ta dago kanta saida pitsari ya kusa kubce min, domin kyan nata za’a iya danganta shi da na aljannu, dan kyan ya huce misali. Doguwar yarinya cê, duk da tana cikin wani hali bai hana kyanta ya fito ba, gashin ma duk a hargitse Yake tsabar rashin kula kaya, jikin ta ba kaya bane, saí wani ganye da aka masa wani tsari na siket da riga,.tashi naga tayi irin na jarunman nan tayi wani juyi, dan taji motsi a dajin, wani abu ne mai kamar wuta Yake fitowa daga idanun ta. 

Kwonce Yake yana soyewa da shida abar kaunar sa, wato yarima kumar  ,saurayi Dan kimanin shekaru ashrin da shida, yana soyaya da yar gidan sarki, Princess tifa, yarinya kyakyawa, kaf baban wanan birnin kai har ketare babu kyakyawa kamar ta, tun tana yar shekaru goma take zuwa gasar kyau ta duniya kuma ta cinye har yanzu da takai shekaru sha shida kyanta na karuwa, yayin da har yanzu take cinye gasar sarauniyar kyau, sam batada mutunci, gata tana tamaka da kyanta da gashi tana wulakanci, a cewar ta karya né a samu wace tafi ta kyau, Dan haka take zuba mulkin ta .

Haka yarinyar take ta zuba idanu a daji, taga mai zuwa tabas motsi taji, can ta hango naman daji, ta dube Sá sosai ba mai cutar wa bane, Dan haka ta koma dan akurkin dakin da take ciki    ta ci gaba da kukan ta,idan bazata manta ba tarihin ta da apou ya bata ,cewa ya tsince ta a wani daji né Tun tana cikin tsuman ta, acikin wani daji, a inda take da wani tufafi na alfarma, tare da da sarkar zinari a jikin ta. 

    A Rayuwar ta tunda ta tashi bata taba ganin wani mahaluki ba a wanan dajin saí apou, kulum yana bata labarin cewa akoi wani birni inda keda mutane masu yawa saide ita sam bata taba zuwa ba. 

  Ganin ta ita kadai a daji dole tasan abin yi,to anma in tace tabar nan kuma ina ta dosa ita da bata san kowa ba bata san ko ina ba… 

*Princess tifa* Yar wani hamshakin sarki né, dá Yake mulkin wani baban Birni ne mai cike da arziki da ni’ima tare da kwonciyar hankali, gari ne baba sosai wato baban birnin *(Bagadur*)

    *Sarki Raiyan*

Uba ga Princess tifa, ita daya Allah ya basu, shida matar sa sarauniya *Rumana*

  Dukan su fulani ne kyawawa, hakan yasa yar su tayi kyau na misali da fari da gashi,addinin musulmci shine addinin su. 

    Gidan sarki Raiyan gida ne da Za’a iya hada gari guda, kuma garin zaikai dan kauye mai dan yawa, gida né baba sosai, idan na tsaya baku labarin gidan zan d’auki wata ban gama zayane maku tsarin gidan ba, bayi da fadawa da kuyangi ko ina a gidan, kuma dukan su da B’angaren su, fadar sarki ma abin kalo né, uwa uba cikin fá-lo da dakuna. 

   Dakin Princess tifa kamar baza a mutu ba, sarkokin zinari ma da take da basuda iyaka, kujerar ta ma ta zama da zinari aka yita………  

  Princess tifa kyakyawa ce ajin farko. 

    Tana da gashi da har ya sauko gadon bayan ta, kaf fadin garin  har ketare babu mai kyan ta da surar ta, hakan yasa take cin gasar kyau ko wace shekara, Princess tifa sam batada hali na kworai  ta tsani talaka, ta tsani duk wanda za’a ce ya fita, sam bata mu’amula da talaka, saí mai kudi, mai kudin ma saí yan gidan shugaban kasa, namiji daya ta yarje masa, dan wani sarki a baban birnin *(Rajugur*)

Wato *kumar*  

    Dan baban sarkin duka jahar su,har  sarkin  *bagadur*

Duk  akasan su suke, masarautar *Rajugur* tafi  masarautar bagudur

Karfi karfi sosai, *kumar* yaro kyakyawa wanda kyan Sá ya fice misali, miskili né na gaske, yana son mace kyakya wa sosai, a cewar Sá ajin Sá saí mai kyau kamar yanda shima yake. 

      Hakan yasa duk shekara Yake zuwa zaban kyakyawa, ganin Princess tifa kulum ita ke ci hakan yasa ya fara son ta, har suka kula soyaya shima yana son ta sosai. 

   Wanan yasa Yake jin shima bazai taba kara aure ba, In ya auri Princess tifa ba zancan kari, dan babu wada ta fita kyau…….. 

To kunji fã, anya 

 Gaskiya ya fada ko, cewar ba wada tayi tifa kyau 🤔

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

                    *WACECE NI*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

                *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

    💫

*🌟🌟TAURARI WRITERS ASSOCIATION*

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

*PAGE 3-4*

Sunan wanan yarinyar kamar yanda apou wanda ya rike ta yake ce mata shine *kamrina*, kamar yanda aka sa a wata sarkar ta ta gwol a wuyan ta lokacin da ya tsince ta, hakan yasa shima yake ce mata Kamrina. 

   Tana zaune bayan tayo farautar ta wato zomo, ta dawo inda dakin ta a k’ofar ta fara gasawa,tana gamawa taci kayan ta ta koshi. 

Nan ta tashi taje wajen wani ruwa inda ta saba zama tana waka da muryar ta mai zaki, tana hawaye, tuna irin rayuwar da take.. 

   A haka har ta ka’ide lokacin da take sallah tayi, duk da ba komai ta sani a sallah ba, domin shima apou har ya rasu baisan komai ba akan addini sallah daí Yake dungura kai yayi, to haka ta tashi hanun sa., bayan ta gama Sallah ta zauna tayi tagumi, saí ta tuna firar su da apou kafin ya rasu…. 

   Yace “Kamrina ina so bayan raina ki fita daga wanan daji, duk da na baki tsari tun kina yarinya cewar ba abunda zai cutar dake, anma zaman ki anan dajin babar matsala cê a matsayin ki na mace, tabas jikin na ya bani zaki ga Rayuwa, anma duk yanda tazo miki to ki rike ta hanu biyu, sanan daga karshe ina mai baki umarni cewar ki shiga duniyar da mutane ke ciki kema kiyi Rayuwa kamar ko wane dan Adam, baza’a rasa na Allah ba,karki zauna ke kadai a wanan daji….. “

Hawaye suka zubo a idanun Kamrina,tace ” *Wacece Ni*😭tunanin ta daya ina zata dosa, sam bata saba da mutane ba, anya zata iya Rayuwa cikin mutane ko, to ina zata bi ta je garin da mutane ke ciki… 

   Princess tifa ce kwonce saman gadon ta na alfarma, tana waya, duk da sanyi AC dake cikin d’akin hakan bai hana ta sa kuyanga mata fifita ba dan mulki, kuyangi biyar ke Dakin daya na matá firfita, daya na matsa mata kafafu, saida tasa kuyangar mai mata masage ta wanke hanun da sabulu kusan sau biyar sanan ta bari ta taba jikin ta,dayar kuma ita ke rike da wayar da Princess keyi da Prince dinta. sauran biyun ko na tsaitsaye kamar gunki suna gadin ta. 

  Hum niko nace wanan yarinya akoi son mulki.

Kuskure daya taga sunyi yanzu zata hukunta su. 

Dan akoi wata kuyanga da ta taba zuba mata lemu a jiki abisa kuskure har kasa kuyangar ta duka tana kuka domin a haife ta haifi Princess tifa, anma ta daga hanu ta tsinka mata mari, sanan, sanan tayi umarni aka kai kuyangar a keji, kason kasa ne mai tsanani saida macen tayi kwona uku aka fido ta a jigace. 

  Tun wanan lokacin kuyangi suka kara shiga taitayin su… 

  Sam sarki baya mata fada ganin ita kadai ce dashi, har ita kanta sarauniyar wato mahaifiyar ta sam bata mata fada, komai Princess tayi daidai ne…….. 

    Ayau Princess ta shirya cikin alkyaba da kaya Na alfarma wanda sukaci kudi,ta fito gard din kusan biyar bayan tama iyayen ta salama aka d’auki mota hudu, duka ansa Princess tifa 1 daga Daya har hudu, suka jera saí makaranta aka kaita yayi daidai da shigowar Prince Kumar, wanda suke makaranta daya, tunda ya fara soyaya da Princess Tifa yasa Mahaifin Sá ya masa transper ya dawo garin masoyiyar Sá kusa da ita a makarantar  ,dá yayan manya masu kudi na kasa, da yayan sarakuna, yayan ministoci, yayan president da sauran su suke karatu… 

  Princess na ganin motocin Sá tayi murmushi anma but ta ki fitowa ,acewar ta dole shi zai zo ya tarbo ta, shima kumar da Yake yana  bala’in jin kansa da kuma tamaka da mulki shima zaman Sá yayi a mota. Domin Kumar yana ba mulki mahinmanci, sam baya son talaka, gashi da kyankya mi, sam bashida halaye masu kyau sosai,ga wulakanci, Sallah kawai Yake yi a lokaci, kuma yana karatun kur’ani..

   .

Yanada abokai biyu, dayan shima dan sarkin wani baban gari ne wato jabir, dayan kuma dan sarkin shugaban kasa ne wato umar sanda. 

  Kumar ganin Rainin hankalin da Princess ke son masa, yasa gard dinsa ya bud’e masa Mota ya fita ba tare da ya kali ma inda take ba, but yaga abun nata rainin hankali ne, duk da tana da kyau da kuma son da Yake mata, har yanzu ba’a haifi matar da zai tarba ba ya zubda class dinsa a gaban jama’a ba ya zubda girman Sá, dan mace ko kyau ke mata zuba karya né ya zubar da ajinsa ya wani tarairaye ta a gaban jama’a…. 

  

  Haka gard dinsa ya kai Sá har classe sanan ya aje masa kayan Sá yayi waje kasancewar gard basa tsayawa daga ciki saide waje .

..   Wanan abu ba karamin kona ran Princess tifa yayi ba, a ganin ta wulakanci  ne ya matá kuma tasan ya ganta….. 

..     

   Yan matá saí kworkwosa da iyayi suke sudai suna so ko magana Prince Kumar ya musu, anma ba fuska, dan In ya hade fuskar nan ko kai namiji saí gaban ka ya fadi. Lol😂

Aci gaba da gashi 🍇

Maimou love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

      *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

              *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

    💫

*🌟🌟TAURARI WRITERS ASSOCIATIONS*✍

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

_Ina kuke fans nasan zaku ga na kara da suna akan Wacece ni, nayi hakan ne dan ya banbanta da na wacan yar uwata writer da take yi itama wacece ni, só lura da nayi itama yanzu take yinsa fans zasu shiga rudu, shi yasa nasa sunan Kamrina a jikin nawa dan ya banbanta ,ina fatan kun fahimta_

*PAGE 5-6*

Cikin bacin rai Princess Tifa ta fito daga motar class ta shiga har an fara karatu  malamin Mathematique ya shiga, anma sam bai wani hana ta shiga ba, dan yasan halin ta, ana class anma sam bata ma kula abinda ake koyar dasu, ranta yayi bala’in bacewa, sai tsaki take, Yan mata ko haushin ta suke bala’in ji anma basuda bakin yin magana, kawar ta daya ce, itama kanwar umar sanda ce, yar gidan shugaban kasa,wato Suraya itama mai kyau ce sosai, saide bata kama kafar Princess ba a kyau.

Ana tashi tayi wurin  Princess tace “Princess lfy daí na ganki rai bace. “

   Saida Princess ta yatsine fuska kafin ta fara magana cikin gadara tace “ba dan rainin hankalin nan ne ba Prince Yake wani já min aji, dan ma ya Samu ina soyaya dashi, zan iya fasawa kuma nasan bazai Samu kama ta ba. “

    Hum”suraya tace, cikin ranta tana jin haushin Princess na irin yanda ta d’auki kanta take daga kai tana wani girman kai, Dan tana mai kyan duniya, hum, itama Suraya hakuri kawai take da halin Princess, irin wanan son mulki nata  da girman kai ,ta dinga nuna tafi kowa kyau, dan taga ita ke cin gasar kyawawa, hum,ai saima Kumar ya kufce miki, dan kumar a kyau aí ya fiki nesa ba kusa ba, wanan sake saken ne a cikin ran Suraya sanan tace “Princess hakuri fa zakiyi, kece mace só ya kamata ki dinga hakuri kina nuna masa girman kai ,sam ku kamar ba couple ba, baki nuna masa so tare da kalamai masu dadi kulum saí kice wai in kinyi hakan zai raina ki, gaskiya Princess ki sauko daga wanan girman kan naki kiyi ma kowa anma banda Kumar, sanin kanki ne yanda yan mata ke neman ya so su anma basu Samu fuska ba sai ke kin samu kina….

     “Ke.”

Princess ta daka ma Suraya tsawa tace “bana son rainin hankali, ni mace ce mai kyau wada maza daga kasashe daban daban suke só na wly ko ba kumar zan Samu wani wanda ya fisa komai, ke naga yar bakin ciki ce yau shekara daya ina tare dake anma bakin ciki da hasadar ki sun rufe miki ido, dama nasan ke badan Allah kike shishige min ba, saboda kinga nice sarauniyar kyau da komai na fiki shi yasa kike like min dan ki kara daga ajin ki… 

       Tunda Suraya take a rayuwa ba’a taba fada mata bakar magana ba irin ta yau ranta ya bace matuka, indai ta cika yar halak tabas yau zata bar wanan kawancan ita ba wani abu princess zata nuna mata ba, in mulki ne ai su ke mulkin kasa,  sunada kudi da komai so dan haka dole tabar wanan Princess din.

     .

Murmushi da yafi kuka ciwo Suraya tayi tace “Haka kika ce daga fada miki gaskiya, to Bari kiji indai ni diya ce daga yau na raba kawance na dake kowa yayi harkar gaban Sá, kuma ba kina tamaka da kyau ba har kike gorin Sá dadin abun daí ni ba mai muni bace, so ko a haka na gode Allah, indan kina ji da kyau anyi dubun ki yanzu ina suke, wanan  kofin zinarin da kike ci na sarauniyar kyawawa muna nan dake wata zata amshe tayi nata zamani, Dan haka na barki lfy, dama ni na jawa kaina anma yanzu zan huta ma raina, kawance na dake mai ya kare ni dashi bayan wulakanci. “

    Tab Ran Princess ya kara mugun baci, gaskiya Suraya taci mata mutumci, badan tsoron mahaifin ta ba yau da hukunta Suraya, yau daí haka ta koma gida rai a bace ko lokacin tashin baiyi ba.

    “Prince wai yau ya naga Princess dinka ranta a bace ta bar makarantar, kaima kuma na ganka rai a bace. “

    “Hum bari wly aboki na, wanan yarinyar yar rainin sense ce, wai jira take ni na fara zuwa wurin ta tukon, dan taga tana da kyau, ai bazan dinga binta ba kamar wani bawan ta .”

   Dafa Sá Umar yayi yace “saí hakuri ba mai shiga tsakanin ku da Princess ta kwona cikin Sá. “

   Tsaki Kumar yayi ya gala má Umar harara sanan yace “banza kawai dama nasan aí ba komai zaku ce ba. “

Dariya suka kwosa, suka cika Sá pam.

   *Bayan shekaru Biyar*

Yar budurwa na gani a daji wai ta kara wani masifar kyau, diri kam ya ita ta tsara má kanta, kirar kalangu, Kamrina kenan ta girma ta hadu iya haduwa duk da halin da take ciki, tayi masifar kyau, Masha Allah, gashin nan nata kuma ya karu, dan dakyar take ta tataro Sá tayi gamo dashi, in badan kuce na cika zuzuta ta ba zan iya cewa gashin ta ya huce na misali, zan iya cewa ya kusa cinma tsawon ta…… 

      Komai ta kara dan gaskiya ni kaina kyan ta har tsoro yake bani dan gaskiya biro Na bazai iya rubuta tsananin kyawan ta. 

 *Kamrina* kenan a yau tá yanke shawarar shiga cikin mutane, dan Haka ta gama shirin ta tsab ta kare ma bukar ta kalon karshe harda hawaye sanan ta juya ta dauki hanya duk da bata san inda zata nufa ba, tafiyar ta ma abar kalo ce, cikin gadara da nuna isa take tafiya ba tsoro ko kadan a idanun ta………. ✍

Tofa ya Rayuwar Kamrina zata kasance a cikin mutane? 

Ina labarin Princess tifa, ina Prince Kumar hum kudai ku biyo yar mutan Niger dan jin cigaban labari… 

   

 Comment din ku ke kara min karfin gwiwa😍

Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

         *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

            *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

    💫

*🌟🌟TAURARI WRITERS ASSOCIATON*………….✍

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

   

*PAGE 7-8*

Tunda Kamrina ta kama hanya ko way waye bata yi, tafiya take sosai, sai dare yayi ta Samu wuri ta kwonta, in gari ya waye taci gaba da tafiyar ta ,ta d’auki sati daya tana wanan tafiya kafin tazo, wani baban gari mai cike da yalwar arziki ga kyau, ko wane kala akoi, akoi hausawa, larabawa,fulani ,

Barebari da sauran su, wanan gari ba ko wane gari bane ila garin *bagadur*

Tunda ta shigo garin ake gudin ta, domin duk wanda yayi arba da ita saí gaban Sá ya buga, duk da ta nade gashin, fuskar ta kuma rashin wanka yasa ta dan dahe, ta bace da dati, abin na ba Kamrina mamaki, saí tunani take dama haka mutane suke, in taga mota ta huce saí ta saki baki tana kalon motocin, ko mutane ta gani daga nesa saí tayita kalon su, har dariya take, ga kuma mamakin abinda take gani, dan ita dama Allah baiyi ta da tsoro ba,, yau ina zatayi tsoro yaron da ya tashi cikin kasurgumin daji mai cike da hadari, har ajannu tasha gani anma saí ta share, da yake dakakar zuciya gareta. Wanan dalilin yasa ita kanta kamar Aljanna take, domin tana dá sidabarun bacewa bat…. 

  Ga manyan idanu masu kyau dake gareta wanda in ta kura maka su dole kayi kasa da kanka dan bazaka juri kalon ta ba, tana da wani sidabaru shima idan abu zai cutar da ita take idanun ta zasu canza kala, kaga kamar wuta wuta na fitowa daga idanun ta…… 

    Ganin da tayi ana gudun ta, kuma ga yanayin yanda shigar ta, duk ganye né tayi kaya dashi, saí ta rabe bakin titi tana zaman ta, In taji yunwa ta shige daji ta kamo wani abu ko kifi abinda  daí zata iya gasawa taci, a haka tayi Rayuwa kusan sati daya. 

    Yau ta tashi zata tsalaka titi, dan d’auko wani zoben ta da ya gangara, ji kake tim mota ta bige ta, a gigice motoci biyun nan  suka ja wani uban birki, da sauri gard suka zo suka bude babar mota ta baya, takalmi ne ya fara fitowa na mace, a gigice ta ida fitowa da dan gudun ta ta karaso motar gaban, dreban taga ya tsaya cak. 

  Yarinyar da ta fito daga mota ba zata huce shekaru ashrin ba  ,daga ka ganta hutu ya kwonta kyakyawa tace”johnne wai lfy inata magana kayi shiru? . “

  Numfashin ta ne ya kusan d’aukewa sakamokon ganin k’yakyawar fuska wada kyan ta ya razana ta ita da johnne da gard din da suke wurin.

  .

Itako Kamrina da yake  tana da dakakiyar zuciya ko gezo bata yi ba ,saima goshin ta da ya fashe Yake zubar jini, da gwiwar hanun ta, dakyar yarinyar ta Samu addou’a tayi sanan ta kama Kamrina tasa ta a mota, privet asibiti nasu sukayi da ita, Yar budurwar duk tsoro ya kama ta, mursmushi Kamrina  tayi da taga yanayin yarinyar cike da tsoro tace cikin voice dinta mai dadin sauraro tace”kwontar  da hankalin ki ni mutum ce ba kamar yanda kuke tunani ba. “

   Nauyayar ajiyar zuciya ,wanan budurwar tayi  har asibiti aka kaita doctor yayi mata komai duk da a tsorace yake yin abun, dan kyan yarinyar tsoro Yake basa. 

   Haka yarinyar suka d’auke ta  ,a cikin motar suka tafi da Kamrina, wai wacece wanan budurwar, ba kowa bace ila *Suraya*

Yar tsohon shugaban kasa, kawar Princess tifa ada, juyowa tace” ni sunana Surraya, ke kuma fã .”

  Murmushi Kamrina tayi tace “sunan ki akoi dadi ni sunana Kamrina.”

  Waw Nice Name.”

  Kalon ta Kamrina tayi dan bata san abinda tace ba, can Suraya tace “gaskiya kanwata Ban taba ganin mai kyau irin ki ba fã. “

  Dariya kawai Kamrina tayi. 

“ehee kanwata ina ne gidan ku saí sanan Kamrina ta nisa, tace banida gida. “

  “ban gane ba”

 Cewar Suraya. 

Nan Kamrina ta fada ma Suraya duka tarihin ta, sosai Suraya ta tausaya mata, tace “sis ki d’auke ni a matsayin yar uwar ki ta jini zaki CI gaba da Rayuwa da Family na, daga yau ki dauke ni yayar ki.

  Murmushi Kamrina tayi tana godiya , ita ko Suraya ta rungume ta, tana mai jin kaunar ta a ranta kamar yar uwar ta………..✍

Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

           *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

               *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

     💫

*🌟🌟TAURARI WRITERS ASSOCIATION*…………✍

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

*PAGE 9-10*

A haka su kamrina suka isa wani tsalelen gida,fãdar tsaruwar sa bata lokaci ne, gidan ya hadu ba kadan ba, ko da wasa Suraya batayi gigin nuna Kamrina ga Momyn ta ba, domin ita mata ce da batada kirki, sanan gata da jin haushin Ace dan wani yafi danta halita mai kyau da dai sauran su, sam ita bata ma son talaka ne, hakan yasa Suraya tabi da Kamrina ta kofar baya, inda daga nan har dakin ta, dan tasan matsawar tabi da ita ta falo to Momyn ta zata ganta.

Tana kaita daikin ta ya tsaru, komai coulour pink ne, saboda ta kasance mace mai son kalar, ko fadar haduwar tsarin dakin ta kauyanci ne, b’angaren ta kamar na amarya, falo da ciki, tunda suka shigo Kamrina ta kali gidan sau daya bata kara ba, anma kuma abun mamaki, babu wani nuna kauyanci da tayi. 

    Ita kanta Suraya tayi mamakin ta, domin a yanda ta bata labarin ta ai ya kamata har gidan nasu ya ma bata tsoro, anma mamakin shine har suka shiga d’akin ta ba alamun kauyanci, ta dai yi dan kale kalen ta, sanan tace “d’akin ki  yana da kyau sosai 😍

      “Allah ko cewar Suraya sanan tace nagode. Nan Suraya ta shigo da abinci da sauran kaya motsa baki, sam bata bar yan aiki sun sigo Dakin ba, daga falo tace su aje.  ……. .

   Kamrina kam taci abinci sosai dan bata taba cin irin Sá ba…… 

     Wani gaye ne kyakyawa, wanda fadar kyan Sá hum sai wanda ya gani, kwonce yake bisa tsalelen gadon Sá da yasha ado hum daga kaga wanan saurayi ya tara abu hudu, kyau mulki  , hutu, kudi ,fari ne dogo mai matukar kyau, da cikar halita  ,,,,,,            ,,,,, ,        ,,,,,,

Namiji har na miji wato Prince kumar kenan, Umar ne ya dan doke Sá yace “kai wai lfy ina maka magana ka shiga tunani.”

     “hum wly bari aboki na, wai kasan cewa Princess tifa muna daí tare ne da sunan soyaya, anma ba ko daya cikin zuciya na, a yanda ake cewa soyaya ni ba hakan nake ji a zuciya na ba, nasan daí tana burge ni, yanda ta iya d’aukan wanka da kyan ta, sai kuma shakuwar da mukayi anma bayan haka bana jin komai, ga wasu halaye ga Princess sam bata mutunta ni, wai daga an fara magana ko zolayar ta nake, saí tace wai ita tafi karfin wulakanci, kuma in na rabu da ita ni keda asara ba ita ba, dan wanda suka fini kyau da komai suna son ta, anma ni bazan taba samun wanda ya fita kyau ba,,,,,,,,,,,,,,,,,,

      Ko kadan bata d’auke ni a matsayin wanda zai aure ta ba nan da yan watani, gashi batada lokaci na, kulum, itadai barta da kwoliya , kulum cikin zuwa inda za’a gyara fatar ta take, sanan kasan wani abu hum, wai ranar muna tadi nake ce mata ni mutum ne mai son yaya, ba kamar su fito daga kyakyawar  matata Princess.

Hum wai saí ta bata rai wai na bar maganar nan  dan ita fa in munyi aure ba da wuri zata haihu ba kuma in ma ta haihun da daya ya ishe ta, shima saí nan da shekaru goma, dan ko tayi aure bazata bar gasar kyau ba, dan haka bata bar jikin ta haka kawai ta tsufa ba kaji ko  gashi yanzu al’ada familyn mu dole in zaka aure to zaka fara da mace biyu né, ma’ana ka auri mace biyu a lokaci guda,niko.Allah na gani bana son wada bata kai Princess kyau ba, kuma nasan bazan má samu ba, shi yasa itama take min gori kulum, gashi kulum saí naje nayi má mai martaba magiya akan ya bari na auri Princess kadai anma ya kiya, yace dole na nemo cikon ta biyu ko kuma su su zaba min

…….. …….

Wani zazafan huci ya furzar yayin da ya gama maganar. 

    Tabas shima umar ya tausaya halin abokin nasa, yayin da sam ya tsani wanan banzar akidar ta abokin nasa, baisan cewa ba ,kyau bashi ne abinda ya kamata ya aje burin Sá akai ba, ya kamata yayi fatan samun mace ta gari ba wai kyau kadai ba…… 

 

     Hakuri daí yaci gaba da basa tare da shawarwari .

B’angaren

Princess tifa kam  a yanzu kyanta ya kara karuwa, yayin da kulum take cikin gyara jikin ta, Ga gasar su ta kusa nan da wata biyu  wanan gasar tafi yin shiri a kanta, d’aukan kai da wulakanci kam saí abinda ya karu, kuyanga guda cê amintatar ta wato rabi, rabi ta kasance kulum saí ta zuga Princess tifa tare da yi mata kirari mai Sá ta kara jin kanta ita wata ce,  ga rabi tasan yanda zata tsara Princess ,ita ke zuwa wurin wani mugun boka ta amso má princess maganin farin jini   da kuma kara kyau a idanun al’ouma,  duk wani sirrin princess Rabi ta sani. 

 Bayan sati daya zuwa yanzu Kamrina ta koyi abubuwa diyawa game da Suraya, komai nuna mata Suraya take, kasancewar wani buri da taci, gashi Kamrina akoi saurin d’aukan Abu. 

  Sam Suraya bata kai Kamrina salon ba, dan tsoron kar taje ta bata plan dinta, tana da wata yar aiki wada ta amince mata, ita má ta d’auke ta aikin, ita ta kama mata suke gyaran Kamrina, a yayin da taje ta hado mata kayan gyaran jiki masu kyau sosai da mayuka masu matukar kyau da tsada, lokacin da suka warware gashin Kamrina dake kumshe cikin wani abu mai kama da hula, zhara mai aikin cikin wani mahaukacin gudu tabar d’akin, dan an má yi Sá’a bata suma ba kamar wacan lokacin da suraya ta gabatar mata da Kamrina,nan take ta suma, saida aka zuba mata ruwa tana tashi ta fara zabga kuka wai tayi gamo, dakyar Suraya ta fahimtar da ita, anma duk da haka ba wai dan ta yarda Kamrina mutum ce ba 💯 ba. 

Gashi kuma yanzu gashin ai ya tabata aljana ce  ,dan in ba aljana ba ita bata taba ganin irin wanan gashin ba, shigar ta b’andaki sau uku tana zawo, shima dakyar Suraya ta shawo kanta. 

Dan ko ita kanta Suraya ta  tsorata da gashin Kamrina….. 

Wai fans na gaji wly, 

Comment sharhi  shi ke kara mana karfin gwiwa. 

Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

        *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

               *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋

“`Dan Allah masu bina ta privet cewa na basu daga farko dan Allah kuyi hakuri, wly akoi wahala mutum yayi typing kuma ya dawo yana turawa, daga nayi typing kulum sai na tura duk groupe din da nake, so ku kuma yan groupe ya kamata ku tausaya in mutum ya tambayi novel daga farko ku basa, dan nasan wasun ku suna da shi , sharewa kawai suke dan Allah ku dinga tausaya wa kuna ba masu nema“` 🙏

*PAGE 11-12*

Sati daya kenan da gyaran Kamrina wanda har tanzu ba’a bar gyaran ba, kulum saí anyi mata gyaran, sanan za’a dinga sata wata mashine mai dumama jiki, in kaga Kamrina saí ka fita hayacin ka tsananin kyau da d’aukar ido, da gashi. 

   Zhara ce ke jera abinci a table na falon Saraya, kasancewar Momyn Suraya dama ba zama take ba kulum tana kasashe dan bisiness din ta, a wata bai huci tayi zaman sati a gida ba, sam babu ruwan ta da sama yaran ta ido duk abinda suke so shi suke yi, dan má Allah ya bata shiryayun yaya masu kamun kai badan haka ba in wasu diyan ne aida yanzu sun tambade, Daddyn su shima baya zama kulum suna wanan gari suna wancan gari, saboda harkar siyasa su. 

  Sadaf sadaf  zhara ta lalaba ta leko d’akin da su Kamrina da Suraya suke dan har ga Allah yanzu tsoron su duka take, gani take Suraya  ma ta zama Aljana ,tana rawar kafufu dan gaskiya kyan Kamrina abin tsoro ne,   tana kakarwar kafafu tana i ina tace “ranki ya dade an jera abinci, tana gama fadar hakan ta juya zata arta a guje ganin Kamrina ta juyo, ji tayi an cabko ta,sululu tayi zata some ganin wada ta riko ta, nan fa zhara ta fara wa’inahu suleymanu wa’innahu bismillah, ta rimtse idanun ta gam 😖…..

  Murmushi Kamrina tayi sanan ta fara magana cikin sanyi da zazakar muryar ta mai rikita mace ma to ina ga namiji in yaji, tace “zhara bude idanun ki ina só ki natsu ki fahimce ni na miki magana, dan nima mutum ce kamar kowa, kamar yanda kike ba Aljana bace ni kaina ina tsoron Aljanun nan, dan da na gansu zan iya artawa a guje yanzu, dan na fiki bala’in tsoron su, ta fadi haka tare da kyalkya cewa da dariya, a hankali zhara ta fara bud’e idanu, ta sauke su bisa kan Kamrina dake rike   da ita.  

       Sosai Kamrina tayi ta nusar da da Zhara har ta sake kuma ta yarda ganin Kamrina ta fara kuka, nan fa zhara ta yarda cewa ba Aljana bace, tare da ita suka ci abincin dan sam Suraya bata d’auki yan aiki a matsayin bayin ta ba……. 

.   “Kaga Malam dakata, kar kaga dan zan aure ka shi zai baka damar yi min abinda ka ga dama ba, dan haka dole ko nayi aure naci gaba da gasa ta in ba haka ba fine zaka iya neman wata, sanin kanka ne bazaka taba samun kamata ba, Dan yanzu shekaru goma tunda na taso ni kecin gasar nan, kofin diamond da zinari kulum a gidan yake kuma bazai taba gusawa ba,cewar Princess tifa.”

  Tunda ta fara masifar ta yake kalon ta, takaici ma ya hana Sá magana, saí wani madacin miyau da ya hada, yace “to naji, kinsan Al’adar gidan mu da mata biyu ake farawa,.”

  

   “Hum wanan matsalar ku ce kaje ka nemo ta biyun anma nasan sam bazata kai ni ba ko kadan, dan haka ban damu ba, kaje ina jiran kishiyar tawa,dan nasan ba komai ce a waje na ba ila baiwa ta, kaga banida time dan lokacin gasar mu yana matsowa kulum nake gyaran jiki na sai anjima. “

  Nan tabar Kumar da Matsanan cin takaici, wanan wulakancin  nata yasa sam baya son yazo wurin ta, sam shifa ba wani jin sonta yake ba, zai daí aure ta ne dan ya kece raini cikin abokai anma ba komai zaici gaba da hakuri, matsalar Sá daya ce ina zai Samu dayar matar ko bata kai Princess Tifa ba ya aura.

*bayan wata guda*.

Mai karatu in kaga Kamrina tofa tsoro gareka ya zama wajibi, idan ka tuna ada ma da bata gyara kyan ta ya ruda ni da duk wanda ya ganta, anma yanzu da tasha gyara ,ga kamshi da kamrina take, ta iya tafiya da yanga da takalmi mai tsini, kaya ko duk yanda tasa saí kirar ta ta fito, itadai Allah ya bata, saide tayi fatan kyan Aljanna.

B’angaren Princess ma abin saí wanda aka gani, rigar da zata Sá ranar gasa wajen wata daya akayi ana aikin ta, yayin da kulum Rabi saí ta amso mata wani tsumi tasha wurin boka…….. 

   Niko nace to fa abin mai yi ne, dan abin Princess tifa akoi tsoro kam.. ….

   Momyn Suraya ce ta shigo d’akin Suraya tana fada, wai mai ke sata zaman d’aki, wani uban burki taja tayi turuss, sakamokon abinda idanun ta sukayi arba dashi, cikin matsanancin tsoro da rawar kafafu, dan tuni fitsari ya fara zubo mata, dá hanu ta fara nuna wani gefe tana Alja,,,,,,,,,,,,,

 Bata karasa ba ta fadi suuuuu a some. 

.

.

.hankali a tashe sukayi kanta………. ✍

Aci gaba da gashi 🍇

Maimou love 😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 

 .      *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

               *NA*

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋

    💫

*🌟🌟TAURARI WRITERS ASSOCIATION*……………✍

*PAGE 13-14*

       Kamrina ce ta debo ruwa ta zuba ma Momy, can Momy tayi ajiyar zuciya, a hankali ta fara bud’e idanu saí akan Kamrina kara somewa tayi, hankalin su in yayi dubu to ya tashi, 

    Kara daí yayafa mata ruwa sukayi, nan ta kara fardado wa, anma bata koma ba, nan ta fara magiya dan Allah in ma Aljanna ce tayi hakuri. 

  Dakyar Suraya tasha kanta sanan tayi shiru.

  Gaban Suraya ne ya fadi hankalin ta ya tashi tabas tasan cewar karshen  zaman Kamrina yazo, cikin bacin rai Momy ta tashi taje bisa kugera, har yanzu zuciyar ta bugawa take. Kure Kamrina tayi tana kalon ta, yayin da ita ko Kamrina kanta ke kasa…. 

 Bayan yan mituntuna Momy ta kai duban ta ga Suraya ranta a bace tace “Suraya mai kika d’auke ni, ina so karki boye min komai ki fada min yanda kika samu wanan yarinyar, boye min wani abu a gareta shi zaisa ki ja mata har ke ma….”

      Share hawaye Suraya Tayi tabas tasan zaman Kamrina ya kare a gidan nan, anma ba komai uwa uwa ce, dole zata fada mata. 

   Nan Suraya ta fada ma Momy komai game da Rayuwar da Kamrina tayi, sanan ta dora da nasiha, tace “Momy ina so ki sani ke mahaifiya ta ce, kin fini sanin daidai, wanan yarinyar marainiya ce gaba daya ta taso batada gata a rayuwar ta, plz Momy ki taimaka ma rayuwar ta, watarana kema Allah zai biya ki da gidan Ajanna.”

   Sosai jikin Momy yayi sanyi, idanu suka mata jawur, nan ta yafuto Kamrina tace “zo nan ya ta, a hankali Kamrina ta tako nan Momy ta rungume ta  tana hawaye, ita kanta Suraya sakin baki tayi tana kalon ikon Allah  ,dan tunda take bata taba ganin hakan daga Mahaifiyar ta ba, Momy tace “cikin dariya bayan ta sumbaci goshin Kamrina tace “Masha Allah Ashe daí akoi diyata ta mace ta biyu ban sani ba aka boye min ita, Momy ta fadi hakan yayin dá ta kaima Suraya hararan wasa, dariya sukayi duka, sanan tace “Kamrina insha Allah na d’auki Alkawari matsawar ina raye to Nice mahaifiyar ki, ina fatan kema zaki d’auke ni a matsayin mahaifiya ko? 

   Hawaye Kamrina tayi ta Kara rungume Momy tana godiya, itama Momy rungume ta tayi dan har ga Allah taji kaunar Kamrina kamar ita ta haife ta .

   Momy ta kali Suraya sanan tace “ya kamata diya ta ta shiga gasar kyau din nan kodan inyi maganin pitsarara yarinyar nan Princess.”

   Tsale Suraya tayi tace “yauwa Momy nima plan dina kenan saide bansan diyar ki ko ta yarda ba. “ta fadi haka tare da marairaice fuska ta kali Kamrina, dariya kamrina tayi ta noke kafada tace “ni ban yarda ba saí abinda Momy na tace. “

Dariya sukayi duka, sanan Momy tace “diyata aí ni na yarda kuma yanzu Za’a kara gyara ki, babu wanda zai san 

  Dake. 

Insha Allah zanje ayi duk  wani shiri na d’aukan ki.

 Suraya tace “gaskiya Momy ni bazan yarda ba kar dan kinga wanan ta kwoce min ke. “

 

  Dariya suka Sá duka, Momy tace”ke bikin ki ya kusa dole abar min auta ta, ga yayan ki nan shima in kunyi aure aí saí na ganku kawai,… Akasa dariya, sanan Momy tace Suraya zo ki amshi akoi wasu less da shadodi da atamfofi sai Ki kira telan ki yazo gida ya auna ta. Godiya sukayi duka……. 

  Momy ta fita ta rasa mai yasa take jin son Kamrina, tayi farin ciki sosai. Tana zuwa d’akin ta  d’auki waya indiya tayi kira nan kamfanin ta na sahari da sauran kaya, tana tsakar maganar ne Suraya tazo saida suka gama maganar sanan  Momy ta Kali Suraya tace “ja’ira kawai kije kanyan suna d’aki na, In anjima zanje nasa sunan ta ccikin masu gasar sanan nan da kwona uku ku shirya a indiya Za’ayi sauran gyaran ta da kuma kamfani na na can Za’a mata kayan da zata Sá, harda gyara ke Za’a miki na amare na jiki da sauran su, itama Za’a mata na jiki……..

    Tsalo Suraya tayi tana godiya, Suraya aure Za’a matá ita da yayan ta rana guda bayan an gama gasar su Princess, Umar sanda zai auri princess laila kanwar Jabir, yayin da jabir zai Auri Suraya……….

Wanan kenan, Bayan Suraya tayi godiya ne ta koma wurin Kamrina, tace ” baby Momy tace “Momy tace mu shirya nan da kwona uku zamuje indiya, sunyi murna  nan suka ci gaba da fira. 

 Tun daga lokacin Momy taje wurin d’auka kuma an D’auki Kamrina,,,,,,,,,, 

  Ko Umar sanda bai san da Zaman Kamrina a gidan ba ..

.bayan kwona uku suka daga saí indiya, Kamrina kam saida zata shiga jirgi ta dan daga nikaf dinta saboda sojawan, dan Momy tace tasa Nikaf, su kansu sojawan saida suka tsorata gani kyanta. Ana shiga jirgi ta maida nikaf din ta. 

Wuri guda suka zauna sunata fira, jirgi ya daga saí baban birnin Mumbai dake kasar indiya………… 

Aci gaba da gashi 🍇

Maimou Love 😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

        *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

             *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

    💫

*🌟🌟TAURARI WRITERS ASSOCIATION*……………✍

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

Wattpad: Maimounasaniissa

*PAGE 15-16* 

Da zuwan su indiya, suka sauka a wace unguwa  inda keda wani dan gida madaidaici, mai kyau, gidan Momy ne   ,da take sauka in tazo duba kamfanin ta……. 

   Suka shiga, Momy tace”yauwa kunga gidan izak kan, wani yaron ta dake mata gyaran gida ba’indiye ne, tace “kunga má ya gyara, kuje ga  daki can ku kwonta ku dan huta, kar a jima sai muci abinci sanan  mu tafi kamfani. “

   Haka ko akayu zuwa sukayi suka kwonta, suka huta, can bayan sun huta, suka ci abinci sanan suka je kamfanin,  kamfani ne baba, wanda akoi wurin da ake buga sahri da kaya irin wanan na indiya, da akoy b’angaren takalma, da riguna masu class……. 

    Wani Office suka je wurin managan, nan fã Momy suka juya harshe sai indiyanci suke, kamrina kam sakin baki tayi tana kalon su, duk da har yanzu da Nikaf take, dan matsawar aka bar fuskar ta bud’e to fa sai ta ruda mutane….. 

Bayan su Momy sun gama maganar, suka shiga ita da kanta tayi zanan da yanda take so a buga doguwar rigar, bata son wada tarkace zasuyi yawa, saide daí daí wadeda, tana so ta fido Kamrina komai simple, kuma class, designe din da Momy ta nuna wanda take so ayo ma Kamrina gaskiya ya

Burge kowa, nan aka shiga da Kamrina aka auno ta, yanda rigar zata kama ta ta mata kyau, in kaga dirin  ta tamkar na wata yar 20years dan Kamrina diri kam kugu da da boobs akoi su sosai. 

  Ana auna ta, akayi wajen takalma, suma na ita kadai Za’a tsara musu shi má su .

  Sarka ma haka, kai haka daí sukayi ta zagaya wa duk wani abu na bukata sun hada sa, nan da kwonaki goma, suna fita sukaje wata salon na gyaran jiki ne ,Suraya nata b’angare daban na gyaran jikin ta, za’a mata gyaran da har wata uku bazai bace ba, yayin da itama Kamrina Za’a mata makamancin Sá .kulum saí sunzo, Momy ta barsu ta shiga gari wajen harkar bisiness din ta, sai dare zata tafi dasu, sanan ta kawo su shida na safe …..

   Yarima Kumar ne gaban mahaifan sa zaune, sarki yace ” Prince kana tune da sauran kaunakin da na baka ko, duka duka kwona goma muka baka, ka kawo matar ka ta biyu idan kuma ba haka ba mu zamu maka zabi, tashi kaje. “

  Cikin damuwa Prince Kumar  yabar  wurin mahaifin Sá, wurin mahaifiyar sa ya huce ,koda yaje yayi salama kuyangin suna mata tausa, kayan marmari ne a gaban ta kala kala  nan ta salame su ganin Danta cikin damuwa, zuwa yayi ya kwonta saman kujera ta Alfarma dake shimfide a falon,    tashi fulani tayi tazo ta dafa sa tace “son lfy daí  ya nagan ka a wanan yanayi. “

  “Mom wai baza’a bar wanan Al’ada ta mata biyu ba, gaskiya Mom ni banga wace zan hada da Princess ba, saboda kaf mata sune kasan ta a kyau.”

  “Haba son yanzu soboda Allah tun farko ga Suraya nan yar gidan hajiya saratu Aminiya ta, Suraya diyar ta, yarinyar tana da hankali kuma tana da kyau anma kaki, gata yar asali, yanzu gashi har zata auri wani anma ka tsaya ruwan ido, sanin kanka ne bazaka taba samun wada takai kyan Princess Tifa ba, saboda kana ga shekaru nawa Princess ke cinye gasar, to yanzu dai ba wanan ba karka damu zan kira Hajiya Saratu muyi shawara duk da yanzu tana indiya in ta dawo kaji duk yanda mukayi, tunda ita tafi ni yawace yawace  zata fini sanin masu kyau, idan kuma hakan baiyi ba, sai asa gasa duk budurwa mai kyau saí tazo nan kawai kayi zabe a yan matan….. 

  Shidai Kumar baice komai ba, yana nan yana tunani……. 

Satin uku na cika, bayan Momyn Suraya sun amso duk wani abu da ya danganci gasar Kamrina, gyarar kam sun sha Sá, nikam baki na yanzu bazai iya fadar kyan da su Kamrina sukayi ba, 

booking din jirgi sukayi, dan saí sun kwona daya a kasar  Rajugur, dan Aminiyar ta tana son ganin ta, hakan yasa saí sun sauka masarautar kafin su karasa, ga gasar saura sati daya. 

Aci Gaba da gashi 🍇

Maimou Love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

       *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

               *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

     💫

*🌟🌟TAURARI WRITERS ASSOCIATION*…………..✍

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

*PAGE 17-18*

Su Momyn Suraya suna isowa, daya daga cikin drebobin gidan su kumar Fulani ta aiko,,,,,, yana ganin su yaje ya tarbe su ,nan suka shigo Mota saí baban gidan sarauta birnin Rajugur,baban gida ne gari guda, dan ko kuyangin gidan yan gata ne, ko wace d’akin ta da AC, fadar tsaruwar ku kanku kuyi imagine kunsan fadar tsari kyau dukiya baki kam bazai iya lisafawa ba, saide muce Masha Allah daula kam an same ta ta duniya saí kuma ta lahira .

   Ko a cikin gidan doguwar tafiya suka sha a motar ma kafin sukai b’angaren Fulani, guri ne da duk yafi ko ina na gidan tsari da kyau da haduwa, saboda son da sarki yake má matar sa Fulani sam bai hada ta da kowa ba, ko nasa b’angaren dap yake da nata,. 

Shin ban fada muku fulani nada kishiya ba, to fulani nada kishiya, sunan ta hajiya hauwa, anma suna kiran ta da kilishi…. 

Fulani nada son Jam’a da fara’a, tana son danta ya auri yar kworai yar da ta fito daga dangi, acewar ta sune masu tarbiya, danta zaiji dadin zama da ita.

Kilishi makirar mace, muguwa, sam batada hali mai kyau, tana da diya daya tak Hafsatu ita ta gaji halin uwar ta,yar kimanin shekaru ashrin, sai Abida  yar da take riko wada taci burin ko halin yaya ne saí ta aura Prince Kumar ita ,dan tacika wani burin ta,Prince Kumar tun yana yaro take gana masa azaba taso kashe sa ta hanyar shake sa da filo, anma Allah da yayi da sauran kwonan Sá a gaba saí ya rayu, itama tana da kyau sosai anma fulani ta fita komai,sam daga sarki har fulani  basu san mugun halin kilishi ba, har shi Kumar din, har yanzu ko da take zaune tasha kula ma Fulani makirci, anma da Yake ita ta rike Allah to saí abin ya koma kan kilishi….. 

   Wanan shine kadan daga cikin tarihin matan gidan .

Fulani a waje da dan saurin ta taje ta rungume kawar ta, nan ta kamo su suka shigo kayatacen falon dake d’auke da kujeru na Alfarma na kece raini, falon kam yaji kayan alatu………. 

 Bayan sun gagaisa an dan taba firar yaushe rabo, nan aka cika gaban su da kayan yayan itatuwa, su inibi, ayaba, aple lemu, da sauran su, Fulani tasa kuyangi su nuna má su Suraya d’akin da zasu huta, hada Kamrina wada har yanzu take sanye da nikaf, Fulani dai da kalo ta bita. 

   Sai daga bisani ta juyo da kalon ta ga Momyn Suraya bakin ta cike da tambayoyi, murmushi Momy tayi tace “hum mutuniyar nasan mai zaki ce, wanan wada kika gani sunan ta Kamrina, marainiya ce, uban ta dan uwa na ne, wanda tun yana karami ya bace saida ya girma yayi aure tukon asirin da kishiyar uwa ta masa ya dawo, da matar sa da ya aura a daji da ya daya wato Kamrina sunzo ne Za’a kaisu dangi su zagayo shine motar su tayi hadari daga nan duk suka mace, niko dama na d’auki Kamrina, wanan shine dalilin da yasa na rike ta taci gaba da zama wuri na, maganar rufe fuskar ta wani sirri ne, anma ke dole ki ganta da zarar sun tashi…. “

  Murmushi Fulani tayi tace Allah taya ki riko wly har taban tausayi. “

   Ita daí Momy dan murmusawa tayi anma bata ji dadin karyar da tayi ma amiyar ta ba, anma ba komai tayi haka ne dan tasan halin kawar ta..

Fulani tace “uhum Bazaki ki shiga ba ku gaisa da Kilishi ba.”

   “Ai fa saí kiyi ba inda zani wly”cewar Momy dan ita sam Kilishi bata mata ba ta tsane ta……….. 

  Prince Kumar ne ya shigo  ya duka ya gaida Momy ta amsa tana fara’a, sun dan taba hira, Fulani tace kanwar ka Suraya tazo fa, anma yanzu suna hutawa in anjima kun gaisa, dariya yayi sanan ya fita.

  Garden dinsa ya nufa, wurin hutun sa, harda wankan in yana son hutu nan yake shakatawa sa…. 

Su Kamrina ba wani barci sosai zukayi ba suka tashi, dan ba wata gajiya suka kwoso ba, wanka sukayi suka sake kaya, yayin da Kamrina ke sanye da doguwar riga abaya fido hips dinata, sanan tasa nikaf, ta kali Suraya tace “sis nifa yanzu har na fara sabawa dasa wanan,. “

Dariya Suraya tayi tace “kawanta yanzu ai kin zama Ustaziya sai yanda Hali yayi. “

Dariya suka kwosa duka, sanan Suraya tace” kinga zo mu fita kiga tsarin gidan masarautar Rajugur .”

  Haka suka fito suna yar hira, har falon da Fulani da Momy suke, samun wuri suma sukayi suka zauna,,,,,,,, bayan sun gaida su. 

Momy tayi Murmushi sanan tace “ya ta Kamrina bud’e wanan nikaf din.”

   A hankali Kamrina ta yaye, Fulani kam har saida ta firgita, take tunani ya fado mata cewa anya ba Aljanna bace, dariya Momy tayi tace “kawa ta ya haka kuma🤣,

Fulani tace “wai kina ganin abinda nake kuwa, murmushi Momy tayi sanan tace Kamrina maida Nikaf din ki, Suraya kuje da ita ku Zagaya gidan, kuje wurin yayan ki dazu yazo kuna barci, da murna Suraya suka tashi suka bar falon, Nauyayar ajiyar zuciya Fulani ta sauke tace “Saratu wanan Yar kamar Aljana dan kyau,” dariya 

Tayi tace “kinsan mahaifiyar ta a daji suke, to yawanci akoi masu kyau kawai rashin kudi ke  kworuwar su, ko wanan gasar da yarinyar nan take ci, ai in za’a bincika akoi wanda suka fita sosai to rashin, kinga ko ni bana da ya ta za’ayi gasar. “

  Murmushin jin dadi Fulani tayi sanan tace “anma gaskiya kawa ta kin kauda min babar matsala ta, ga danki nan dama yace bazai auri wada bata kai Princess tifa kyau ba, to ga wata,dan ko makaho ya laluba yasan Kamrina tafi Primcess tifa kyau nesa ba kusa ba, kinga kenan saí ayo tuwo na maina .

  Sosai Momy taji dadin wanan batun daga bisani aka ci gaba da zantawa….. 

Suraya da Kamrina suna tafe cikin gidan saí Nun ma kamrina ko ina take, suna haka saí ga Hafsa yar wajen kilishi, ita da kawayen ta saí kuyangi da suke biyar bayan su, domin Hafsa  akoi son nuna isa da mulki, ga girman kai da wulakanci, har saí ince ita da Princess tifa bansan wanda yafi wani ba tamaka da mulki da wulakanci ba…………….. 

    Hafsa na ganin su Suraya taja wani uban tsaki, ta banka mata harara, sanan “tace gayar munafukai ashe anzo, tana gama fadar haka suka tafa da kawayen ta suka sheke da dariyar rainin hankali,sanan suka shige Mota sukayi ficewar su…. 

   Kamrina tace “anty meye tsakanin ki da wanan kuma? 

   Murmushi Suraya tayi tace ” share su kawai banzaye ne…….. 

A haka sukayi ta zagaya wa har suka zo garden da Prince Kumar ke shakatawa  zaune Yake bisa dan gadon nan mai lilo, yana rike da jarida juis a gaban sa sanye yake da kaya kanana na shan iska, yayin dá ya ba kofa baya, salama sukayi, Kamrina da tunda ta shigo gaban ta ke faduwa, wata rikitaciyar kara tayi ta duka yayi da ta yaye nikaf din ta, a rashin sani tsabar ruduwa   ,da dan Sauri Kumar yayo wurin su a rude………..

Aci gaba da gashi 🍇

Maimou Love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

        *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

             *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

     💫

*🌟🌟TAURARI WRITERS ASSOCIATION*…………..✍

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

_My Kawa  Mrs Adam yar mutan kagara, Allah kara miki lfy, yasa kafara_

 wanan shafin naki ne_

_Ina kuke masoyan litatafan wanan hazikar, mai cike da kwonyar baiwa da basira, wato *yar Mutan Kagara* ku garzayo kar abaku labari, domin wanan karon ma wanan hazikar Yar Mutan Kagara tafe take da nata labarin, mai cike da darasi da nishadi da wa’azi, wanan book shi ake cema sabon salo, dan yana tafe da nasa salon,hum wai ko kar na cika ku da zance, bari na fada muku sunan book din, sunan dai shine_ *GIDAN SODJA*

_Hum koda jin Sunan kunsan zai bada kala, karku bari abaku labari 😍😘_

 

*Gidan Sodja*

    _By_ 

_yar Mutan Kagara_ 

*DEDICATED TO MRS Adam Yar Mutan Kagara*

*page19-20

Ganin haka yasa Suraya cikin zafin nama saurin rufe ma Kamrina fuska,,,,,,,,   ,,,,,,,,   ,,,,,,,

  Kumar yaga hakan anma bai wani damu ba, dan baiga fuskar Kamrina ba, zuwa yayi ya duka dai-dai inda Kamrina take, duk da cikin yanayin da take saida gaban ta ya fadi, Suraya ta katse mata dan tunanin da ta fara cewar, Sis bari n’a fada ma Momy à kira doctor ya duba kafar ki duba sai zubar jini take…….. 

       Kumar cikin sanyi ya fara magana da zazakar muryar sa yace “kema ya akayi kika buge, anma koda yake Ai dole kinzo kinsa wanan abu à fuskar ki, wanan ai na munafukai ne mtssss.”

   Kalon sa ya juya ga Suraya yace “kanwata tare kuke. “? 

Ita dai Suraya bata samu damar magana ba sai kada kai da tayi,,,, dan hankalin ta ya tashi dan ganin yanda k’afar Kamrina ke zubar jini, waya Kumar ya d’auka, yar magana yayi daya ya kashe, sanan yace “ki d’auke ta kuje can b’angaren Momy doctor zaizo ya ‘duba ta, duk kunzo kun wani bata min wuri kun tada min zuciya. “

   Dago kai Kamrina tayi, ganin idanun da Kumar yayi cikin nikaf saida gaban sa ya fadi,,,,,,,itadai Kamrina tsabar haushi kasa magana  tayi sai kalon Suraya da tayi tana mata alama da su tafi, ita kanta Suraya taji haushin cin fuskar da kumar yayi ma Kamrina……

    Kama ta tayi suka koma, Kamrina tana dan dingishi,,,, 

  Kumar ya rasa abin da yasa ya tsaya yake kalon wanan yarinyar, “mtsss In kaga irin masu rufe fuskar nan ba wani kyau ne dasu ba ,anma sai wani rufe fuska, mtss ya kara tsaki………… 

     Juyawa yayi yaci gaba da karatun jaridar sa hankali kwonce. 

Su  Momy na ganin yanda Suraya ta shigo suka rude, aiko ba’a jima doctor yazo ya duba k’afar ba wani jimuwa sosai ne tayi ba, kawai zubar jinin ne, ya tsayar da jinin ya bata diclo tasha dan saboda tabar jin zafin ciwon…….

  .

To Suraya ta jata suka yi d’akin da aka basu, Kamrina tace “Anty wai waye wanan dan rainin wayon😏.”

   Murmshi Suraya tayi sanan tace “shine Prince kumar, nan fa Suraya ta bata Labarin sa harda n’a Princess  Tifa,ba karamin haushin Princess Kamrina taji ba…… 

    

À haka dai basu kara fita ba, sukayi ta fira, har washe gari, suka shirya, sosai fulani taji ba dadi, saida aka kai su Momy suka gaida sarki. 

Sanan aka kaisu filin jirgi, tunda Su Kamrina suka koma garin bagadur, suke shirye shirye ba zama domin aski ya zo gaban goshi….. 

Yau saura kwona biyu à fara gasa, gidan yau sai shirye shirye ake domin yau Daddyn su Suraya da Kuma Umar Sanda zasu zo, dan tare suka Je da daddyn sa, ita kanta Kamrina harda ita aka shiga kitcin domin tana son koyon  girki  ,K’arfe biyu na rana sai ga inji niya, da sauri Momy da Suraya suka fita tarbe, haka dai suka tarbo su, bayan anyi sanu da zuwa akaci abinci, suka huta, can da yanma à tatare Umar Sanda da Mahaifin sa kamar hadin baki suka sauko, nan Momy tace tana son magana dasu mai mahinman ci, nan suka Bata hakalin su nan ta fada musu komai game da Kamrina.

Nisawa Dady yayi yace “anma Maman Umar kina ganin bazamu samu matsala ba daga ita yarinyar,”Murmushi Momy tayi dan dama tasan mijin ta akoi tausayi da taimako, shima Umar jiran amsar Maihaifiyar sa yake, dan shi bayada wata matsala dangane da hakan, Momy tace “Alhaji gaskiya yarinyar akoi tarbiya ,duk da tashin ta da tayi à daji abu guda ne ke kule min kai da yarinyar, watarana in tana abu kamar ba a daji ta fito ba, kamar dai anma ba komai, murmushi Daddy yayi sanan yace “to Allah bamu ikon riketa da Amana, anma à turo min ita na gani,  Ameen suka Ce sanan aka kira Kamrina ta gaida su, ba Karya shi kanshi dady da Umar Sanda Sun girgiza da kyan Kamrina anma suka dake.

Daddy yace “diyata zo nan. “

À hankali Kamrina taje nan ya dafa kanta ya Sa mata Albarka, daga bisani  aka Ci gaba da hira, Umar kansa jin ta yayi tamkar yar uwar sa Suraya ta jini, wani murmushi yayi da ya tuno kalaman Prince Kumar, “Umar bazaka gane bane, ni na tabata har abada ba Za’a taba samun wada takai Princess kyau ba, ai ba yau bane da za’a samu. 

Murmushi yayi yace “Prince kenan yau dai naga wada In ta jera guri daya da Princess to baza à ga kyan Princess ba sai ma muni. 🤣

To à haka dai aka zauna Familyn Kamrina ko ina tana samun kulawa daga wanan family ba abinda zata ce dasu sai Allah saka musu da gidan Aljanna…… 

Hum ance Rana Bata karya saide Uwar diya taji Kumya, Ayau ne  za’ayi wanan gasa, à inda bokan Princess yace  tazo da kanta dan wanan karon ya hango matsala, anma sai tazo da kanta. 

 Da Rabi Kuyangar ta ta fada mata sai cewa tayi  ba inda zata Je, ita à matsayin ta na Princess taje gurin wani boka, in bazai iya ba ya bari kawai dan ita tasan ko ana ha maza ha mata sai taci gasar……. 

   À d’akunan gasa ko wace da d’akin da ake Bata, ita da masu yi mata kwoliya da sauran abubuwa, haka ko akayi kowace ta kama d’akin ta, su Suraya ma daga baya sukazo, à yayin da Kamrina take lulube da abaya da kuma nikaf,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,

  Kowa ya gansu sai yayi dariya ace abun kuma hada ustazai, sudai su Suraya Dariya kawai Sukayi da ita da mai kwoliyar  Kamrina  da kuma Zhara dan su suka san abinda suka zo dashi, à hankali Princess Tifa itama tazo da makaraban ta sai tamaka take, kowace budurwa tasha jinin jikin ta, dan suma sunsan zuwa kawai sukayi anma matsawar Princess Tifa n’a nan saide su biyo bayan ta, dayawa jikin su yayi sanyi, itako sai tamaka take ana take mata baya yayin da Rabi ke mata kirari, ita ma shiga sukayi d’akin da aka basu domin kwoliyar ta da shiri, awa daya aka basu n’a shiri, yayin da mutane ke zaune à kayatacen wuri, shugabanin kasashe daban daban, sarakuna, ministoci, mayan masu kudi, guri kam ya fara cika………. 

Aci gaba da gashi 🍇

Maimou Love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

         *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

          *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

     💫

*🌟🌟TAURARI WRITERS ASSOCIATION*……………✍

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

_Sorry Fans à wacan page nayi mantuwa bansa number ba wato page 19-20.

_kuyi hakuri fans wasu na cewa na fara Jan aji a book dina, ko kadan ba abinda kuke tunani bane, wato idan oga yazo gaskiya bana typing sosai har sai ya tafi, to insha Allah yanzu zaku dinga ji na, har sai In  Allah ya dawo dashi lfy, ina fatan kun fahimce ni nagode_😍

*PAGE 21-22*

Wuri daya Fulani da Momy suka zauna, da Umar sanda da kuma uban gaya wato Prince Kumar, duk ya kagu yaga Princesse din sa, dan yanzu fa yana jin Son ta har cikin bargon zuciyar sa ., sanye yake cikin kaya na Alfarma irin na gidan sarauta, wato shada ce fara kal, riga da wodo irin dinkin nan na zamani, à yayin da tasha aikin maza, yasa, yayin da ya hauda alkyaba ta gidan sarauta irin ta maza kayan sun kama sa sun masa kyau sosai, agogon Zinari ne yake sanye dashi à hanun sa mai d’aukan hankali, yayin da ya jera zobuna irin n’a maza, guda uku, daya n’a azurfa, biyun ko na zinari, fuskar sa tasha gyara sai kyan sa ya karu, yayi freshe dashi tamkar ango duk ya haske gurin……… 

   Sai wani zuba murmushi yake, kamar an masa kyauta da gidan Aljanna,,,,,,, shi kansa Umar sanye yake da manyan kaya yayi kyau sosai shima, yayin  da fulani da Momy suma sunsha nasu Ado, b’angaren sarakune daban da na manyan masu kudi, kowa da nasa b’angare  matan kuma duk sai suka hadu wuri daya …..

    Kumar ne yakai duban sa ga  Umar fuskar sa d’auke da kayatacen murmushi yace ” aboki na ni da hakura sukayi da wanan gasar domin banga amfanin ta ba, saboda kowa yasan Princess zata cinye. “

   Umar murmushi yayi yace “hakane anma ka sani bana ko a samu wada tafi Princess.”

   Musmushi Prince yayi, sanan daga bisani yace “ai banga wada zata fi Princess dita ba, dan karka manta kusan shekaru goma tayi tana ci so kawai wanan ma ita zataci. “

   Shidai Umar Sanda murmushi yace “hakane. “

 Acan ko Princess tifa ake ta ma gyara kamar za’a fida mata fata, anyi mata kwoliya wanda yasa ta kara kyau sosai ,wata riga baka wada tasha zubi mai wuyar fasaltuwa  dan rigar ba karya ta hadu,aka sa mata tayi kyau sosai, takalman ma abin kalo ne… Um Princess tifa kam tayi kyau ba karya…… 

Bari n’a leka gurin su Kamrina nayo gulma…… 

Mai kwoliya ce ta dage take cancara ma Kamrina, duk yanda naso naga yanda ake wanan kayataciyar kwoliya ban gani ba 😔Suraya ta hana tace wai salon naje

Na fada ma Princesse tifa, nace Allah ni ta wajen su Ce, sanan ta gusa min, ya Allah nace domin tun kafin à gama kwoliyar n’a tsure, kamar zan sakin fitsari ,tsabar kyau tsgworon sa da na gani, haka fa akaci gaba da kwoliya, ana gamawa aka zuba mata walkiya à fuska da jiki, lokacin de ta juyo n’a kale ta saida ciki n’a ya bada kululu, domin zawo ya kusa kufce min, kyau kam ko mai mata make up din ta tsorata……. 

   Ana haka Suraya ta warware wata doguwar riga runwan gwold, tasha kyau duk da Simple ce batada tarkace anma fa duk wanda ya ganta yasan riga ce kuma ta hadu matuka….. 

   Ana sanya ma Kamrina Suraya tace “kai kanwa ta, kar fa ki birkita tunanin jama’a, dariya Kamrina tayi, aka d’auko mata takalma masu tsini, wata sarkar gwold  ta indiya aka sa mata ta zubo har wajen cibiya, ,turare kam tasha sa,  yan hanu da zobuna duk kalar rigar, aka zubo mata gashi har hucin gwiwar ta tayi kyau har n’a bala’i hips dinta sun fito sosai, kirar kalangu, ga boobs ga hips ga baya …..

 Aka yaye fuskar ta da wani yadi n’a rigar mai matukar kyau sara sara.  .

Tuni an fara gabatar da taro, wani matashi ne ya tsaya à gaban wani tebur mai tsawo, laspika yakai daidai bakin sa, yayin da b’angare guda masu yanke hukunci n’a zaune sun fara dan rubuce rubucen su,inda aka shimfide dogon jan karpet ,inda yan gasar zasu dinga takawa, wurin yasha decoration mai kyau, wanan mutumin ne ya fara magana, cewa ina ma kowar barka da zuwa wanan taro, kamar yanda kuka sani ko wace shekara ana gabatar da wanan gasa to yau ma Allah ya kawo mu. Ba taré da bata lokacin ba zan fara kiran yangwon yar kasar china zata fara shigowa, masha Allah tanada kyau sosai itama tasha shirin ta, tazo da tafiyar ta ta zagaya yan kasar su sukayi kuwa aka tafa mata, ta fita yar kasar indiya ma tazo, da kayan su irin n’a indiyawa suma yan kasar su suka tafa mata , haka yar kasar larabawa tazo itama tasha shiri,  itama tayi kyau sosai an tafa mata, bayan duk kowa ya shigo ya rage daga Princess tifa sai Kamrina suka rage, nan mai gabatar wa yace masha Allah kamar yanda kuka sani kowace kasa mutum daya ake d’auka, to wanan karon abin yazo da banbanci,  domin kasar bagadur tazo da kyawawa guda biyu, ta farko itace Princess fatima, wada kuka sani da Princess tifa, wada ta kwoshe shekaru ita kecin gasar, sanan sai dayar da tazo itama à dama da ita wato, Kamrina, dan haka kusan à tare zasu fito, anma Princess tifa ta fito daga farko, kamar hadin baki, Princess tifa acikin wani abu aka d’auko ta, wanda shi kansa yasha Ado, ana zuwa da ita tsakar fili, kowa ya zuba idanu ga masu take mata Baya, ihu kawai ake, ana cewa ta cinye ta cinye, à yangance ta zuro kafafun ta, mutane sai ihu suke, matasa matasa, yayin da Prince kumar keta yage baki, shima yana wani kara jin kansa na kara fadi cikin abokai shi à dole ga matar sa, fitowa Princess tayi, gaba daya, waw kowa ke fada, yayin da aka d’auke wanan karagar aka barta ita kadai, sai yar tafiya take cikin rangwoda ana tafa mata, matasa cewa suke kin cinye, 

Nan wanan mutumin yace sai ta k’arshe wato Kamrina, gefe akasa Princesse ta gusa,Kamrina ta dubi Suraya tace “anty anya na iya wly gaba na faduwa yake.”

   Murmushi Suraya tayi tace “insha Allah komai zaizo daidai zaki iya, kiyi kamar ba mutane à wurin, murmushi Kamrina tayi, sai Suraya ta rufe mata fuska da wana yadi mai kyau da d’aukan ido, ta Dan rike kasan rigar Daga baya Suraya tayi kowa ya zuba ido yaga ta k’arshen nan ,kara kiran sunan Kamrina akayi, sanan Kamrina ta fito Suraya à bayan ta a hankali cikin tafiyar ta mai d’auke hankali, kowa jira yake yaga abinda yake boye à fuskar, ga gashi da aka saki sai reto yake a bayan ta, suna zuwa dai dai tsakiya, Suraya ta saki rigar ta koma, à yayin da Kamrina ta kara so daidai k’arshen inda ake tsayawa kuma kusa da Princesse tifa à hankali ta yaye wanan abin n’a fuskar ta, kayataciyar fuskar ta d’auke da Murmushi, tana ida yaye wa, Mutane dayawa dake gurin ya an masu alura suka tashi tsaye à zabure, sukayi suman tsaye, aciki ko harda Prince Kumar, Princess tifa ko tanayin arba da Fuskar Kamrina sululu ta fadi some à gun……. 

Aci gaba da gashi 🍇

Maimou love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

       *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

            *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

    💫

*🌟🌟TAURARI WRITERS  ASSOCIATION*……………✍

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

_🤦‍♀fans duk naji sakon ku, karku damu in kuna Son page diyawa to saide na dinga tsalake kwona biyu sanan zan turo, in kuma irin wanda nake yanzu ne to shi zaku iya samun kulum, saide in wani baban Uzuri ne ya hana ni, so ya kuka gani à dinga maku kulum ko kuwa in dinga maku mai yauwa duk bayan kwona biyu, kuyi shawara nagode matuka yanda kuke Son wanan book ubangiji Allah barmu daku Ameen. sai naji daga gare ku 😍,😘_

*PAGE 23-24*

      Ba karamin firgita Kamrina tayi ba ganin, Princess à some, da sauri Momyn Princess da Kuyangi suka kwoshe ta sai d’akin da aka basu dan kwoliyar su,,,,,,,,     

  Mai gabatar da taro ne ya ankarar da mutanen dake tsaye dan sam ma su ba ta Princesse suke ba, dan yawancin su tantama suke anya Kamrina ba Aljanna bace. 

   Prince Kumar kam har yanzu tsaye yake, idanun sa sun kasa manta abinda suka gani, yayin da suke muradin sake tozali da halitar da ta rikita su, gangar jikin sa tayi bulaguro, yayin da zuciya ke bugawa, baki ya kasa furta komai, idanun sa kyam akan inda Kamrina ta tsaya,Fulani ko dariya tayi dan tasan à rina, yayin da ita kanta dauriya take dan a yau kyan Kamrina ya kara ruda ta da bata tsoro  ,tana kwonkon to anya kawar ta ba tq boye mata wani abu ba, saurin kawar da zargin tayi, da ta tuna Momy tace mata yarinyar da uwar ta tayi kama…. 

   Ruwa aka yayafa ma Princesse tifa, firgit ta farka, ta kali mahaifiyar ta, sanan ta fara zare idanu, “ina wly karya ne babu wada ta isa taci gasar nan sai ni kowa yasan cewa nice mai kyau, wly ko aljanna Ce wanan wada n’a gani nafi karfin ta, ni Princesse Tifa babu wada ta isa ta kwoce k’ofin zinari da na Diamond daga hanu na. “duk tabi ta zare, Kamrina kam n’a gamawa ta koma da tafiyar.  Ta nutsuwa, tana shigowa d’akin da aka basu kafin alkalai su gama rubuce rubucen su su yanke hukunci, Suraya ta Rumgume ta sosai, tana murna tace “wayo dadi kanwata yau kin gama min komai wly, kin kawo k’arshen takama da d’aukan kai. “

  Kamrina tace” wai dan Allah anty wane irin kyau ne dani da mutane ke somewa suna sufanta ni da Aljana.? 

    Murmushi Suraya tayi, sanan ta talabo habar Kamrina tace” kanwata kinada baiwar komai Allah ya baki, babu Inda ya rage à jikin ki, kyan ki duk yanda mutum ya kure kalon ki dan ya hango wata makusa bazaka samu ba ki godewa Allah, mai maganar nan ne ya katse musu fira, yayin da ya bukaci duk wanda suka zo gasar su fito dukan su,kamar farko haka suka jero suka  taho har kan Princesse wada dakyar mahaifiyar ta da rabi suka lalabo ta ta taho….

 Daga ita sai kamrina Princesse ta jima tana kalon Kamrina cike da bakin ciki da takaicin wanda ya barta ta zauna masu gari, ba karya ko makiyin Allah yayi kadan ya kushe Kamrina, ashe ita batada ma kyau ga Inda kyau yake, anya ba Aljana bace kuwa🤔tana wanan tunani Kamrina ta karaso kusa da ita, dayawa mutane har kara gwole idanu suke sudai su kara kalon Kamrina, yayin da matasa har magidan ta yayan masu kudi da masu kudi, kai harda sarakuna ke burin malakar Kamrina, babu wanda ya kara bin takan Kamrina kowa burin sa Kamrina ta zama tasa ….. 

  Mai gabatar da taro ne ya fara magana, yana masha Allah “à gaskiya yau munsha mamaki, kusan shekaru goma Princesse fatima ita keci anma yau abin yazo da sauyi, yan mata ko wace ta rufe Ido masu addou’a nayi,masu tsafi nayi, nan yace “Alkalai sun yanke hukunci, dan haka gworzuwar wanan shekara ba kowa bace ila Kamrina. “

     Wanan karon kam Princesse tifa ya tayi hauka, yayin da wuri ya kaure da ihu, yan matan da suka zo  gasar ko basuyi wani bakin ciki sosai ba sauran cikin su ma murna sukayi n’a ganin k’ofi ya fito daga hanun Princesse ba,   dan karamin hauka Princesse tayi ba tabar wurin dan ko tsayawa gamawa ba’ayi ba dayawan maza dariya suke mata dan sunsha kai rokon soyayar ta tana masu wulakanci, da gudu taje ta shiga mota  tabar wurin à haukace yayin da Momyn ta ta bita da kuyangi, mai martaba ma ta maza yayi dan kar ace yayi shirme ko yabi bayan yar sa, anma da yaje ya lalabi yar tilon  Yar sa .

   Kumar kam bai ma san Princesse ta bar wurin ba, K’ofin aka ba Kamrina, ta daga akayi photos, sanan aka Bata millions ashrin, tare da kyaututuka, mayan masu kudi da matasa, sarakuna duk sunzo sun mika mata kyaututu ka, yawanci su kudi ne, à takaice dai ko nan ta tashi da million talatin, à yayin da akayita pic , anyi ta neman Princesse à bata nata don tazo ta biyu tanada naira millions goma, sai dan kofin azurfa nata, aka ba yan yan uwan ta su tafi mata dashi, su kansu Alkalai sun sha pic da Kamrina, yayin da Fulani taja hanun Prince kumar wanda ya zama kamar sakarai, Momy ma Jan Umar sanda tayi sukace to muje muma mu bada tamu gudunmuwar, sai à sanan Prince Kumar ya samu bakin magana yace “Fulani mu kuma meye hadin mu da ita ? cewar Kumar

   Murmushi Fulani tayi tace ” ai kanwar ku Ce wada taci gasar ya ga aminiya ta kuma kanwa ga abokin ka Umar. 

  Wata irin firgita kumar yayi ya kali Umar Anma ya kasa magana bakin sa na rawa. 

  Murmushi Umar yayi yace  “magana mai tsawo muje In aka gama zan fada maka komai. “

Haka nan Umar yaja kumar kamar soko sukaje wurin,dan su fulani har sun karasa, Fulani kyautar one million tayi ma Kamrina, Momy kam kyautar sarkar gold tayi ma Kamrina, ,,,,,,,,,,,,,,,,,,,

  Prince Kumar na zuwa gap da Kamrina numfashin sa ya kusan d’aukewa, zuba mata ido yayi ko kyaftawa babu, Kamrina n’a ganin sa ta gane sa, ta basar dan har yau tana jin haushin abinda ya mata 

……

Princesse tifa ikon Allah kawai ya kaita gida, dan wani mahaukacin gudu ta dinga yi,tana zuwa gida motar ma ko rufewa batayi ba, ta fito tabar key à motar. Da gudu tayi d’akin ta, ta rufe komai ta samu jefar wa take à kasa, tazama ya mahaukaciya,,,,, 

   Maman ta ma da rabi suka karaso bugun duniya Princesse taki budewa, dak’yar Rabi tasha kanta da kalaman ta na zuga da munafurci……..

  Tana budewa Rabi ta shigo da Maman ta, kaf ta farfashe kayan d’akin ta hargitsa d’akin, idanun ta duk sunyi ja ta fita daga hayacin ta.

  Rabi tace “haba uwar d’aki na, meye na ki tada hankalin ki keda kowa yasan shekara da shekaru kina cin gasar meye Dan wata aljana tayi tsubun ta taci, dama kinsan boka yace wanan karon akoi matsala kije anma baki Je ba, nasan wanan aljana ce dan mutum ai karya ne yayi karo dake. “

Sai yanzu zuciyar Princesse ta dan sauko nan ko suka ci gaba da tusa mata mugayen sharwarwari à kanta…. 

    Maman ta tace “to Princesse yanzu abinda ya kamata muyi ayi kowa ya huta tun kafin shima ya juya baya wato Prince Kumar, kinsan irin wulakancin da kika sha masa  yanzu lalaba sa zakiyi ayi auren daga nan sai mu fara gudanar da plan din mu, ki shirya, in anjima ke rabi sai muje gabadaya wurin boka domin abin sai anyi sa da zafi zafi, dan dole sai mun kai Kumar wurin boka domin ya kama mana shi……… 

  Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

          *WACECE NI KAMRINA*  

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

              *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

     💫

*🌟🌟TAURARI WRITERS ASSOCIATION*……………..✍

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

_To fans naji batun ku kuma na aminta da yardar Allah In ba wani baban Uzuri ne dani ba to zan dinga yi muku kulum nagode, inajin dadin comment din ku😍_

*PAGE 25-26*

Sosai kamrina ta samu k’yaututuka, Fulani kam jirgi suka bi, suka koma kasar su,yayin da Prince Kumar yaki tafiya, à cewar sa sai ya lalaba Princesse Tifa anma ba hakan ba ne à zuciyar sa..

     Momy da   Kamrina tare akaje gida cike da  farin ciki  ,yayin da wasu sukayi ta neman su sumu kebewa da Kamrina, Anma basu samu wanan dama ba, saide dayawa wasu sunbi su Kamrina har gidan dan susan Inda take, yayin da  wasu suka aika yaran su  dan suga gidan…..  ……..  …….

    Bayan su Kamrina anje gida kowa yaje yayi sallah magarib harda Prince da Umar dan ya  matsu yaji meye alakar su da wanan kyakyawar halitar.

  Kamrina suna Salah sai bayan isha’i Suraya tace “Sis In kin gama kizo diner muci abinci. “kada kai kawai Kamrina tayi ta shiga tsoilette,   tayi wanka ta dawo tasa wata doguwar riga marar nauhi sam ta kasa kama gashin   dan ya kara santsi da sulbi ga yawa ko kadan ta kasa tufke sa, ga Suraya Bata nan, sakin sa tayi, har yana taba cinyoyin ta, fuska à shagwobe ta fito, tayo falon su Momy  suna jiran ta a diner kowa ya taru anma banda Dady dan yabar kasar,Kumar ma yana zaune cikin su ana dan fira,  Momy tace “Suraya kije  ki kara kiran Kamrina, tazo muci abinci, ana ta jiran ta kar aje gajiya ta hana ta Momy bata gama zancan ba sai ga Kamrina tana turo baki irin n’a shagwaba  nan gashin a sake dan in har ta Dan duka to zai  iya tabo kasa. tunda tayi Salama Kumar ya ganta yayi mutuwar zaune  sake da baki, gabadaya ya fido idanuwan sa, acikin zuciyar sa  addou’a yake dan neman tsari   dan wanan yarinya Aljana tayi kama bada mutum ba, Momy ce ta dawo dashi daga tunani sa  tace auta meye ya same min ke.? Ta tambayi Kamrina duk ta dan nuna damuwa har ga Allah ba karamin Son Kamrina take ba,,,,,,, zuwa Kamrina tayi  ta aza kanta bisa kafadar Momy,

Momy ta dan  shafa kan Kamrina tace “Auta meye ? 

Dan haka Momy ke kiran  Kamrina. 

 “uhum Momy nidai a fida min gashi nan ya ishe ni gaskiya yanzu gashi na kasa tufke sa 😔”

   Ido Kumar ya kara fidowa, cikin ransa yace wai da gaske dama gashin ta ne,wanan shagwobar da  ta kara narkar da zuciyar kumar, har yaji dama à jikin sa take wanan shagwobar, dan bakin ta yaji kamar yaje ya tsotse sa, dakyar kumar ya iya cin abincin. 

  Momy tace “auta yi hakuri zauna muci abinci sai mu tufke miki.”zama   tayi kowa Suraya  zuba masa sanan aka fara ci, Kumar ko sai satar kalon Kamrina yake dan cin abincin ta ma burge shi yake ,kawai ita yake kalo, su kansu Momy sun lura har abokin sa Umar….. 

Bayan an gama cin abinci, umar yace “autar Mama congratulation. “

  “Ni nayi fushi yaya 😙”

  Umar ya fido ido yace “lala kanwata me nayi ? 

To yaya Ai banga naka kyautar ba. “

Dariya aka d’auka Momy tace “kworai aba auta ta. 

Dariya yayi yace “kanwata karki damu tawa kyautar tana bisa hanya .”

“nagode Yaya cewar Kamrina. 

Dakyar Umar yaja Kumar daga faFalon lon suka koma d’akin Umar, Kumar yace ”  dan Allah ka fada min alakar ka da wanan yarinyar mai kyau, dan naga sai wani ja min aji kake, kai ba mace ba. “

      Su Mama duhu nayi taja rabi da Princesse tifa sukayi wurin boka, suna zuwa ya kece da dariya nasan za’a     rina saida nace   tazo aikin sai tazo anma ta kawo taurin kai, yarinya mu a aikin mu ba’a tsalake maganar mu in ko aka tsalake to tabas sai an samu matsala. “

  Wani haushin sa Princess taji, zata masa rashin mutumci mahaifiyar ta ta girgiza mata kai  ,shiru tayi anma zuciyar ta na tafarfasa, boka yace yanzu mai kuke bukata, ? 

    Maman tace “boka so muke shi wanan yaron dan sarkin kasar Rajugur,, muna so akara sa masa Son Princess yanda bazai so wata ya mace ba sama da diya ta. “

   Wata muguwar dariya boka ya kece da ita yace an gama. Anan dai yayi yan surkulan sa yace su tafi aiki ya kamala…….

         Washe gari 

    Momy ce ke waya ita da  Fulani, tace “saratu nifa n’a fada ma mai martaba, dan na samo ma da na mata ta biyu kuma har n’a fada ma mai martaba kuma ya yarda  ,cikin matukar farin ciki Momy 

Tace “wacece wanan. “

   Murmushi Fulani tayi tace ” ya ta Kamrina mana……… 

Kuyi hakuri yau bana jin dadin jiki na shi yasa zaku ga typing kadan. 

Aci gaba da Gashi🍇

Maimou Love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

          *WACECE NI KAMRINA*  

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

              *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

     💫

*🌟🌟TAURARI WRITERS ASSOCIATION*……………..✍

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

_haba dan Allah gaskiya Allah na gaji, dan ina typing ina turowa kulum, anma mutum bai karantawa sai daga baya ana biyo ni ta pc ace daga farko saboda  Allah wanan ai da wahala, wly wly à rana zan tura  ma mutum sama da talatin kuma kulum sai an tambaye ni, saboda Allah da wane zanji da rubutun, ko da turawa  kulum ta pc, akoi mutane diyawa masu shi ta groupe me yasa in an tambaya  bazaku turo ba, à gaskiya n’a gaji in aka ci gaba da matsa min zan daina typing din gaba daya n’a huta ma raina, wani in zaice ma ka basa da gadara zai tambaye ka, sai kace shi ke saya maka data turowa, saboda Allah mutum n’a Son abu bazai tambaye ka cikin  karamci da mutumci saidai kiji ànce turo min kaza daga farko, wata ba ma salama, tabas ina Son masoya na anma gaskiya zan iya hakura dayin rubutun ma baki daya na huta, kuyi hakuri in kunga Ban tura ba dan Ni kadai nasan wahalar da nake sha, sanan kuyi hakuri in na Bata muku 🙏_

Alhamdulillah jiki na da sauki sosai yanzu kam, nagode da Addou’a ku😍🙏

*PAGE 27-28*

Sosai Momy taji dadin wanan batun, murmushi ta Wanda ya fito har cikin wayar da suke sanan Momy tace Alhamdullilah, Allah abin godiya gaskiya nayi farin ciki da wanan maganar insha Allah ba matsala Allah tabatar mana da Alherie.

Ameen Fulani tace suka dan Tatauna daga bisani sukayi salama. 

       Numfasawa Momy tayi saide fargabar ta daya kar à gano abinda suke boyo game da Kamrina….. 

     Anma in bayan haka sosai take  murna da wanan hadin……. 

   Bayan Umar ya gama fada ma Prince kumar cewa yar uwar sa ce kamrina kamar yanda

Momy tace ya fada  duk wanda ya tambaye sa alakar sa da Kamrina cewar yar uwar sa ce  .

      Nisawa Kumar yayi, yayin da yake tuna yanayin yanda take shagwaba

    Ta gashin ta ya tuna so yake ya samu yanda da zaiyi ya taba gashin nan ya tabatar tukon. Dan har yanzu bai yarda da wanan uban gashin da ya gani ba. 

    Sake sake ya fara, yayin da zuciyar sa take jin wani bakon Al’amari game da Kamrina……. 

   Dadare, Umar baya nan ya tafi wurin budurwar sa da ta kawo ma antyn ta ziyara, yayin da Yazeed yazo hira gun Suraya suna falon baki suna tadi, wata dubara ta fado ma kumar, dan haka ya d’auki waya dake d’akin yayi kiran Momy, tana zaune tana harkar computer n’a harkar kasuwancin ta taga kiran wayar kumar, ta d’auka, tace “Son ya akayi ne me kake bukata,? 

  Dan sosa kai Kumar yayi kamar yana gaban Momy tana ganin sa, yace “Momy tea nake so wly. “

   “OK to bari n’a turo auta ta kawo maka, tunda Suraya Bata kusa. 

,

Wani mugun dadi   Kumar yaji ya ziyarce sa,yace”thanks Mom .

“ok bye cewar Momy ta aje waya ta kira kamrina tace takaima  yayan ta tea.

Ko kadan  Kamrina Bata kawo komai ba tace to  .dan à tunanin ta Umar ne….. 

  Cikin kayan barcin ta riga da wondo, masu kauri ne, dan basu nuna tsiraici ba, saide sunyi bala’in yi mata kyau, kanta ta tufke shi da ribom ja, wanda anmi ne suka tufke mata shi, yayin aka sake sa daga baya yana reto,  à haka dan ta saba bata sa dankwoli ba Momy har ta gaji da fada, to ta saba, cewa take in tasa zafi take ji, haka ko ta fito da tea bisa plat, ta nufi b’angaren Su Umar  da Salama ta shiga falon ba kowa, hucewa d’akin tayi, da salama ta shiga gogan na dana wayar sa kansa à duke yayi kamar bai jita ba, itako ganin sa taji wani kutu ya turnike ta, k’wofa tayi ta aje tea din saman table din  , cikin ko in kula  kamar mai ciwon baki tace “ga tea din  Yaya nan”

  Ajewa tayi zata juya taji ance”ke”

Gaban ta ya fadi taji sarai da ita yake taki waiwayo wa, ganin yayi bazata tsaya ba hakan yasa yayi wani kukan kura ya cakumo ta, saida ta tsorata,  gashin ta ya ruko dama abinda yake so kenan, ya hade ta da bango, yace “ke kin raina ni ko, tun dazu nake ganin take taken ki. “

    Cikin bacin rai Kamrina ta kale sa tace “Kai malam lfy me na maka, nasan ka ne, ko ko dole sai na kula ka ne, meye hadi na dakai. “

   Sosai Kumar yaji takaicin zancan ta, kuma yaji haushin kansa, meye nasa na wani matsa yarinyar mutane, meye hadin sa da ita, wanan ai salon ya jama kansa raini ne, gashin ta ya kara damkowa, duk da sulbin dake jan hanun sa, ya tabatar tabas gashin nata ne,aje mamakin sa yayi à gefe. Yace ” kin isa naso maganar ki ne, ke din banza, mai zan so anan, ko dan kina ganin kinci gasa,to nayi haka ne ganin hararan da kike min, meye tsakani n’a dake kamar ni ki nemi raina min hankali. 

    Tsawa ta daka masa dan zuwa yanzu ranta ya gama baci sosai, cikin masifa ta fara masa bala’i, “kai malam wai meye hadi na dakai zaka takurawa rayuwà ta fada sosai take, anma sam Kumar ya tafi wata duniya yanda yaga tana motsa karamin bakin ta, ga wani kamshi da bakin keyi  daga ciki

Kasa d’aurewa yayi baisan lokacin da ya hade bakin su wuri daya , take Kamrina ta fara yawo da idanu gashi ya ririke ta, sosai yake aika mata wani mayunwacin kiss mai tafiyar da ita, ya fita hayacin sa, wani karfi ne yazo mata, ta tura sa, da gudu tabar d’akin, ranta yayi mugun baci, gata ba mai saurin kuka ba, da ta samu kukan to da taji dadi…….. 

  Shiko Kumar wani kayatacen murmushi yayi, ransa fes ko ba komai ya bata mata  ,anma wani irin yanayi yake ji game da ita, gashi jikin sa ya mutu ranar haka ya kwona ya rasa farin ciki yake ko akasin hakan………

         Yayin da Kamrina ta kwona cikin kunci da kara tsanar Kumar ‘…

…….. 

   Da safe, wajen k’arfe goma n’a safe, motar Princess tifa ce ta shigo gidan, yau ita kadai ke tukin sai murmushi, take dan wanan zuwan n’a musanman ne tayi ma Kumar ,Bata taba iske sa ba saide shi ya Je Inda take……… 

     Cikin kasaita ta fito, sanye da   doguwar riga ta shada ja, tasa alkaiba, tayi kyau sosai, an zubo gashi baya….. 

Direct cikin   baban falo tayo duka suna zaune Momy kadai ce bata nan dan ta fita. Su uku ne Suraya Kumar Umar, yayin da Kamrina take D’akin Momy tana gyara mata d’aki. 

   Cikin takun kasaita ta shigo falon   tana taunar shuingwom  tana wani yauki, Suraya ta fara ganin ta anma bata mata magana ba, “Hi Princess tace dasu, Umar ne yayi dan murmushi yace “à amaryar mu yau kece à gidan mu, lalai yau sai anyi ruwa da kankara à gidan nan . “

     Dago da kai Kumar yayi jin wada ta shigo, ita kuma Princesse daidai ta fida  katon bakin gilashin da tasa à idanun ta, ta sauke idanun ta cikin n’a kumar, sukayi ido hudu, wani abu ne ya shiga idanun sa, wanda shi kadai yagani gani……….. Take  wani irin mahaukacin Sonta ya kara shigar sa daidai saukowar Kamrina, da idanun ta suka canza kala jin ana shirin yin cuta, wani abu kamar wuta wuta ya fara fitowa daga idanun ta 

Aci gaba da gashi 🍇

Maimou Love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

          *WACECE NI KAMRINA*  

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

              *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

     💫

*🌟🌟TAURARI WRITERS ASSOCIATION*……………..✍

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

*PAGE 29-30*

À hankali Kamrina take takowa, da duk tsigar jikin ta ke tashi, Kumar kam tuni Son Princess ya  kara mamaye sa. 

   Ganin tayi nasara yasa tayi murmushi ta maida katon gilashin ta, ta juya zata fita, suka hada ido da Kamrina, ita kadai taga wutar dake fitowa daga idanun Kamrina,  “ke”Princess ta nuna ta yayin da bakin ta ke i ina, wata dariya Kamrina tayi, sanan ta shake wuyan Princesse tace ina wuri kikayi cuta, ke kin isa, sosai Kamrina ta shake ta, yayin da  Kumar da Umar suka taso agaji, Suraya kam dariya take dan Kamrina tayi mata daidai…….. 

   Wani wawan mari ne Kumar ya zabga ma Kamrina wanda saida taga stars, take ta dawo hayacin ta ta saki Princesse takai duban ta ga Kumar, ta kale sa rai a matukar bace, tace “kai kai ka mare ni, kai dan gidan uban waye, wa ya baka incin Mari na, saboda wanan munafukar zaka mare ni, to kaje na barka da ita tayi maka duk abinda zatayi, ke kuma ta juya kalon ta ga Princesse da idanun ta suka rikide, sukayi ja na wahala tana murza wuya, sanan Kamrina taci gaba da cewa, kika kuskura kika nemi cutar da Family dina wly ko mahaifin ki bai isa ya ceceki ba, dan haka kije duk abinda zaki ma wanan ta nuna Kumar, ki masa, ki kama hanya kibar gidan nan ko ki jasa ku tafi ..”

    Ran Kumar yayi matukar baci, na ganin Kamrina na masu wulakanci shida abar sonshi, anma dan uwan ta ya kasa magana ga zagin da ta masa wanda tunda uwar sa ta haife sa ba’a taba masa irin wanan zagin ba,tsanar ta ya sake maimaye sa a dukan zuciyar sa …. 

       Jan Princesse Kumar yayi wani mugun kalo Kumar ya jefa ma Umar yace “anma wly ka bani mamaki, ace kana ganin Yar uwar ka zata ilata min mata to bari kuji wly babu wanda ya isa ya taba min mata matsawar ina raye 

.”

Yana gama fadar haka ya ja Princesse suka bar gidan baki daya. 

     Umar ransa à bace ya juyo kan Kamrina yace “auta me   yasa kikayi haka me ta miki. “

  Zumburo baki Kamrina tayi tace “yaya ku bakun ga abinda n’a gani ba,  nifa rainon Apou ce     nakan ji ajiki na In har za’ayi cuta, dan haka wanan matar abinda   tazo kenan anma na gode Allah da baku tazo cuta ba. … Tana gama fadar haka ta koma b’angaren su. 

    Ajiyar zuciya Suraya da Umar sukayi, Umar yace da Surayae”anya wanan yarinyar batada Aljanu ko ? 

  Dariya Suraya tayi tace ” to yaya wa ya sani…………. “

 Tunda Princesse suka Je Gidan su ita da Kumar lalaba ta yake yana bata hakuri tare da lalaba ta da kalamai masu dadi. 

Tabas Princesse taji tsoron Kamrina ba kadan ba, dan yanzu ta kara tabatar wa da cewa   kamrina ba

Mutum bace aljana ce. ………………

           Bayan kwona biyu, Su Alhaji ne dadyn Suraya suka sauka à Rajugur domin wani taro da akayi shi yasa mai martaba ya sauke su shida abokin sa a fada anan suka kwona, washe gari dasafe, sarki daga shi sai dady da abokin sa ana yar hira  mai martaba yace “Alhaji naji wata magana ranar ga Fulani, shine nace mai zai hana ayi auren yanzu tunda yaron nan yau zai dawo kuma ni gaskiya à yanda naji fulani tace na tabatar  yarinyar tana da hankali da natsuwa, sam bana Son yaron nan ya kawo min wata tunda ga ita yar sarkin bagadur ita saï ayi daga baya ya kake gani .”…… ..

     Nisawa Dady yayi yace “Eh Saratu ta fada min kuma  na yarda da wanan batun dan haka ba matsala, nan take Dady ya kira Momy ya fada mata, yayin da mai martaba  ma ya sanar da Fulani kuma ta aminta da zancan…… 

   À take aka kawo goro Dady ya zama wakilin Kamrina yayin da  Kanin mahaifin Kumar ya wakilci Kumar, nan fa aka d’aura auren Kumar da Kamrina,  kowa yayi farin cikin abun yayin Da Fulani da Momy suka Fi kowa jin dadin abun, fargabar Momy da daddy guda kar asalin Kamrina ya tonu, anma insha Allah, Allah na taré da mai taimako, shi zaici gaba da rufa masu sirin su.

     Momy ce take waya da wata mata mai gyara, ana haka Suraya tazo, bayan Momy t’a gama waya ta aje.

Duban ta takai ga Suraya tace “Suraya “

  “Na’am Momy, An daura auren Kamrina da Kumar. “

Dum Suraya taji gaban ta ya amsa abun banbara koi, tace “Momy dagaske 😳

”  Kworai  yau Dadyn ki da na Kumar suka d’aura auren, fargaba ta daya, ta yanda Kamrina  zata d’auki zancan. “

  Nisawa Suraya tayi tace” Momy gaskiya wani b’angaren  naji dadin hakan, wani b’angare kuma fargabar ita Kamrina.”

  Momy tace “je kira min ita ai gata muka mata. “

  Tashi Suraya tayi jiki à sanyaye tayi b’angaren su Kamrina n’a kalon TV tace “sis Momy na kiran ki, tana fadar haka tashige d’aki,dan bazata iya jurar damuwar da zata gani à idanun yar uwar ta ba yayin da taji abinda aka aikata mata. 

   À hankali Kamrina ta tashi tayi wurin Momy gaban ta na faduwa,    tana zuwa Momy ta tarbo ta ta Rumgume ta, sanan ta aza kanta saman cinyar ta, ta fara shafa sumar kanta, tace “auta zan miki wata magana, kuma ina so ki fahimci manufa ta ,bazamu taba cutar ki ba, yanda muke ji ga yayan cikin mu haka muke jin ki, bazamu taba kaiki Inda Za’a cuce ki ba, Kamrina a yau aka d’aura Auren ki da dan sarkin Rajugur  ,wato yayan ki Kumar abonkin kumar ai kin gansa. “

  Wata irin zabura zumbure Kamrina tayi ta mike idanun ta suka canza launi  ,jijiyoyin kanta suka tatashi, sai yau kadai ta samu hawaye sun zubo mata, tace” a’a ya zakumin haka, ya zaku min haka mai n’a muku, dan kawai ina gidan ku mai yasa zakumin aure nace ina so ne. “

  Da gudu tabar falon, kanta har wani juyawa yake, yayin da ta bar Momy da mutuwar zaune, fargaba, Rudani, tashin hankali tsoro, duk lokaci guda sukayi ma Momy dirar makiya, zufa ce ke keto mata duk da sanyin AC din dake cikin falon, ya zatayi ne, ya Za’ayi dama ta buga gaba da Dan daba nata ba, ashe kuskure ta tafka bata sani ba………… 

Tofa ana wata sai ga wata, shin ya zata kasance ? 

Kamrina zata yarda da auren ko zata bar musu gidan ? 

Ya zata kasance da Momy da à yanzu ta fara dana sanin aminta da tayi da Kamrina ? 

Hum ya uban gaya zaiji yayin da yaji abinda ya faru wato kumar ? 

Ya Princesse Tifa zata ji🤦‍♀

To nima dai nace aci gaba da gashi 🍇

Maimou Love😘

Aci gaba da gashi🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

          *WACECE NI KAMRINA*  

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

              *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

     💫

*🌟🌟TAURARI WRITERS ASSOCIATION*……………..✍

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

 

*PAGE 31-32*

Suraya na kwonce saman gado tana nazari, Kamrina tazo ta haye saman jikin ta tana kuka kamar ranta zai fita, bata taba kuka ba a rayuwar ta sai lokacin da Apou ya rasu, sai yau, lalai abin ya girmama, rungume ta Suraya tayi yayin da gaban ta ke kara tsananta wajen faduwa. …

    Sosai Kamrina tasha kukan ta ta koshi, sanan ta daga jajayen idanuwan ta tace “Anty banyi ma Momy adalci ba, tayi bugun gaba dani   tayi min aure, tayi min gata, ta d’auke ni à matsayin yar ta, kun tsince ni à titi kun so ni, yayin da kowa ya guje ni, ana min kalo, kun bani gurbi à matsayin yar cikin ku yar uwa, kanwar  ku. Anma yau ni na muku butulci, n’a fada ma Wada ta d’auke ni yar cikin ta, ta aminta zuri’a ta ta d’auke ni à matsayin yar uwa, ta bani abinda ban taba samu ba, wato gurbin uwa  ,anma ni yau Kamrina nike fada ma mahaifiya kuma uwa ta wanan kalamai marar dadin ji, wayo Anty nikam meye amfani na .”😭😭😭

     Momy da ta biyo ta duk taji abinda Kamrina ta fada da sauri tazo ta rungume Kamrina daga baya tana dadaba ta, alamun rarashi,  da sauri Kamrina ta juyo tana ganin Momy ta rungume ta rungume ta itama, sanan cikin kuka tace “ki yafe min Momy wly ko cikin wuta kika ce n’a shiga zan shiga, insha Allah zan kasance mai miki biyaya har karshen numfashi na ,  ki yafe min😭.”

      Dago ta Momy tayi ta share mata hawaye , ta girgiza mata kai tace” auta kar ki kara kuka kinji, nagode da kika fahimce ni, insha Allah wanan zabi da muka miki alherie ne, kiyi shiru ki maida lamuran ki ga Allah kinji babyn Momy.”

    Dariya Kamrina tayi, Suraya taja hanci Kamrina tace “Hum uwa da ya har an shirya, dariya Kamrina tayi ta kali Momy tace “Momy ai bamu bata ba dama ko, kada kai Momy tayi tace “kworai kuwa dota. “

     Akayi dariya duka. 

Momy tace dota kinga kudin ki nan fa, naira millions hamsin da biyar, sai kuma sarkar gold guda bakoy, sai ta zinari guda biyar,dan haka sai à bude miki acount azuba miki kudin. “

   Waro ido Kamrina tayi tace Momy wanan kudi da yauwa gaskiya, ku d’auka kuma. “

   “Haba dota me zamuyi da kudin ki, wly ki d’auka ki aje kayan ki, rikici ne ya kaure tsakanin Momy da Kamrina,Momy tace bazata d’auka ba, ita ma Kamrina tace  bata yarda ba, saida Kamrina ta fara kuka sanan Momy tace to sun d’auki millions goma ita da daddy, nan ma Kamrina bori ta tayar tace saide Momy da dady su d’auki millions ashrin 20 dakyar Momy ta yarda, sanan Kamrina ta d’auki millions biyar biyar taba taba Suraya kuma tace aba Umar biyar. 

    Wanan kam Momy bata hana ba domin cewa tayi yan uwan ta ne bazata shiga tsakani ba, Suraya kam tasha godiya, cikin sarkar gold ma da ta zinari biyu biyu taba su Momy itama saida ta fara kuka suka amsa.

       Nan fa sukayi  ta fira har yama ta fara sanan Momy ta fita, Suraya ta kama hanun Kamrina tace “Autar mama kin fa yi sa’a miji, koda yake shi yayi sa’a.”

  Turo baki Kamrina tayi tace “anty ni ki daina min zancan wanan mugun plz. “

   Dariya Suraya tayi tace “Hum watarana ke da kanki zaki dinga Son a miki maganar sa.”

 Itadai Kamrina Bata  ce komai ba, domin ranta mugun baci yake In ta tuna cewa yanzu ita malakin wanan mutumin ne, wato Kumar……….. 

     Momy musaman ta kira mai gyaran jiki daya indiya, daya sudan, daya kuma nan take kasar bagadur, kworaru ,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,

        Gyara sosai ake ma su Kamrina da Suraya, domin rana daya zasu tare ita da Princesse tifa, saide ita à ranar za’a d’aura auren, har Suraya duk rana daya ne , nan da wata daya..

  B’angaren Kumar bayan yaje gida ya huta, Mai Martaba ya kira sa yake fada masa cewar ina matar da akace ya kawo ta biyu i’ina ya fara sanan yace “ranka ya dade ban samu ba,dan Allh à barni da Princesse ta ishe ni. “

   “zancan banza kenan, to ni dama n’a riga da na maka mata, sai kayi shiri domin ita dayar ma  har n’a riga n’a d’aura maka aure da ita, nasan fargabar ka, domin ita tafi wada kake Son kyau ka tashi ka tafi, Allah maka Albarka. ” 

  Shidai Kumar, duk da yaji abinda mai martaba yace bai damu ba ko kadan ba ,domin shi yasan mace daya zai Aura kuma Princesse Ce, pakat, duk wasu abokan sa ya gayata, kuma duk wanda zai tambaye Sa to mata daya yake cewa zai Aura…

     Kamrina tun rada taci gasa kulum saï masu kudi sunzo neman ta, wai suna Son ta da aure, saide ace tayi aure….. 

*Bayan wata daya* 

Àka d’aura auren Kumar da Princesse tifa, yayin da aka d’aura n’a Suraya itama  da Yazeed. 

 Ranar kam anyi mutane kasashe daban daban. 

Farin ciki à gidaje uku baya faduwa. 

Yayin da Prince da Princesse basu san cewar Kamrina itace matar sa ta farko ba,  yace”    mata an masa aure anma baisan wacece ba, bata damu ba dan tasan Prince nata ita kadai

      Yau boka yace “lalai Princesse  tazo ita da Rabi domin yau za’ayi aikin da Za’a yima Prince asirin da ko uwar sa bata isa  tasa sa yayi ba, matsawar ba  princesse tace ba. 

     Wanan batu boka ke ma  Princess domin tun gasar da ta fadi bata ci ba take yarda da aikin bokan, komai yi take ba sabawa, kuma tun aikin da taga yayi ma Kumar ta kara yarda dashi…..

     Boka yace “wanan karon Aljani yana Son ki biya sa da budurcin ki, domin wanan aikin bazai yiwu ba sai kin bada budurcin ki.”

     Wata irin zabura princesse tayi. 

Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

          *WACECE NI KAMRINA*  

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

              *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

     💫

*🌟🌟TAURARI WRITERS ASSOCIATION*……………..✍

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

*PAGE 35-36*

Sam Kamrina kin kwoliya tayi, har lokacin zuwa diner yayi   yayin da Princess tasha shiri cikin doguwar riga ta wani farin less mai matukar kyau fari da d’aukan hankali, tayi kyau sosai, rigar ta matse ta,tasha nadin gwogworo tasa wasu dogayen takalma, nan aka mata jagora wajen motar da ango Yake  ,aka sata ciki, duk mutane sun tafi saí Mota uku wada zata kai ango da amare,a hankali Princess ta shiga, wani lumshe ido Prince kumar yayi, yayin da yayi wani mahaukacin kyau  ,shada fara ce yasa da tasha wani irin dinki mai matukar kyau irin na maza, kuma akayi dinki sarakuna da ita, sanye yake da farin agogo na gold, yayin da fuskar Sá tasha kyau ainahin kyan Sá ya fito, kai ango yasha kyau har ya gaji, rike hanuwan Amarya yayi, yayin da ya kwonto da kanta saman kafadar Sá, a hankali cikin voice nashi mai dadin sauraro yace” Amarya ta kinga kyan da kikayi, kuwa na manta dama da amarya ta kyakyawa ce. “

   Nan yaba dreba umarni cewa ya kuna motar su tafi.. 

Wani dadi Princess taji jin bada wacan matar za’a tafi ba, a hankali tace “Prince nawa ina wacan matar  taka bada ita za’aje ba? 

   Bata rai Prince yayi yace “ni banda wata mata bayan ke, kuma dan Allah karki kara min zancan wata bayan ke plz,dan ni a iya sani na mata daya na aura ba biyu ba. “

       Wani dadi ne ya kama Princess jin Prince ita kadai yake muradi  …….

Ta Kara lafewa a jikin Sá kamar mage shi kuma saí shafa ta yake……..  

    A haka aka tada mota suka tafi…. 

  Fulani ce mai kwoliya ta iske ta cewar Kamrina taki ayi mata…. 

   Da sauri Fulani tazo, har Dakin Kamrina, nan fa   tayi ta lalashin ta, anan aka yima Kamrina kwoliya, duk da tace kar a cika mata fuska, tayi kyau matuka, kun dai san mutuniyar wajen kyau  ,wata doguwar riga itama aka Sá mata, ta mata kyau matuka, yayin da ta fido surar ta  sosai  In kaga kirar ta ya ta masu shekaru 20,ita kanta Fulani tasbihi take da wanan suruka da ta samu ,,,,,,,,,,,,,,

        Ita kanta kusan komai iri daya da na Princess anan ne na gane da cewa kenan iri daya fulani tasa a dinka masu, wani farin mayafi mai kyau sara sara ta  yafa mata, bakin ta yasha jan baki, abu ga farin mutum. Tayi bala’in kyau, kawayen wata cousin  din Kumar da sukayi anko na wani tissu bleu mai kyau, doguwar riga su shida, dama tunda Fulani taji kumar ya tafi da matar sa ita kuma ta tsaida su Rukaya cousin din Kumar da kawayen ta, motoci shida Fulani tasa abokan Kumar saura su zo da su, shi Kumar bai má sani ba, nan Rukaya taja Kamrina da take zuba kamshi ,a wurin party na yan mata da samari ne, saí kuma couple wanda sukayi aure, duk matasa ne, babu manya, matasa masu ji da Naira, wasu da matan su suke zuwa wasu kuma da yan matan su, wasu kuma samari su kadai wasu kuma yan mata su kadai…. 

    Baban fili ne, da yasha decoration fari da já. 

Ango da Amare kujerar ango ke tsaka, yayin da kujerar amaren ko wace ke gefen sa…. 

      A haka ga dj saí sakin sauti Yake, zuwan amarya da ango ne aka saki wani sauti Mai dadi, nan fã aka tashi kowa saí kalon su ake, yayin da ake bin Kumar da Princess da wasu fulawa já, kuma ana feshe su da wani farin turare mai kunfa da kamshi, Kumar rike da hanun Princess   saí murmushi yake zubawa ko ina tafi ake, ana ga amarya da ango nan sun zo, kowa ya tashi. 

    A haka suka karaso suka zauna mazaunin su.. 

  Suna zama aka fara gabatar da party, Rukaya 

Ce cikin mota fara da ita da wata kawar ta suka Sá Kamrina tsakiya har sun Sabá da Kamrina dan firar da suke saí kayi tunanin sun jima da sabawa  ,a haka har suka iso halt din, katon wuri ne Mai kama da falo anan ake partyn, wani abokin ango ne yazo ya rada má dj wani  abu a kune, nan dije ya dakatar da kida yace “ku saurara  kowa ya baje kunuwa yana sauraro, yace “yanzu aka sanar  dani cewa Uwar gida ran gida matá ta farko a gurin Prince ta karaso. “

   Wani tari ne ya sarke Kumar jin ance wai uwar gidan Sá, to uban wa yace tazo bayan  In tazo yasan ba wata mai kyau bace zata bata masa taro gashi shi yazo da kyakyawar matar sa da shidai gaskiya an cuce sá.

    Gaban Kamrina ne ya fadi lokacin da Rukaya tace mata sun iso, a hanakali yan matan dake tare da Rukaya suka jera, suna watsa jar fulawa wasu kuma turare suke fesawa  ,a hankali Kamrina ta fido kyakyawar k’afar ta. 

Aci gaba da gashi 🍇

Maimou Love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

          *WACECE NI KAMRINA*  

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

              *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

     💫

*🌟🌟TAURARI WRITERS ASSOCIATION*……………..✍

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

_Wly groupe Maimouna Novels kuna burge ni saboda comments din ku, sharhi kam kuna zuba Sá, dan haka wanan shafin naku ne_

*PAGE 37-38*

Gaba-daya ta fido kafafun ta, ta fito waje  baki daya,  Rukaya ce ta kamo hanun ta yayin da kawayen Rukaya suka jera suna zuba fulawa já dá kuma turaren feshe, dai-dai hanyar ficewar ta.

 A hankali Kamrina ke takowa  ,yayin da dj ya saka wani sauti mai kayatarwa, Mai sanyaya zuciya  , duk mahalukin dake halt din ya zuba ido yaga Uwar gida, yayin da ango ya rumtse ido gam, domin yasan dariya ce kawai za’a masa   ,ita ko Princess idanun ta a bud’e suke, kar, so take taga  wacece wanan uwargidan nata, haha itadai tasan tunda ta riga da ta mamaye son ta ga zuciyar mijin ta ba wada yake so saí ita….. 

     A hankali su Kamrina Suka shigo halt din dake cike dankam da mutane, tana sanyo kafa ciki taji mutane diyawa daga ciki wasu suna addou’a neman tsari daga Aljanu, wasu kuma tasbihi ne suke tare da kure Kamrina da kalo, domin kyan Kamrina kowa ya sani,  ba saina bata baki wajen zayane muku rudun da mutane suka shiga ba, har da masu cewa Prince yanada mata kamar haka ya tashi ya kwoso Princess, wasu suce gaskiya Prince yayi dace, ya zabe yan matan masu kyau ya aure, wasu suce ai sam má Princess bata dace da Prince ba, da uwargida kadai ya kamata ya zauna……… 

   Jin wanan abubuwan yasa Prince bud’e idanu a hankali ya sauke su akan Uwargidan tasa a cewar sa ,a hankali ya ware shanyayin idanun sa masu haukata yan mata dai-dai isowar Kamrina, ya sauke su kanta, dum yaji wata irin faduwar gaba ne ya dirar má Kumar yayin da yayi wani irin zabura ya tashi tsaye ya kura ma  Kamrina idanu, ita ko a jikin ta zuwa tayi inda Rukaya tasa ta zauna ta zauna, wani sihirtacen kamshi ne ya shako su lokacin da ta zauna, yayin da daya b’angare Princess tayi suman zaune kwakwolwar ta ta tsaya cak ta daina aiki, gangar jikin ta sam baya motsi, tsoro, fargaba, Al’ajabi tare da Mamaki duk suka bi suka mamaye zuciyar ta, wai ashe dama wanan Aljanar itace kishiyar ta, wayo Allah itako wani irin sakaci tayi wanan Aljana ta aure mata miji………..

  Hanu ta aza bisa kai, 🙆‍♀,sanan tayi saurin d’aukewa idanun ta sun kada sunyi jawur  ,ta rasa mai ke mata dadi….. 

         Kumar duk da yana jin haushin Abinda yarinyar nan tayi má Princess, anma yaji dadi sosai da iyayen Sá suka aura masa ita ko bai son ta ai shi kam ya huce raini wly, saurin basarwa yayi, ko kadan bai lura da yanayin Princess ba, ya sakar má Kamrina murmushi kamar gaske, sanan ya zauna tsakiyar su.

   Dj ne fã da ya rude ya fara koda Uwar gida, shima duk yabi ya zauce, wanan abu ba karamin kara Sá wutar tsana da rudu a zuciyar Princess yayi ba , ganin da tayi kowa yabar ta tata, kowa ta Kamrina Yake, ko masu d’aukan photo  hankalin su ya koma kan Kamrina, shiko Kumar saí wani kara shishige ma Kamrina yake, yana wage baki ya gonar auduga. 

  Har kakama ta yake, itadai Kamrina kar take kalon sa, sam bata son hakan dan yana cikin jama’a ne da yaga tijara.

    Dan wani irin

 haushin Sá take ji daga shi har matar sa……. 

      Sosai aka fara gabatar da abinda yakawo su, nan fa aka umarci ango da matan Sá su fito su taka, Kamrina badan taso ba haka Rukaya tasa ta tashi, nan Kumar ya kama hanun matan Sá Biyu, suka zo filin rawa,, tsab Kumar ya taka rawar Sá yayin da Kamrina duk da son rawar ta ko girgizawa bata yi ba, ita kanta Princess bakin cikin da take ciki ya hana ta taka rawa. Like kam sun shasa, ango má yasha lika ma matan Sá dolar,anyi watsin dala kamar ba gobe ba kamar Kamrina yafi zuba mata, kai Princess kam tasha takaici a wanan pharty, matasa da mata sunsha rawa, komawa mazaunan su sukayi wato Prince da matan Sá, nan akace su yanka cake 🎂,ango ne ya yanka, akace Uwargida za’a fara ba sanan amarya, wanan abun ma yaci ran Princess, Haka Prince ya debo yayi bakin Kamrina fuskar ta adan sake ta bud’e baki ya Sá mata, akayi tafi raf raf, itama dakyar ta iya yanka katoto ta zungura masa a baki, mutane diyawa ta burge su, dj yace wanan yana nufin Uwar gida zata kula mana da mijin ta, Kamrina taji takaici da tasan haka ne da karami ta basa ,Prince ya juya ya yanko yakai bakin Primcess itama ya bata, ta dan ci kadan, itama wuka tasa ta yanko zabgege wanda yafi na Kamrina, zata kai bakin Kumar, ya waro idanu😳 ganin abinda take shirin yi ,ita kam Kamrina abin dariya ya bata ganin haukan kishi irin na Princess ,tasan saboda ita ne tayi hakan, anma  ita tayi haka ne dan keta, anma ita kuma wanan mahaukaciyar ta aza ko tana son mijin ta ne, mtssss. 

  Kumar yayi kuri kuri da idanu yayin da Princess take faman kai masa wanan zabgegen cake din a baki, dj yace “tofa yau ake shirin yinta… 

   “Amarya ma tace  baza’a barta a baya ba, takalmi Kamrina mai tsini ta daidaici k’afar Kumar daidai tsinin ta taka k’afar Sá dakyau, ba shiri Kumar ya bud’e baki zaiyi saki kuwa domin zafin ya mantar dashi inda Yake kamar hadin baki Princess ta tura masa wanan katon cake a baki, rumtse ido Kumar yayi jin zogi da radadi da k’afar Sá keyi, ga katon cake da ya girmi bakin Sá baisan yanda zaiyi dashi. 

   A hankali yasa hanu ya fido wanan cake ya gutsiri kadan yaci, idanun Sá sunyi jawur dan tsabar wuya da yaci, take ya kara jin tsanar Kamrina, yayin da ita kuma take sune kai tana dan Murmushi na mugunta….. 

   Masha Allah diner kam ya kayatar, sanan ya bada kala, anyi partyn da ba’a taba yi ba…

Wajen misalin k’arfe sha biyu na dare aka gama. 

  Wani abokin ango shi ya d’auki  ango da amaren Sá Biyu suka sashi a tsakiya,kasancewar duk manyan abokan nasa Umar Sanda da Yazeed  abokan Kumar suma suna can yau ake kai musu nasu amaren, a cikin ,k’afar Kumar tayi kumbri tayi suntum, wani mugun kalo ya aika má Kamrina, ta gansa sarai anma ta share, rungume Princess yayi, ita kuma ganin haka abin ya mata dadi ta kara lafewa a jikin Sá, Kamrina ko a kwolar rigar ta, yayin da Prince keta fada ma Princess kalamai na soyaya, yana nuna mata komai kyan mace a bakar jaka yake kalon ta, tauraruwar ta kadai ke haskawa a birnin Zuciyar sa,  tabas idan Kamrina tace bata ji zafin maganar sa ba tayi karya, domin ya ambace ta da bakar jaka….. 

    A haka daí suka isa gida, har b’angaren Prince aka aje su. 

Direct Kamrina

    Ta bud’e mota tayi b’angaren ta, ko kara kalon su Kumar bata yi ba,. 

   Shi kuma Kumar d’aukan Princess yayi saí d’akin Sa…. 

   Direct bisa gado ya aje ta, yayin da ita kuma take ta chagwaba, bata rai tayi tace “ango na dama wanan Aljanar itace matar ka kaki sanar dani😒”

    “Hum wly Princess yanda kika ganta yau nima haka na ganta, anma ai ni bana ganin kyan ta, ke kadai nake gani, sosai Princess taji dadin maganar, tace “shine kake mata dariya,kana wani kama ta. “

   ” Hum Princess kishi ko, to nayi haka ne kar asamu dan gulmar da zaije ya fada ma Fulani ,cewar bana kula ta, wanan shine dalili. “

    Sauke ajiyar Zuciya Princess tayi najin zargin ta ba gaskiya bane  ,kuma ta kara godewa boka….. 

   “Uhum my Princess tashi ki rage wanan kayan naki, nima bari naje nayi  wanka  ,shiga yayi yayi wanka yayin da itama bayan ya fito itama tayi wanka….. 

   Kayan barcin sa yasa, ya feshe jikin Sá da turare, yayin da itama ta fito daga wanka ta shafe jikin ta da mayuka, tasa kayan

   Barci, yace tasa hijab ,ya Umarce ta sukayi sallah raka’a biyu, ya dafa kanta ya mata addou’a,sosai ,sanan daga k’arshe ya d’auko kaza guda wajen biyar, da yaghour nan ya fara bata tana basa suna CI, har suka koshi, ya tatare kayan yakai kitcin, itama tazo tayi brush, shima yayi, bisa gado Princess ta hau, ta fida hijabin ta, yar rigar ta figigiya ta barci ta bayana .

  Bayan ya fito daga toilette shima lfy gado yabi  ,ya jawota, a hanakali ya fara shafar ta, yana aika mata sakwoni masu tsaya wa a rai  ,wanda suka fara fida ta a hayacin ta  ,rigar ta ya fida gaba daya, nan take yan kananun boobs dinta suka bayana, baki yakai ya fara tsotsa, saí wani nishi suke saki, sosai ya jagula ta, sun d’auki tsawon lokaci ji tayi yana addou’a saduwa da iyali, nan yake gaban ta ya fadi, dan boka ko ranar da za ‘a kaita a daren ranar da yace ta dawo zaiyi wani rubutun malaka a jikin ta saida ya kara saduwa da ita, ya bata duk wani shirin da aka mata ya shanye romon. 

 Wanan abu shi ya kara fadar mata da gaba, anma da ta tuno da wani hayaki da boka yace tayi, kafin mijin ta ya kusance ta dan matsawar tayi hakan mijin ta bazai taba gane wa ita ba budurwa bace. sai taji dan dadi, tashi zatayi, Kumar da ya gama fita hayacin Sá ya maida  ta, dan duk a tunanin Sá tsoro ne irin na rashin sabo, ci gaba da wasani yayi a jikin ta, gaba-daya ya kashe masa jiki, Addou’a saduwa daí ya kuma yi ya shige ta a hankali, duk a tunanin Sá budurwa ce zaibi da ita a sanu, anma saí me duk da akoi matsi sawa daya yayi ya tabatar da ba budurwa bace, wani irin abu yaji ya tokare masa zuciya, idanun Sá suka canza launi…….. 

Aci gaba da gashi 🍇

Maimou Love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

          *WACECE NI KAMRINA*  

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

              *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

     💫

*🌟🌟TAURARI WRITERS ASSOCIATION*……………..✍

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

*PAGE 39-40*

Kara tura abar Sá yayi yaji ko abinda Yake zargi ko ba gaskiya ne ba .ji dai yayi ta kara hucewa, gaba-daya yaji sha’awar sa ta gudu ta barsa, cikin zafin rai da zafin nama ya zare abar sa,  ya tashi tsaye kikam, shako wuyan Princess yayi  ,ya tado ta zindir daga ita har shi ba kaya, tuni hankalin Princess ya tashi Dan tunda take ba’a taba mata makamancin wanan abun ba, “dan Uban ki wa kika kai ma budurcin ki?

   Ya shake wuyan Princess idanu duk  sun firfito hanun sa ta kama ta fara d’auke numfashi, saida yaga tana shirin shekawa ya jefar da ita ya fara zabga mata maruruka , yace “wato ashe duk kyan ki na dan maciji kikayi, ashe kin ba wasu banza budurcin ki  ,wly Allah ya isa bazan taba yafe miki ba, mari yake  gwora mata baji ba gani, sai can kuma yaji wani irin abu kamar ya Soki kansa, rike kansa yayi da hanu biyu, yakai minti uku zuwa biyar, yayin da Princess ta kasa koda motsi, dan ya mata liss batada wani katabus.  

    Waro idanu Kumar yayi ganin yanayin da Princess take, saurin rungumo ta yayi cikin rudu yace My Princess waye ya miki haka? 

    Waro ido😳 Princess tayi jin maganar Sá ta rainin hankali, duban Sá tayi,dakyau taga da gaske yake tambayar ta yake ba, murmushi tayi, dan tasan wanan aikin boka ne, ko ba komai yau ya mata rana  ,Kukan munafurci ta fara tace “cikin marairaicewa ba kaine ba kaki bina a sanu gashi yanzu duk kasa na saí zogi yake min.”

       Kansa ya duba, yagan sa suntur, yayin da ya duba ta itama haka, hakan yasa ya yarda da abinda tace. “

            Ashe wanan lokacin boka ne ya tashi, dan dama yasan ga wanan lokacin

Kumar zai kusanci Princess, dan Aljanun da yake aiki dasu sun fada masa, hakan yasa ya tura aljani mantau, ya shiga kan Kumar ya mantar dashi yanayin da Kumar ya samu Princess….

    Duk da Prince yana jin wani kunci a ransa kadan kadan anma bai san na meye ba hakuri ya dinga bata, yayin da ya d’auke ta saí b’andaki yasa ta a ruwan dumi, itako saí kukan karya take,tana wani kara lafewa, tare da murmushin mugunta, duk da tana

       Jin zafin marurukan da

Ya mata anma bata damu ba tunda shi ya manta…. 

Duk abin nan da ake yi Kamrina najin yanayin, kuma tasan sarai iska ya shigo idan suke har wani b’angare daban.. Abun ne ya zame mata biyu biyu, b’angare daya iskan da aka turo yama Princess aiki ne, daya kuma daga cikin b’angare na gidan  ,Kuma tabas wanda yake daga wajen gidan yafi mugunta,take idanun ta sukayi jawur  ,hankalin ta ya tashi ranta ya bace, da kayan barci ta fito,kalon b’angaren su Kumar tayi wata wuta wuta ta fito daga idanun ta, sanan kuma ko mai ta tuna tayi wata yar dariya ta juya tayi tafiyar ta , tafiya take har ta bud’e falo ta fito, tafiya ta fara yi mai nisa, tana tafe ranta na kara baci, a haka takai minti talatin tana tafiya domin gidan da b’angaren da tayi akoi tazara….

   A hankali tabi wani lungu na bayan wani tsareran d’aki, ta kara shiga wani lungun, tana zuwa daidai bayan d’aki taga mace d’aure da zani já d’aure tayi d’auri kirji. ,kaskon wuta a kanta daya kuma na hanun ta, saí tika rawa take ya yar bori, tana wasu surutai yayin da take fadin abinda wanan mugun Aljanin zaiyi

   A daya b’angaren, duk da ita bata ganin Sá, wanan macan ta fara magana bayan tayi yan surkulan ta tace “shekara da shekaru kenan muna neman wanan damar anma bamu samu ba, saí yau da akayi wanan sabgar, kuma yau an tabatar min bata cikin tsarki, sanan batayi addou’a yayin da zata kwonta ba, domin ni na bata lemun da tasha yasa ta barci, ba Tare da tayi wata Addou’a ba, gashi bata Sá karatun kulum ba da yake hana mun aikin mu ba, dan haka kaje kaje, ka saukar mata da cutar da baza’a taba samun maganin ta ba, kaje kaje. “

     Wanan kalamai su suke fitowa daga bakin wanan matar mai d’aure kirji.

   .

Hanu Kamrina ta maida a kirjin ta sanan ta kara bata rai duk abin nan wanan matar bata lura ba, domin hankalin ta ya tafi ga abinda take shirin aikawa, shikam Aljanin da ake magana dashi tuni tsoro ya mamaye Sá, sakamokon wada yayi arba da ita….

   Saide In bana gidan nan za’ayi cuta, anma matsawar ina wanan gidan baku isa ku cika burin ku ba,.😡”

  Kamrina ce ke wanan Kalamai, cak wanan mata ta tsaya da aikin ta, yayin da tsoro firgici rudu, ya shige ta, tuni kaskon wutar duka suka fado .

   Fitsari ne ke barazanar fitowa daga jikin matar, karkarwa ne ta fara  ,murmushi Kamrina tayi  ,yayin da take kara nufo wanan matar, ita kuma matar tana já da baya……….. 

Fans kuyi hakuri da wanan ba yawa. 

Aci gaba da gashi 🍇

Maimou love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

          *WACECE NI KAMRINA*  

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

              *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

     💫

*🌟🌟TAURARI WRITERS ASSOCIATION*……………..✍

✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

*PAGE 41-42*

Saida Matar nan takai gab da katanga, Kamrina ta karaso, daf da ita yanzu kam suka gane junan su, Kilishi saï karkarwa take, dama tun da aka kawo Kamrina kyanta ya tsorata ta tace Aljana ce, ashe Kam gaskiya ne. 

    “Hum dama tunda nazo Gidan nan nasan cewa kune matsala da ke da yar ki da kuma yar rikon ki, to ki rubuta ki aje duk wani mugun  abu da kike kulawa na sani idan na kara Jin wani abu ko ganin sa ya faru à Gidan nan, to ki sani à kanki zai koma. 

       Kilishi kam fitsari ne ya 

  Kufce mata a wondo ba shiri  ,tace “wly bazan kara ba kiyi min rai,na tuba. “

   Dariya Kamrina tayi tace “n’a barki wanan karon anma nan gaba in ma kinyi zaki hadu da fushi na.”

    Tana gama fadar  haka tayi tafiyar ta. 

  Kilishi ko cikin wani mahaukacin sauri har tana faduwa tabar wurin. 

   Kamrina bata tsaya ko ina ba sai b’angaren ta, tana zuwa d’akin ta ta rufe. 

  Zuwa tayi ta zauna, saman gadon ta, ta tankwoshe k’afafu wuri daya. 

    ‘Assalamu Aleykum. “

Taji anyi wata kyakyawar matashiyar budurwa ce ta fito daga jikin bango. “

  Wa ‘aleykum Salam Kamrina ta amsa mata, fuskar ta d’auke da Kayatacen murmushi 

.

   Karasowa wanan budurwa tayi cikin kayan ta farare, idan ka ganta batada maraba da mutum zama tayi kusa da Kamrina…wada take turo baki alamun tayi Fushi. Sanan Kamrina tace ‘Fatima nayi fushi, saboda  Allah yaushe rabon ki da ni, tun daya dacin gasa ta ko aure na baki zo ba,duk da ba son auren  nake ba .”

   Wada aka kira da Fatima tayi murmushi sanan ta kama hanuwan Kamrina, tayi murmushi tace “Yi hakuri Kawa ta, wly wani baban Uzuri ne baba na ya aika ni nayi, kinsa harkar taimako ne .”

   “uhum haka ne ba komai. “cewar Kamrina.

Dariya Kamrina tayi tace ” wai kinga wanan matar kuwa, Inajin harda fitsari tayi. 

   Nan fa suka ci gaba da labari… 

   *Wacece wanan Fatima*

   Fatima ba kowa bace ila yar sarkin Aljanun musulmai. 

  Dalilin haduwar tasu shine. 

  Watarana Apou wanda ya rike Kamrina à lokacin,Kamrina nada shekaru tara à duniya, watarana Apou ya fito farauta, duk da ya kasance mafarauci, kuma Mahalbi ba kowace daba yake harbi, wani mahalbi ya hango ya saita wata daba,  ya harbe ta, anma wanan maharbi yana ganin wanan dabar ya harbe ta ya neme ta sama ko kasa bai ganta ba. 

   Apou ne yana tsakar fucewa yaga mace à Kwonce cikin jini da gudu bai Wani tsaya tunanin ba ya d’auke ta da yake ba nisa da bukar sa, anan ne shida Kamrina suka taimaka ma wanan matar da magani,saida tayi kwona hudu suna mata magani, sanan ta samu lfy. 

   Anan ne take fada ma apou cewar ita sunan ta fatima, kuma ita aljana ce, musulma, Wani mahalbi ne ya harbe ta ya aza daba ce, anma ba komai ta masa uzuri tunda bai Sani ba. 

  Nan tayi ma Apou godiya, tare da d’aukan Alkawarin kula dashi da kuma Kamrina. 

  Wanan ne dalilin haduwar Fatima da Kamrina, tun rasuwar Apou ita ke zuwa ta kama ma Kamrina fira, takan shiga jikin takan shiga jikin ta in taga za’ayi mugunta, ko za’a cutar da ita dan ita sam bata Son zalunci. Yan mata ce Shekarun ta dari hudu, Anma sai take zuwa à yar budurwa dai-dai Kamrina suke kiran junan su da Kawa. 

    Wanan kenan

Sai yau ne t’a dawo hankalin ta a tashe jin yanayin za’ayi cuta kuma muguwa à gidan Kamrina. 

Fira suka sha sosai, kamar yanda suka saba, sanan can Fatima ta numfasa, tace “kiyi hakuri Kawa ta, nasan zaki fuskanci matsaloli à    rayuwar auren ki, anma kiyi hakuri, bazan taba shiga tsakanin ki da mijin ki ba, domin Allah shi ke tsara rayuwar bayin sa, sanan bazan iya raba ki da kadarar ki ba,  sanan ko wace mace da irin jarabawar da take fuskanta à Gidan auren ta…. 

   Dan haka ni bazan shiga

Tsakanin miji da mata ba, kuma ki Dinga hakuri à duk rayuwar da kika tsinci kanki.

      Sanan daga karshe ina mai baki shawara cewar ki nemi ilimi saboda shine babar matsalar farko da zaki fuskanta.. “

Sam Kamrina bata d’auki abun da wani mahinmanci ba, ita ba wani ilimin da zata nema, Fatima ce ta katse mata tunani tace “ita wanan matar zan dinga kewayo ta akai akai, domin muguwa ce kuma Mai taurin kai.”

   Wato kilishi. Sosai jikin Kamrina yayi sanyi, jin fatima zata tafi, sunyi fira sosai, nan Fatima ta bata wani zobe, tace “idan kina bukatar gani na ki murza wanan zobe zaki ganin…. 

  Da wanan sukayi bankwona.. 

   Aje zoban Kamrina tayi kasan filo din ta.

    Ta kwonta. 

  Washe gari, Prince da Prince tare 

Sukayi wanka, shida Princess sai shagwobe masa take.. 

    Wasu abokan sa dake kasar waje, jar fata ne, dan haka wajen su goma suka hada ma Kumar Yar party, suma duka da matan su, basujin komai sai turanci, ko wane da matar sa ,shima Kuma prince da matan sa sukace yaje…. 

    Tunda ya tashi sukayi sallah suka yi breakfast dashi da Princesse suke kunkume d’aki suna ta zaban abinda ya kamata susa yau, domin party ne za’ayi n’a girma, kowane bature yana ji da kudi, da kuma ilimi ga gayu, haka suma matan nasu hakan ne….. 

     

        Wasu kaya Kumar ya fido ma Princesse riga da wondo, rigar tana da dan tsawo tasha adon wani adon duwatsu ja ce, an rubuta Princess à baya,,, 

   Haka shima Kumar kusan kalar kayan, shima an rubuta  Prince Kumar rigunan sunyi bala’in kyau, k’arfe biyar za’a fara, 

 Wajen k’arfe hudu da rabi, Kumar, ya aika kuyangi su shirya Kamrina, kuyangin na zuwa Kamrina na zaune ita da bakin ta wanda suka kawo ta suna mata Salama zasu tafi bayan  sun kara mata nasiha Fulani ta cika su da abun Alherie, Kamrina tayi kuka sosai kafin ta barsu.. 

  Kuyangi suka fada mata bata yi musu ba, dan tana matukar jin kumyar Fulani kar ta kara zuwa irin na jiya…. 

    Kuyangin  na b’angaren ta ne, duk sun girme ta, da asiya da hafsa. 

   Cikin ruwan turare Kamrina tayi wanka, tana fitowa suka kama mata aka shirya ta cikin wani sari riga da Wondo irin na indiya, jajaye ne, sun mata matukar kyau, dirin ta da kuma kyanta ya kara fitowa. 

    Gashin ta aka sakar mata shi, ta d’aura dankwolin sa, gashin ya fito daga tsakiya, da mayafin su bayan ansa mata sarkar gold da yan kune, mayafin aka yafa mata a daidai wuya.. 

  Da takalma masu tsini tayi matukar bala’in kyau..

Aka mata yar make up simple, k’arfe biyar, suka fido ta, Prince ma tare da Princesse suka fito sunyi kyau sosai suma. …. 

   Ganin Princesse sun kusan sankarewa. 

À taré suka tafi, kadan kadan sai ya kali Kamrina… 

    Princesse kam abin ya cika ta, wani irin kishin Kumar yake taso mata… 

    Suna isa wuri yayi wuri ya hadu matuka kowa ya halara, nan aka tarbo su Kumar ana ta yaba kyan su, ana cewa yayi sa’a Anma duk à cikin turanci, daga su sai wani mutu shima dj su kadai kejin hausa 

….

Nan fa suka zauna Kumar ke tskiya yayin da matan nashi suka sashi tsakiya. 

An fara gabatarwa, akace Kumar yazo ya nuna farin çikin sa, aiko yazo da turanci ya nuna farin cikin sa tare da godiya akayi masa tafi.. . 

   Nan dj yace saura bayanin uwar gida gwiwa à sace dan taga kowa ita yake kalo, à hankali, ta tashi ta fara da hausa dj yace da turanci ranki ya dade zakiyi bayani, domin nan duk basa jin hausa.”

  Zufa ce ta karyo ma Kamrina, Dan ko uwarka bata sani da turanci ba…. 

   Nan tace ma dj suyi hakuri bazata iya ba domin Bata iya turanci ba… 

   Aiko dj ya fada. 

Nan fa aka fara kananan maganganu, ashe kyan ne ba ilimi.

    Kowa da irin maganar da yake. 

   Wanan abu ba karamin Kona ran Kumar yayi ba, dan wani irin tsanar ta yake ji, wani irin bakin cikin ta yake ji, yau ranar farko da aka taba Cisga sa, aka ci mutuncin sa, aka yada masa aji, cikin jama’a wani irin haushin ta da tsanar ta yake ji  tasowa yayi sai à inda take, kama abun maganar yayi, yaba mutanen hakuri, sanan yace sunsan yanda yake bazai taba auran jahila ba iyayen sa ne suka laka masa ita, shi ga zabin sa can, ya nuna Princesse dake zaune ….

        Wani dadi taji,tana wage baki, cikin yanga ta taso tayi nata turancin aka  yaba mata, shiko gogan sai wani washe hakora yake Princesse ta fida sa kumya, wulakanci sosai Kumar yayi ma Kamrina gaban Mutane, Ko ba’a fada ma Kamrina ba tasan cewa  Kumar wulakanci yayi mata ganin mutane sai kalon ta suke. À hankali à kunyace taje wurin dj d’akyar ta roke sa, ya fada mata duk abinda Kumar yace à kanta, goge,hawayen da suka zo mata tayi, tayi masa Godiya, waje ta fita tasa dreba ya maida ta, ko kadan su Kumar basu ga fitar ta ba. 

Aci gaba da gashi🍇

Maimou love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

        *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

                  *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋

*PAGE 43-44*

  

 Tunda Kamrina ta Shiga mota kuka ne take wanda bashida sauti, hata dreba ya tausaya mata, yana bata hakuri har ya kaita gida. 

    Suna zuwa gida a b’angaren Fulani tace ya aje ta. 

   Ya ko aje ta,yana aje ta ya juya, Fulani zaune bisa kayatatun kujerun ta irin na sarauta, falon sai wani sihirtacen kamshi ke Tashi ,sanye take da doguwar rigar shada ta alfarma, idan ka ganta sam bazaka yi tunanin cewar Kumar daga tsatson ta ya fito ba,tasha ado, gefen ta ko kuyangi ne zaune sunata bata labari . 

Salama Kamrina tayi, da fara’a Fulani ta amsa ta tarbi Kamrina, tace” a’a yata barka da zuwa, “

   Har kasa Kamrina ta duka ta gaisar da Fulani, sanan ta tashi taje kusan ta, ita kam Kamrina har ga Allah jin Fulani take ya mahaifiyar ta, yayin da b’angaren Fulani ma hakan take jin Kamrina. 

   Salamar Kuyangin Fulani tayi, bayan Sun tafi Fulani ta sake duban Kamrina suka kara gaisawa ta tambayi lfy ta, sanan ta dora da Nasiha

     

   “yata, nasan daga ke har Kumar ba wai dan kuna son junan ku kuka yi aure ba, zabin iyaye kuka bi, anma abinda nake so daku shine kusa ma zuciyar ku hakuri, ku zauna da junan ku ,ku rike junan ku bisa gaskiya  ,nasan Kumar yanada zafi sosai, anma idan kika gane masa yanada saukin kai ki zauna da abokiyar zaman ki bisa amana, insha Allah zan hada ku baki daya na muku Nasiha. , wani mataki kika Kai b’angaren adinin musulmci da kuma Boko.? 

   Shiru Kamrina tayi dan har ga Allah bata san abin cewa ba, can ta nisa a hankali tace “banyi ko daya ba. “

    Jim Fulani tayi jin abinda tace, anma bata ga laifin ta ba, dan Kawar ta tace mata a kauye sukayi rayuwa ita da oyayen ta. Nisawa tayi, cikin ranta tace dankari, ashe kam akoi rikici, idan Kumar yasan hakan, domin tasan akidar danta ciki da waje.. 

    Niko nace ai tuni ya Sani, an huce wurin.

A fili ko Fulani cewa tayi OK insha Allah za’a san abin yi, fira sosai Kamrina ta saki jiki sukayi, Aciki ko Fulani take Kara nuna mata dubaru na zamantakewa. 

   Sai gab da magariba Kamrina ta koma b’angaren su. 

   Tana zuwa akayi kiran salah tayi alwala tayi Sallah. Zaune tayi bayan ta gama sallah, tana tunanin wulakancin da Kumar ya mata, Ashe dama ya kaita ne dan yaci mutuncin ta, Ashe dama haka yake,,, wata irin tsanar Sa ta Kara dursuwa a zuciyar ta. Bum taji an banko k’ofa, dan saida ta zabura. 

   Kumar ne ya shigo shida matar Sa Princess, sai huci yake ya mayuwacin zaki. 

   Zuwa yayi baiyi wata wata ba ya gwora ma Kamrina mari har guda biyu, ya nuna ta da yatsa, yace “ba’a taba ci min mutuncin a bainar jama’a ba sai yau kuma a kanki, Ashe dama ke katuwar jahila Ce ban Sani ba kika bari aka d’aura aure na dake, to Bari kiji wly bakin  cikin da kika kunsa min you kema sai jikin ki ya fada miki, belt din wondon Sa ya zage nan ya Fara laptawa Kamrina ita, Princess na Kara zuga Sa, Kamrina ko da taurin rai, ko gezo batayi ba, domin itafa a yanda take jin zuciyar ta saide ya kashe ta, anma bazai taba ganin gazawar ta ba, duk inda Kumar ya buga a jikin ta sai yayi ja wurin ya tashi, wani wurin ko har fata ke tashi. 

      Sam Kumar idanun Sa Sun rufe zuciyar Sa sai tunzura Sa take kara Yi, ganin Kamrina ta nuna Taurin  Kai taki tashi ta agaji kanta hakan ba karamin Kara tunzura Sa yayi ba, saida ya mata liss Princess taga yarinyar mutane na shirin shidewa sanan ta dakatar da Kumar, baiwar Allah Kamrina zuwa yanzu akowonce take a gun, komai Nata ya Saki,idanun ta sunyi jawur, kukan m’a yaki zuwar mata, bata iya ko kwokwaran motsi, numfashin ta sama sama yake fita. 

    Yar da belt din hanunsa Kumar yayi yace “why na tsane ki, bansan laifin da nayi ma iyaye na suka hada ni dake ba, why why ko hanyar da na bi na ganki sai na zama ajalin ki, wawuya jaka jahila, ke a tunanin ki kyan ki zai rudar dani ne, daba kawai, gwora tun wuri kar in zama ajalin ki ki fada ma Wanda suka hada mu su warware auren nan, in ba haka ba nine ajalin ki. “

     “My Prince muje dan Allah iya hakan ma ai ya isa ta gane matsayin ta, nikam nasan banida kishiya, dan matsawar ina raye yarinya tayi k’arfin miji na yayi taraya da ita ehee, Prince nawa ne ni kadai, Daga ni ba wata shegiya wly.”

      .”

Murmushi Prince yayi yace “kworai ko sanan ya rungume ta ita ma ta Kama Sa suka tafi, a haka suka isa b’angaren Sa, Alwala Kumar yayi yazo itama Princess cewa yayi taje tayi suyi Sallah Tare dan Jam’i ta huce Sa. 

    Wani abun mamaki da Princess ko Alwallah kirki bata iya ba, jagulawa Kawai take, sam da ita kadai yace ta tashi tayi Sallah why bazatayi ba, saide in ya tambaye ta tace tayi, dan Ita fa ko gidan su ba wani kula da ibadar ta ake ba, hakan yasa ko Alwallah kirki bata iya ba, bare akai ga uwa uba Sallah, tabdi a nan ne nace Ashe katan jahilan sunada yawa, haka ta jagula alwala ta tazo ya tada sallah Tana dan kalon yanda yake yi. 

   Suna gamawa ko wata addou’a bata tsaya tayi ba, acewar ta Addou’a me zatayi bayan Tana da komai da take so, dan haka ba abinda zata roka, wa’iyazubillah, Kai duniya, muji tsoron Allah why akoi irin wanan mutanen a duniya, wasu ko Sallah basuyi, wai a tunanin su sunada komai to mai zasu roka, ko Sallah mai zasuyi, tunda basuda wata bukata, ace wai sai in kanada bukata zaka gaida mahalacin ka, why muji tsoron Allah Domin Sallah sadaka, baban makamin mumuni ce, duk abinda kake kar ka Bari salolin nan guda biyar su huce ka, idan ko ka bari why kayi babar asara, kuma har abada bazaka ga daidai ba a lamarin ka, abin in zamuyi ta bata huci yan mituntuna ba, mu guji duk abinda zai nisanta mu ga mahalacin mu, dadin duniya dan kadan ne, wani yana tsakar jin dadin ake d’auke masa rai, dan haka muyi sauri tun munada lokaci mu gaira Alakar mu da ubangijin mu, da kuma mutane. Wanan Masha ce. 

  Kumar zama yayi saida yayi dan karatun Sa sanan, yayi Abdou’a ya linke salayar Sa, ya fida doguwar rigar  ,Princess Tana zaune saman gado Daga ita sai pant da bra.

     Shima hawan gado yayi ya janyo ta, ya rungume ta,, ,,   ,,

   Shinshina ta yake, ta wuyan ta, yana lumshe idanu, bakin su ya hade wuri daya nan suka fara kising din junan su,sosai sun tsotsi junan su, kwontar da ita yayi ya mata rumfa, yayin da ya haye saman ruwan cikin ta, boobs dinta ya kama yana murza, tuni suka fara fita hayacin su, ya jima yana jagula ta kafin yayi addou’a saduwa, ya shige ta, aiki ya fara mata baji ba gani, yayin da yake suburbudar ta sosai, ko kadan yanda yake jin Princess ba hakan yake mafarkin samun mace ba, shi da son samu ne yaji ta da ruwa sosai,   yaji in ya jefa kwolon sa tana likewa, anma ita Princesse ya yana cin dusa yake ji.. 

      Sam batada wani dadi yana dai maneji ne, gata kamas, dan damshi dai kadan ne…….

    Da wani man zaitun da yake sha kulum, shi yayi amfani dashi, anma duk da haka abar sa har Wani zafi zafi yake ji, haka yayita aiki har ta kawo, Wanan ruwan na kawo war ta yaji dadin su sosai, à haka yakai awa daya kafin yayi relax..

     Sosai ya wahala, hakan shida ya kamata yayi barcin dadi shi sai yayi na wuya .

  Baiwar Allah 

Kamrina dak’yar taja jiki  ta shiga b’andaki tayi ruwan dumi ta shiga ciki. 

  Sai à wanan lokaci ta samu yin kuka sakamokon  tuna Apou da tayi, yanzu ita haka zata kare rayuwar ta Kenan batada gata, wai ina iyayen ta suke ne ? 

   *”Wacece Ni*

 Ta fada cikin daga murya tana wani irin kuka mai cin rai. 

    Kilishi zaune ta zabga uban tagumi ,yayin da yar ta da yar rikon ta suka sa ta a gaba suma tagumi sukayi. 

    “Momy yanzu ba yanda za’ayi na auri yaya Kumar.”

   “Hum to ai sai kiyi matsawar ba mun samu mafuta ba, ko wanan Aljanar matsawar tana gidan nan tofa bazamu taba nasara ba….. “

Aci Gaga da gashi 🍇

Maimou Love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

        *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

                *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋

*PAGE 45-46*

Abida shiru tayi yayin da take jin kishi da haushin Kamrina, Hafsat tace “ni wly Mama nafi jin tsanar wanan mata tasa yar gidan kawar Momyn sa.”

  “ni Momy Abinda naga ya kamata ayi, kawai à fida ta daga Gidan ta hanyar makirci, tunda bokanki yace baza’aci nasara akanta ba matsawar ta asiri ne.

    “Good Abida, yanzu nasan ke raino na ce, ita wanan sakarar in banda harkar casu bata   san komai ba.”

   Hafsa ta zunto baki tace “uhum Momy ai sai kuyita yi,   ni na tafi bairtday din wata Kawa ta. “

    “aikin kenan.”

Cewar Kilishi.

Kilishi tace ” yauwa Abida yanzu abinda ya kamata  ayi shine kiyi kokari ki shiga jikin ta, ki gano mana abinda ke wakana, à gidan da wanan zamu gane wane makirci ya kamata mu kula mata.”

   À haka sukayi ta kule kulen su .

  Bayan  kwona biyu.

Kamrina ta warware, Kumar ne ya shigo d’akin ko Salama   babu, daidai Shigowar  Abida  falon ta tambayi kuyangi akace mata tana ciki, ko tsayawa batayi ba ta fuce. 

    Alamun magana taji sama sama  sai ta labe jikin k’ofar, ta    kara kunen ta.

 Shiko Kumar yana zuwa Kamrina na barci haushi ne ya kama sa, , nan ya  fara kai mata duka à firgice  Kamrina ta tashi, tana murza inda ya doke ta, domin taji zafin dukan  ,can ta rakube k’arshen gado à yanayin tsoro dan har ga Allah yanzu mugun tsoron sa take. 

  “hum wato ke har kin samu damar yin hutu ko, to kije ki gyara min d’aki, ki wanke toillette dina, dan ni masu aiki basa shiga d’aki na, kuma kije d’akin matata ki gaira mata shi, ki wanke mana kananan kayan mu., ki aje à kanki daga yau wanan ne aikin ki, domin bakida wani amfani à gu na .”

   Yana gama fadar haka ya nufo k’ofa zai fito da gudu Abida dake k’ofar ta baro wurin, tana zuwa falo ta dan saita kanta ta fita….. 

    Kamrina kam saida kuyangi suka Nuna mata hanyar b’angaren Prince sanan ta shiga wani dan lungu nan taga k’ofa ta bud’e, kusan suman tsaye tayi, tun daga falon Prince ya hadu iya haduwa, manyan saitun kujeru ne wanda aka kashe naira kansu, yayin da tsakiyar Kujerun shimfide da lafiyayen k’arpet mai taushi da dadin takawa, mai shegen kyau. 

   Jikin gefen katanga kuma katuwar TV plasma ce, da ta cika bango guda, falon ya hade da wasu mayun riduna  masu matukar kyau da d’aukan hankalin mai kalon su, a gaskiya Idan na tsaya zayane muku abinda ke gun zamu kwona ban gama ba, dan ni kaina wasu abun ban sansu ba.

     Sam d’akin ba wata d’auda domin Kumar akoi tsabta,nan dai ta fara shara, à hankali aka turo k’ofa, Princesse cikin wasu kananan kaya riga da wondo, tasha ado kugu ta rike tace ” ke uban wa ya kawo ki b’angaren miji na? 

    Shiru Kamrina ,tayi mata, dan bata kai matsayin da zata amsa mata ba, Ci gaba da sharar ta tayi, ran Princesse da in yayi dubu to ya baci   ,gadan gadan tazo ta watsa ma Kamrina mari. 

  Wata irin zabura,Kamrina tayi zata rama ji tayi cikin karaji ance “kul karki fara taba min lfy mata, wly zan dau mataki a kanki.”

  Kumar ne ke wanan zancan, yayin da wani abu ya tsaya ma Kamrina à wuya, wani irin huci mai zafi ta furzar, sanan ta kali Princesse ido cikin ido, tace “zan hakura da wanan marin da kika min anma fa ki sani dagashi bazaki kara gigin mari n’a ba. “

   Kamrina na fadin haka ta duka taci gaba da abinda take, wani irin zafi ne tafin hanun Princess keyi, yana kumbura, yayi jawur yayi suntum lokaci guda, wato hanun da ta mari Princess dashi, wata irin kara Princess tayi tana rike da hanu yayin da azaba ke çinta, ciwon hanu lokaci guda. 

   Prince gabadaya ya rikice, ganin abar Son sa a wanan yanayi, cikin wuya Princesse tace “plz Prince ka rokar min wanan Aljanan ta sakar min hanu. “

 Hawaye ne ke zuba a idon Princess yayin da Kumar ya kara hasala, belt din wondon sa ya zage ya fara dukan Kamrina wai ta sakar mai hanun mata, yayi daya à na biyu shima hanun sa ya l’an’kwosa, ya fara masa radadi, aifa saiga sa shima ya fara fiki fiki da idanu, ga wata azaba da yake ji à hanun sa, Kamrina ko à Jikin ta  ta tashi taci gaba da aikin ta, duk Inda tayi suna biye da ita suna mata masifa, ga azabar ciwon da hanuwan su keyi, idanun su duk sun kada sun koma ja, ita Princess kuka take hada majina tsabar  wahala. Zagin Kamrina suke sosai, da Princesse taga ba sarki sai Allah kasa ta duka gaban Kamrina tana Bata hakuri da Alkawarin bazata kuma ba .

  Ba’a wani d’auki lokaci ba hanun ta ya dawo daidai, wanan azaba da take ji babu ita ta warke sumul. 

  Ai tana ganin hakan ta arta da gudu tabar d’akin Kumar rike da hanu yana shan azaba, da kuma takaicin ta, saboda ita ya shiga halin nan ta gudu ta barsa, hakan yana nufin kenan ko mai zai same sa ya same sa ko, tunda ita ta samu lfy ta. 

   Jin bazai iya rokon Kamrina hakuri ba dan girman kansa duk da azabar da yake sha, yana nan tsaye kikam, Kamrina ta kare masa kalo yanda yake hada zufa, yana runtse ido tare da cije lips, ta girgiza kai, ta gama aikin ta, yana nan dai tsaye har yanzu yana cin wuya, kada kai tayi tabi ta gefen sa ta huce, har takai k’ofa ta murda zata fita taji à hankali cikin ruananar murya yace “kiyi hakuri. “

   Murmushin gefen baki tayi, sanan ta fita, aiko tana fita hanun sa ya dawo daidai, ba ciwo, wani sanyi yaji, yaje firji ya d’auki juis mai sanyi ya kafa kai ya shanye tas. Ya koma bakin gado ya zauna, ya dafe kai, ya fara gaskata maganar Princesse na cewa Kamarina Aljana ce, shi kam ya fara gaskatawa, hanun sa ya duba ya kara shafawa, nauyayar ajiyar zuciya ya sauke, “Wacece ita”

  Abinda ya furta kenan, ba amsa hakan yasa ya kwonta, bai bi takan Princesse ba domin haushin ta yake ji. 

   Abida da takai ma Kilishi abinda taji b’angaren Kamrina ba karamin dadi taji ba, nan suka fara tsara yanda zasu tafiyar da abun.

           Fulani ce zaune, ita da wasu Malamai biyu, daya malamin addini ne ,daya kuma malamin boko ne, bayani take musu, tana Son su dinga zuwa kulum ko dare ne wajen k’arfe takwos su d’auka wada zasu koyawa  tamkar yaro karamin domin bata san komai ba, dan haka sai sunyi hakuri, sanan Bata Son kowa yasan cewa karatu suke koyarwa. Malamin islamiya yace shi zai dinga zuwa kulum musalin k’arfe takwos, na dare, shi kuma na boko yace zai dinga zuwa da yama misalin biyar n’a yama.. 

   Godiya Fulani tayi sanan ta masu Alherie, domin zatayi kanai dasu. 

Suma godiya sukayi sosai salama sukayi da zuwan gobe zasu fara… 

    Suna fita Kumar ya shigo da Salama Fulani ta amsa da fara’a ta, sanan ta tambayi lfy iyalin sa ya amsa da kalau. 

   Nisawa Fulani tayi tace “Prince Matar ka batada ilimi ko daya, ya kamata kasata makaranta ai. “

    Ran Kumar ya sosu wai matar sa, shifa baya son ana hada sa da ita, kuma wly da ace wata ce tace masa hakan ba mahaifiyar sa bace da yayi rashin mutunci ,ace kamar shi ya zubda ajin sa yaje yakai matar sa makaranta, ai wly gwora ta mutu da jahilci, kawai salan à masa dariya.

   Yanayin da Fulani ta gani tasan cewa yasan da hakan, anma ta bar zancan nasa tayi shiru da bakin ta,” zan  sa ta in na samu lokaci.”

   Abinda yace da Fulani kenan. 

  Itadai Bata kuma ce masa komai ba. Dan tasan bazaiyi ba…. 

   Bai wani jima ba, yace ma Fulani zasu je yawon amarci kasashe shida Princesse anma banda Kamrina, dan akoi abokan sa zata basa kumya, gata jahila. 

..

      Allah kiyaye Fulani tace ranta ya Dan sosu, anma badan karatun da Kamrina zata fara ba da ko sama da kasa zata hade sai ya tafi da ita, anma yanzu ba yanda zatayi .

  Salama ya mata ya nufi wajen mai martaba. 

   Kamrina sosai suke waya da Momy harda ma Suraya, da Umar, har Dady. 

  *Masarautar Baskur* 

baba Masarauta ce da girman ta kadai da kyan ta da tsarin ta abun al’ajabi ne, Masarauta mai dumbin tarihi, manyan kasashe guda Hamsin 50 kamar su Bagadur, Rajugur,  duk à kasan ta suke, 

Sarki Abdullah, wanda yake balarabe  ne kyakyawa, shine sarkin wanan baban garin, ya gaji sarauta à gun mahafin sa Abubakacar, wanda shi kadai ya haifa, bayan Rasuwar Abubacar ne aka nada Abdallah magaji, yake tafiyar da mulkin sa cikin adalci. 

   Ya auri wata ba’indiya, wada à lokacin babu wada takai kyan ta kaf duniya, mai suna Vydiya anma da ta Musulumta sai aka sa mata Fatimatu .ita kadai ce Mata a gun sarki  Abdallah, da shekara daya da auren su, suka haifo namiji, wanda ya gado kyau shima, suka sa masa Ibrahim, yanada shekaru Goma,Sanan Gimbiya Fatima ta sake haihuwar mace, wace ta gado kyau har ta huce, à suna aka sa Mata  Raudat, anma ita Mahaifiyar ta sai tace da Kamrina za’a Dinga kiran ta, yarinyar tayi farin jini, ba kamar yayan ta ibrahim yafi kowa sonta ko kukan ta baya so, har goya ta yake……. 

     Sam ba’a fido Kamrina saboda baki, har yakai kulum cikin dura mata abubuwan kariya na tsarin jiki ake. 

   Su kansu iyayen Sonta suke kamar mai, ba kamar mai martaba har fada yake zuwa da ita, in lokacin barci dadare da ita yake barci, yayin da jikin Kamrina Kulum da zinari ake shirya ta kala kala, à wuyan ta, da hanun ta kai har k’afar ta

      .

Kwotsam watarana bayan an shimfide Princesse Kamrina à lokacin tanada wata biyu à duniya, aka neme ta aka rasa, mahaifiyar ta da kuma Ibrahim kai  harma da Sarki kamar suyi hauka anyi cigiya har an gaji, Ibrahim da sarauniya Fatima har kwonciya asibiti sunyi. 

Sarki kam shi kansa  kusan Zarewa yayi, dan ba karamin so yake ma yar sa ba.

  À haka har aka kwoshi shekaru goma da batan Princesse Kamrina. 

Duk da tabon na nan à zuciyar su. 

  Anan ne Fatima ta kuma samun wani ciki ta haifi yarta mai kama da Kamrina sak, wanan dalili yasa duk suka hada Son da suke ma Kamrina ya dawo kan Raudat karama, domin sunan Kamrina ne da ita. 

    Wata kulaliya wada sarki Abdallah ya warware ma Family nasa, anma ni bansan ta ba🤷‍♀

   Saide yace “insha Allah Kamrina zata bayana anma da sauran lokaci …..

Wai Allah da wuya fans. 

Muje zuwa 

Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😍🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

       *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

               *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋

*🤣🤣🤣🤣à gaskiya tsarin da marubuta suka  fido ya burge ni, anma komai sukayi Readers su suka jama kansu, mutum yayi wahalar rubutu ya turo à zage sa uwa uba, sam wanan ba hali bane, 🤷‍♀,gashi yanzu kunja, ni ba abinda zance saide nace Allah ya taimaka kuma ya bada sa’a,, ina goyan bayan su, saide hakan ba wai yana nufin ina cikin tsarin bane, nasan duk wanda ya zage ni ya rage min* *domin zai lafta ma kansa zunubi ne, ni kuma ya rage min, sanan zanci gaba da rubutu na kamar* *yanda na saba, bana bukatar sisin ku, addou’a kawai nake bukata daga gareku Allah sa mu dace🙏*

 *PAGE 47-48*

Koda Kamrina ta koma b’angaren ta kuka ne t’a fashe dashi, har ga Allah ta gaji da zaman wanan duniya da batada gata à ciki, Kumar ne ya fado d’akin wani mugun kalo yayi mata, yace “munafuka  kawai, ki sani wly in Fulani ta tambaye ki abinda ke tsakani na dake kika fada, wly sai n’a d’auki mumunan mataki à kanki  ke ni wly da kin taimake ni da kin fada ma su Fulani an warware wanan auren dan baida amfani.”

     Share hawayen ta tayi ta tashi tsaye ta kali Kumar ido cikin ido tace “ko baka fada ba In lokaci yayi zan bar muku gidan ku anma fa ka sani duk Zalinci da kake yi min bashi ka d’auka,.”

   Har ya daga hanu zai mareta sai kuma ya tuna dazu sai ya sauke, yace “stupid kawai. “

 

    Yana gama fadar hakan ya fita, yana  tafiya yana  tunani wai me yasa ya tsani wanan yarinyar ne, shi ya rasa dalili, anma in har ya dube ta cikin ido gaban sa ke faduwa.

     Yana barin d’akin Kamrina tayi Salama ta shigo d’akin Kamrina bayan ta mata izinin shigowa, dukawa macen tayi tace “angaishe da matar magaji mai jiran kujera, uwar gida agun Yarima Fulani tace n’a shaida miki tana magana dake kije .”

      Kada ma jakadiya kai Kamrina tayi tayi alamun zuwa ba tare da tayi magana ba. 

   Ita kanta jakadiya tayi mamakin abinda Kamrina tayi dan abunda tayi jinin sarauta ne kawai keyin sa, kuma ita tasan tarihin Kamrina ba jinin sarauta bace à yanda Fulani ta fada mata , wata zuciyar ta Ce t’a bata amsa da cewa dan zaman Da tayi anan ne. “

   Kada kai jakadiya tayi tabi bayan Kamrina da ta sa abaya tare da mayafin ta, sai ta fito balaraba sak, skin din ta ya kwonta sosai. 

  À hankali take takawa ya bata son taka kasa, yayin da take tafiya da tamaka, kuma yanayin takan yawan jinsa jefi jefi yakan zo mata, niko nace uhum Kamrina yau mulki ya tashi kenan, Jakadiya da take bayan ta a hankali tace “ikon Allah, wanan yarinya da boyayen Al’amari à kanta, domin tana abu kamar Yar sarauta, jakadiya bata gama tsurewa ba sai yanda taga Kamrina yau tana gaisawa da mutane. 

   Hum tace ta shanye mamakin ta tare da binta à baya har suka isa b’angaren Fulani  ,da salama ta shiga har kasa ta gaida Fulani ta amsa da fara’a, nan Kamrina ta zauna, Fulani tace “Daughter dama dan na fada miki ne gobe in Allah ya kaimu ki shirya malaman ki zasu zo su fara koyar dake, na boko zaizo k’arfe biyar ‘n’a yama zaizo ya koya miki, in ya gama na isilamiya shima zaizo k’arfe takwos na dare….. “

.

  Zasu koya miki tunda yanzu lokacin hutu ne, zasu koya miki tsawon wata uku ,kafin lokacin an dawo daga hutu za’a saki makaranta, anma koda wasa karki yarda mijin ki yasan kina zuwa karatu kin gane ko. “

   Kai Kamrina ta daga yayin da tashiga cikin matsanancin farin ciki, kai wly bata San dami zata saka ma wanan matar, ta mata komai……. “

Addou’a kam Fulani tasha ta,  har saida Fulani ta mata magana, Fulani tace “Kamrina ke yata ce na d’auke ki tamkar yanda na d’auki dan ciki na, kedai abinda  zance dake shine ki dage ki bada hima kiba mijin ki mamaki. “

    Fira sukaci gaba da yi, salama Kuyangi sukayi suka fara shigowa da kaya akwoti biyu manya, Rukaya ce da Dan gudun ta ta shigo tace “Momy gamu fa munzo, da murna Fulani ta tare ta tace”kai maraba ga diyata, tsale Ruakaya tayi ta haye Fulani, sunata murna, Fulani tace “ja’ira zaki halaka ni. “

    Sun sha rahar su tukon, Fulani tace ‘nidai bazan ce dake ya hanya ba, tunda à garin kike. “

Rukaya tace Wanan ma tafiya ce. 

   Rukaya Yar kanin baban Kumar ne, à gari guda suke ta saba da Fulani wani abun ma in sunayi kamar kaka da jika. 

   Rukaya wayaya ce ta gidan gaba, duk batayi aure ba Anma tasan kan aure saboda yawan karance karancen ta, da kuma hulda da wayayun mutane. 

  Tanada fara’a gata da sabo nan danan, anma bata son raini, hakan yasa sam Bata shiri da hafsa, domin, domin ita Yar rainin sense ce .

   Bayan sun gama murnar su ita da Fulani, Kamrina tayi gyaran murya, Rukaya ta juyo tace Rumgume ta tace “My Anty Sorry,”suka rungume juna.

        .

Kamrina tace nayi fushi tun ranar ban ganki ba, Rukaya tace “Sorry anty ai wai dama cewa nayi tunda an kusa hutu, sai nazo nayi wata uku ras ina hutu na har sai na ishe ku. “

Dariya sukayi duka, in baku manta ba Rukaya itace cousine din Kumar wada suka shirya Kamrina à partyn su na aure ita da kawayen ta. “

   Fulani tace “uhum ince mijin ki ya sanar dake tafiyar su shida Princess.? 

  Tafiya Kamrina ta nanata, sai ta wayance tace “nasan ya manta ne. “

Murmushi Fulani tayi tasan sarai ba Wata mantuwa da Kumar yayi. 

Tace “tafiya zasuyi yawon bud’e ido kasashe, anma da dake za’a sai nace ya barki akoi uzuri gaban ki, daga baya sai ku tafi kema keda shi. “

  “Har mai martaba yaso hanawa yace saida ke, sai n’a shaida masa dalili ba tare dashi Kumar din ya sani ba…. 

   Murmushi Kamrina tayi tace “Allah kaisu lfy ,dan ita tasan Fulani ta fadi haka ne dan ta kwontar da hankalin ta…………

Fira sosai akasha harda Rukaya, yayin da tace ai su Kumar n’a tafiya b’angaren  su zata koma su dinga kwona ita da Kamrina. 

Fulani tace tawaye zaku min kenan. 

Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

 .       *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

           *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM💋*

*PAGE 49-50*

Kumar na zuwa ya fada ma Princess tsale tayi ta rungume Sá, yayin da take neman hade bakin su, rai ya hade wuri daya yayi kicin kicin kamar bai taba dariya ba, zai fita Princess ta riko sa, ta dawo ta rungume sa tace “haba my Prince fushin mi kake da ni”

    “Hum Princess kenan yau na tabatar ai da son da kike min,ace wai abu ya same mu biyu anma ke ki samu kanki ni ki barni kenan na mutu ma kenan.”

   Bakin sa tayi saurin rufewa, ta girgiza kanta, tace “My Prince Wly ba barin ka nayi ba, nazo ne na fida abunda ke ciki na da ya murda, sai naje daga baya na roka ma kaima, anma dama nace ma Aljana ka auro kamata yayi tun wuri ka gane ka sake ta anma kaki, dan wly tsoron ta nake .”

   Kumar yace “shi kenan, ai shi yasa ma zamu bar mata kasar ma baki daya, dan wly na tsani n’a ganta, muje mu huta, in muka bar garin sai yanda hali yayi.. “

    Tsalo Princesse tayi, nan take suka fara hada kayan su, duk abinda suka san zasu bukata. 

À ranar kam Kamrina sai dare ta dawo b’angaren ta, domin taji dadin Ranar, Rukaya da Fulani sun debe mata kewa.. 

    Abida kwonce saman gado tana tunani ita fa abunan ya isheta, ta gaji da Gafara sa bata ga kaho ba, ta gaji da zaman kadaicin nan ita fa aure take so. Tashi tayi tazo gaban miror tana duba kanta, ba laifi tana da nata kyan, domin kilishi ma ba baya wajen kyau ba, Dan kusan Kumar duk Dabi’a mahaifin sa ya biyo n’a auren kyawawa .

   Abida doguwa ce, baka, tanada hips da baya daidai jikin ta, tana da na boobs daidai,fuskar ta ma daidai ba laifi tanada nata baiwar kyan, anma fa bata kama k’afar Princesse ko oganiya Kamrina à kyau ba. 

   Wani huci tayi, itafa  so take tayi aure ta huta ma kanta, dan sha’awa gareta sosai, shekara ashrin da biyar ba wasa ba, itafa zata fido cikin masu sonta ta Aura tunda tanada masoya, ko Sadik ne dan wajen waziri, kusan shekarun sa daya da Kumar kuma shima kyakyawa ne ba laifi. Tun ba yau ba yake Son abida, shi ma’aikacin banki ne, anma Sam abida ta like ma Kumar. 

       “Ke Abida kima kanki fada, ki so mai sonki Inda kema zaki je à ta farko, ki sakata ki wataya, kema à nuna miki so, ga masu kyan duniya ma ana wulakanta su, to ina da ke kuma, karan kada miya. Ita kadai take ma kanta fada.

    .

  Haka Abida ta kwona tana sake sake à ranta. 

Gari n’a wayewa kuwa kilishi na zaune cikin kujeru n’a alfarma, yayin da kuyangi keta aikin su, ita kuma sai masifa take musu, tana zuba mulkin ta, b’angare daya n’a kujerun Hafsa ce da cikin kananan kaya riga da wondo tana danan wayar  ta. Abida Ce t’a sauko, fuska d’aure, à hankali tazo ta zauna bisa kujera da take kusa da kilishi ,ta gaida Kilishi, sanan tace ” Mom nifa aure nake so daga kilishi har hafsa kalon ta sukayi, Hafsa ta kece da dariya 😂tace “kin haukace KO “

 Harara Abida ta watso mata, sanan takai duban ta ga Kilishi tace “Mom zan fido Sadik dan gidan waziri .”

 Salati kilishi tayi, sanan ta kundumo wata uwar ashar ta zabga ma  Abida, tace “ke anma yar jakar uba ce, Dan ubanki burin da naci tun kina yar mitsitsiyar ki shine yanzu kike so ki Bata min shiri to wly baki isa ba. “

  Tashi Abida tayi tana gunguni tace “wly Ni in ba’a min aure ba Zan shiga yawon duniya kowa ma ya huta. “

  “iye yarinyar nan wuyanki yayi kauri ni kike fada ma zaki shiga duniya. “

  Itadai kam Abida ta shige d’aki. 

”  Mom gaskiya tana da gaskiya, tunda shi yayan bai ma san tanayi ba ai gwora ta auri mai Son ta .”

Cewar Hafsa dake zaune, “wly ku fita idona n’a rufe, hafsat zan fa Ci ubanki.’

  Itama dai hafsa tashi tayi tabar wurin dan tasan  Mahaifiyar Tata akoi mita yau sai ta KWona ana mita. 

  Kumar ya fito cikin shirin sa ”n’a kananan kaya yayi bala’in kyau, b’angaren Kamrina yayi k’ofa babu key yana murdawa k’ofa ta bud’e,Kamrina ya gani daga ita sai wata bingilar riga ta barci zaka iya Hango pant dinta, bra kuma dama ita ba ma ‘abociyar ta bace, hakan yaba Prince damar kale surar jikin ta sosai ya hada yawu, santala santalan cinyoyin ta farare gasu sai sheki suke, kur ya kafe idanun sa daidai boobs dinta da yake hangowa, makwot ya hade wasu yawu, yana ciza lips dinsa, tuni sha’awar sa ta motsa, sosai yake yaba wanan sura da bai taba ganin irinta ba. 

  Motsi yaga ta fara, nan ya fara nemo jarumta da nutsuwa ya sama kansa ya dan saita kansa, yasa hanu yana bubuga k’afafun ta, wani feiling yake ji daban, Kamrina ta tashi tare da yin mika ta b’ankaro boobs dinta sam ta manta da tashin ta fa akayi, wayo kuzo kuga yanda Prince naku ya waro idanuwa, kamar zai fido su, take hajiya baba ta fara zulo kamar zata Faso wondon. 

  Rafar kudi ya aje kusan naira millions daya yace “gashinan mu zamu tafi, nasan Fulani ta fada miki, ba sai n’a miki dogon bayani ba, gashi nan kudi kiyi amfani dasu, ga kuma phone Number na nan idan basu Ishe ki ba zaki iya kira n’a. “

Yana gama fadar haka ya fita. 

  Saida yayi ajiyar zuciya ya samo nutsuwa yayi b’angaren su..

Ko kalon kudin Kamrina batayi ba ta koma barcin ta. 

Haka suka fito da Kumar da kuma Princesse kayan su har ànyi gaba dasu …

   B’angeren mai martaba sukaje Fulani n’a zaune ita da mijin ta ana shan love, kafin ya fita fada. 

   Nan su Kumar sukazo suka masu salama Sun musu Nasiha tare da fatan sauka lfy. .

   Saida suka tafi, Mai martaba yace “Fulani d’anki yace “zai kara karatun sa na Masters 2 à kasar waje, zaiyi shekara biyu, ya roke ni da kar n’a fada miki domin matar sa ta yarje masa, kuma yace ke zaki iya hanawa. “

   Fulani ta razana saida Mai martaba yayita bata baki ta hakura, tace “anma dole yarinyar nan itama à fida ta kasar waje bayan tayi shekara daya nan tana karatu, sai à fida ta waje. 

   “nisawa Mai martaba yayi yace “kina ganin haka yayi ba matsala, kuma kinsan dole saida izinin sa. “

  Karka damu yace min ya yarje mata ta tafi ko ina ne, anma sam baisan zata yi karatu ba, ina son itama ta samu yancin ta, kana ganin bai damu da ita ba, zai tsalake ya d’auki matar so suyi wajen shekaru, ita kuma ko oho. “

      Nisawa mai Martaba yayi yace duk yanda kikayi abar so na, nasan Ai bazaki taba yin abinda zai cutar damu ba.”

  Rungume sa Fulani tayi tana Godiya, yayin da take kara jin son mijin ta. 

Rukaya ta koma b’angaren Kamrina, kuma à ranar Kamrina ta fara d’aukan darasi daga malaman ta, anma da hijabi da kuma nikaf mai fido idanuwan shi take sawa, ba laifi tana da kwokolwa mai saurin d’auka, su kansu sunyi mamaki kwokolwar ta…..

Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😘[12/3, 20:01] Maimounah M Abdoullahi: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

       *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

              *NA*

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋

*PAGE 51-52*

Yau sati daya kenan da tafiyar su Prince, haka kuma sati daya kenan da fara d’aukan darasin Kamrina, yayin da Malamin islamiya ya fara mata da karatun wanka da da na sallah alwallah yace dasu za’a fara dan sune gaba, da kuma hadisai, ba laifi yanzu Kamrina tana da kwokwal wa, saboda In ya Bata abu kamar à yau to kar gobe ta hadace sa, ta kawo masa sai ya dora mata, haka malamin boko shima daga A,B,C,D ya fara mata da kuma kirgo, ranar farko ta hadace su duka, shi kansa yana mamakin kwakwalwar ta. Kafin kace sati Kamrina sai ta baka mamaki, saboda kana fada mata abu zata d’auke à kai kuma ta rike sa an wuce gurin. 

  B’angare daya ma Rukaya tana kara wayar mata da kai, tana nuna mata abubuwan zamani yanda zata tafiyar da rayuwar ta cikin aji, tana kara bata lesson akan yanda zata ja aji da tafiya iya Sa kaya, magana da dai sauran su, wayar ta ta amsa ta bude mata whatsapp, facebook, Twitter, Instagram, snapchat, da sauran su, kuma duk ta sa ta a groupe groupe na matan aure harda yan mata ma .

     Lokaci kankani Kamrina ta saitu tasan abubuwa, book n’a koyan Englishe  malamin ta ya bata, kulum tana amfani dashi. 

   *Bayan wata daya*

 Kamrina ta iya magana da turanci, sanan tana kwotanta magana da larabci ma, Dan à yanzu da kur’ani ake koya mata 

Karatu. 

     Abinda zai birge ka ga Kamrina ko yaya taga abu sai ta tambaya à fahimtar da ita, indai Bata sani ba. 

     Rukaya da take nuna mata abu taga har Kamrina tana son tafi ta wayewa ma. 

    Yau dasafe suka tambayi fulani suka fita shoping, Ruky ke Jan motar yayin da Kamrina abin ya burge ta taji itama tana Son koyon tuki, tunda tana da motar ta har biyu anma bata ja.   Tace “Sis ina Son koyon tuki. “

 Murmushi Rukaya tayi tace karki damu sati daya ko biyu kacal zaki iya mota, sai mu dinga tafiya dasafe kafin mai koyar dake ya zo. “

   Dariya Kamrina tayi tace ” nagode. 

  Suna isa katon wuri ne, wuri mayuka suka fara zuwa inda Rukaya ta zaba ma Kamrina mayuka masu kyau da tsada da gyara fata dasa taushi tace shi zata dinga amfani dashi ko ya kare ta neme sa, haka b’angaren turare, takalma masu tsini kala kala, kayan make up duka, à haka suka saye duk wani abun bukata, hada kaya n’a wakin gashi da gyara sa …….

    Sunyi sayaya sosai suka koma gida. 

  Prince zaune abin duniya ya ishe sa, shi fa har ya fara sa wani abu à ransa n’a ya fara neman mata, domin shi fa Sam baya gamsuwa da matar sa, kulum sai Yasha wuya kafin ya samu nutsuwa,sam baisan wace irin mata bace da shi, sam batada dandano, itadai à barta da kwoliya da kuma sa kaya da mulki,sai d’aukan kai, shi fa wata daya yayi anma kamar ba amarci yake yi ba,  

   Hakan yasa yaje makaranta da take Singapoor yayi komai na Ci gaban Master dinsa. 

  À sati ya kamala komai ya fara d’aukan darasi. 

Al’marin Princess ko kulum cikin yawo wurin shakatawa take, duk wani wurin club da sauran wurin shakatawa tana çan rayuwar holewa take. 

  Kilishi tana cikin wani hali na bakin ciki, domin Abida dakanta taje wurin mai martaba tace masa ta fido miji, dan Gidan waziri sarki yayi murna har yayi ma waziri magana  za’a tsaida magana, anma sai yayi magana da kilishi. 

   Aiko ranar girkin kilishi yana fada mata ji tayi ya ta gwora masa mari, anma ba yanda ta iya ila amincewa da tayi. 

  Wanan dalilin yasa Dan haushi ko magana bata ma Abida.

Yayin da ita abida bata damu ba, soyaya suke sha sosai ita da Dan gidan Waziri. 

  Wanan abun ya kara matukar rura wutar tsanar Kamrina à zuciyar Kilishi kuma tana nan sai ta d’au fansa.

    *Bayan Shekara daya*

Abubuwa dayawa Sun faru,Aciki ko harda auren Abida da Dan cikin ta ma na wata hudu. 

  Kamrina ko tana da izuf goma à karatun kur’ani, yayin da take makarantar secondry, kuma ita kecin ta daya tunda ta fara, tanada kwozo sosai, domin In Aka masu abu In yan class Din su basu gane ba ita ke tashi ta Fahimtar dasu, har watarana ma ta kara da Experience  dinta sosai suka Fi gane kwotancen ta …

      Kafin kace mai tayi suna, Anma in fada muku tasha sa mutane somewa lokacin da tana bakuwa. Saboda kyanta. 

   

   Bayan sun samu hutu, mai martaba da kansa yasa a zaba ma Kamrina makaranta mai kyau, saboda yanada mutane, acikin makatantar zata dinga zama daboda sunada hostel, komai na shirye shirye an gama. Sam mai Martaba bai fada ma Kumar ba  cewar Kamrina zataje karatu. 

   Bayan an gama komai Fulani tayi ma Kamrina nasiha harda mai martaba duk Sun mata nasiha da Ruky ma tazo, dan itama çan zatayi sauran karatun ta, hakan ba karamin dadi ba ya yima Kamrina ba, kuma hankalin ta zai kwonta,  sunyi murna sosai. 

Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😘

[12/4, 21:05] Maimounah M Abdoullahi: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

         *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

              *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋

_Aisha Bagudu  Bagudu Marubuciyar 💖Auren Sirri💗, ina mai tayaki murnar Kamala Litafin Auren Sirri,Ubangiji Allah yafe miki kuskuren dake ciki, ya baki ladan dake ciki, sanan kuma ina tayaki murnar fara litafin ki, mai suna sai n’a Aure ka dole Allah Ubangiji yasa yanda kika fara lfy ki gama sa lfy Ameen_

 

*Aisha Moh’d Barkindo,wanan Shafin naki ne, Ubangiji Allah saka da Alherie, yabar zumunci nagode nagode sosai, dan haka wanan shafin naki ke kadai, kiyi yanda kika ga dama dashi, Princesse*😍

*PAGE 53-54*

À haka akayi b’ankwona, jirgi ya daga, Sai kasar Singapour, à jirgi Kamrina ta dan ji tsoro lokacin da zai tashi kasancewar shigar ta na biyu kenan, damke take da hanun  Rukaya yayin da idanun ta ke runtse gam, Rukaya sai dariya take mata, saida jirgi ya daidaita cikin hazo tukon Kamrina ta bud’e idanun ta, Rukaya tace “tsoro

🤣

 Dariya itama Kamrina tayi tace “Allah ji nayi kamar zamu fado, in jirgi ya tashi kafin ya daidaita, wancan karon shiga ta ta farko dani da Momy da Anty Suraya kusan ihu n’a kusan yi, Dariya suka kara kecewa da ita. 

   Acikin jirgi kalon Kamrina ake ta yi yawancin su sun san ta domin yawancin su akoi wanda sukaje kalon gasar kyau. Dan haka cikin matan har akoi masu so su taba ta ma. 

    Yan awani suka kawo su kasar Singapour, garin ya hadu sosai, su Kamrina n’a sauka saida wasu dayawa daga ciki suka d’auki photo da ita. 

     Dak’yar mutane suka barta sukaje inda dreban da zai d’auke su yayin da ya daga wani abu an rubuta sunan Kamrina da Ruky Alamun shine zai d’auke su. 

 Suna isowa yasa kayan su a mota sanan yaja motar, abin Mamaki shine bisa hanya katon baban pic din Kamrina ne, na gasa da taci, wurare daban daban, wasu har d’auka suke à wayar su, wasu ko su tsaya jiki à d’auke su… 

   Duk da gasar da akaci bana su kam Kamrina suke yayi domin har yanzu ba mai kyan ta. 

   Rukaya ta tabo Kamrina baki sake ta nuna mata wani gun da shima katan photon ta ne tana murmushi ta daga hanu, mutane nata kalo, tace “sis yan kasar nan fa yayin ki suke duba ki gani, ita kam Kamrina tun abun n’a Bata mamaki har yakai ya fara bata tsoro. 

  À hankali dreba ya shigo cikin makarantar bayan sun nuna katin shaidar su, Hum kusan suman zaune sukayi, iya haduwa Makarantar ta hadu ba karya, makaranta ce da kunshi kabila kala kala. 

    Direct baban gurin da mayan ma’aikatan suke anan dreba ya tsaya, yace su shiga su gama, sai à fada musu lambar d’akin su yana jiran su sai yakai musu kayan, kasancewar dreban n’a makarantar ne. 

  Sai à lokacin Dreba 

Yaga Kamrina washe baki yayi ya waro udanu da Dan karfi yace “Miss Kamrina.”

   Juyowa sukayi, yayin da wanda ke kusan su sukaji hakan kowa ya waro ido yaga abinda kunuwan su suka ji, yau ai kar kuce mi an cika gaban su ,wasu gaisuwa suke so suyi da ita, wasu kuma so suke tasa musu hanu à book ko makamancin hakan, d’akyar suka barta ta shiga. 

    Suna shiga nan ma basu tsira ba ,domin har ita Rukaya ba’a barta ba, manyan Malaman kansu Son ganin ta suke, d’akyar suka samu ganin sugaban makarantar, shima yayi farin ciki sosai, sanan an riga da an sanar dashi zuwan su, anma baiyi tunanin itace ba, dan haka yace d’akin da Za’a basu ya sake sa saboda Miss bazata zauna nan ba, Dan haka cikin dakuna da sukafi ko wane kyau aka ware musu su zauna. 

   Sunyi godiya Sosai suka fito, tare da Dan rakiyar da zai kaisu harda masu aiki goge goge da share share da sauran su, suna fitowa abinda suka gani yayi matukar ruda su, mutane dankam à waje, duk sunzo ganin miss kowa so yake ya taba ta ko yayi pic da ita, ko kuma ta sa musu hanu.

    Da’kyar tasha, domin Bata taba tunanin hakan ba, abu kusan shekara da yan watani ace su har yanzu basu gama yayin ta ba, duk hakan ya samo asali ne da kasar da taci gasa wanan shekarar yar kasar chine ce domin basa shiri da kasar shi yasa ma ba’a aza pic din wada taci ba, Kamrina suke yayi har yanzu, kuma ita suke so, domin su ganin ta ma suke ya yar kasar su, Dan su kamar ta suke gani da Yan kasar ….

     

       Dak’yar suka samu suka fita daga dunduzun mutane, yayin da suka shiga mota dreba yaja harda wada zasu tafi ta kaisu…..

Daidai wani dogon gini dake cikin Makarantar mota ta tsaya, sunsha kalo, daga kasa wurin reception ne kamar hôtel nan ake amsar key n’a d’aki, ko wane da lambar da kuma kati na shaida kai dan makaranta ne, katin su Kamrina baba ne, suna hawa  na sama sune n’a farko daga sama,,,,,,,,

     Su kansu mutanen Sun karama su Kamrina, à nan ma sunsha kalo,    d’aki aka kaisu, kamar aljanar duniya, ciki da falo ne, tsaruwar sa ya huce misali, ba wani tarkace bane a d’akin anma fadar tsaruwar sa ya huce à fada da fatar baki nan aka gama nuna musu komai da kuma abinda basu gane ba duk an nuna musu.. 

 Kuma kulum akoi baban wuri Inda suke cin abinci, n’a breakfast, na rana da dare kuma. 

  *Bayan sati biyu* da zuwan su tuni Sun saba da mutane kuma sunsan abubuwa, har sun fara karatu, yayin da Kamrina ta d’auki b’angaren Obstétrique aikin doctor take Son karanta b’angaren mata,a likitanci .

      Tuni ta fara d’aukan darasi ba wasa, yayin da kulum tana biblotèque kulum tana can tana karatu, b’angaren mata duk abinda akace wanan ila ne ga mata ko kuma magani kaza, to sai tasan komai bisa kansa, kuma fa indai akace  harkar Englishe n’a karatu har abinda bai shafe ta ba sai tasan uwar sa da uban sa da wanda ya rubuta, da kuma wanda ya kama, sosai take kokari, lokaci kankani aka san ta, in har class ne malamin su yayi tambaya tofa ko ba daidai bane ko ta kanta ne sai ta bada, in ba haka bane in wani ya sani ya bada nan take zata d’auke à kanta, bata girman kai ta tambayi abinda bata sani ba, in ko kana koya masu to sai ka gaji da question din ta, su kansu Malaman watarana kure su take da tambayoyin ta, ga farin jini da take da, kafin kace mi da yawan jama’a ansan ta .

   Yayin da Rukaya take karatun ta b’angaren bisiness

.

Shekarar Kumar daya da yan watani à cikin makarantar anma sam baisan da zaman Kamrina makarantar ba, kasancewar ba cikin makarantar yake ba, suna can gidan sa dake kasar shida matar sa, da ta tambade yanzu, har barin kasar take da kawayan ta indiyawa yan duniya da tayi, shidai ya tatara ya watsa ta, ta karatun sa yake,  

   Kulum sai yasa ma ransa ya fara neman mata kuma sai zuciyar imani tazo masa…. 

  Princesse ta raina sa shi kuma baisan yanda zaiyi da ita ba .

Iyakar sa da Makaranta yazo ya d’auki darasi, saide yakan yawan jin ana maganar Miss baisan wacece Miss din nan ba, ko wacece kam tanada farin jini. 

*Bayan shekara daya*

Tuni Kamrina tayi kworin suna à duk fadin Makarantar ana ji da ita, yayin da tazo ta biyu à Class dinsu, in kuma kaji tana turanci ka rantse dashi aka haiho ta, ga muryar ta mai dadin sauraro da nutsuwa .

Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love 😘

[12/5, 20:02] Maimounah M Abdoullahi: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

        *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

 

              *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋

*Kawa ta ta kaina Mrs Adam Yar Mutan Kagara wanan shafin naki ne, Ubangiji Allah bar Zumunci*😍

*dedicated to Mrs Adam Yar Mutan kagara*

*PAGE 55-56*

Kamrina an girma yanzu tanada shekaru sha takwos, duk wani abu n’a sasan jikin ta ya kara fitowa, ta kara wani freshe da haske, tayi bul bul da ita, sam bata d’auki kanta à matar aure ba, in tayi shiri ka rantse batada aure, ba wani shirin fida tsiraici bane take, takan yawan sa abaya doguwar riga shigar larabawa, ko kuma shigar sari, shigar indiya, tana sa Kayan mu na hausa ma, anma ba sosai ba. 

Kamar ko yaushe, Kamrina bayan Sun gama shirin su na zuwa aji, sun fito ita da Rukaya sai dariya suke gwonin sha’awa, ko ina suka gifta sai an gaisar dasu, à haka har suka nufi kaftaria Wajen cin abinci, suka zauna suka ci abinci, daganan kowa ya nufi  class din sa… 

   Kamrina iya tsawon zaman ta batada Kawa ita kowa nata ne cikin class suna mutumci da mutanen, sanan in taga abu Bata sani ba zata tambaye ka ne, sabanin wasu dalibai da girman kai ke hana su tambayar yan uwan su dalibai abinda basu sani ba .

   Ita kam tambaya take .

    À haka ta taho cikin takun ta mai ban sha’awa har ta karaso class din su ta zauna, suna ta gaishe gaishe  da juna, bayan haka ta nutsu ta d’auki book dinta tana karatu kafin lecturer nasu ya iso. Kumar yau ya shigo Makatantar da wuri kamar ko yaushe cikin shigar sa ta kananan kaya riga da wondo, kyansa ya karu, yayin da ko wa ya gansa yasan ya cika namiji, komai ya malaka, saide muce masha Allah, domin Kumar ya hadu iya haduwa, ko kadan bazakayi tunanin ya taba aure ba. Kyansa da farin sa ya karu ,saide yar rama da yayi. À hankali yake takawa,domin yau yana jin sha’awar zaga makantar shekara biyu kenan anma bai taba yawo ba a ciki,saide yazo ya d’auki darasi ana gamawa zaiyi tafiyar sa,  saboda nacin yan matan da suke kawo masa hari, hakan ma yana tafiya yan matan na kalon sa .

Su Kamrina à aji suna jiran lecturer, 

Ko minti goma  ba’ayi ba sai gashi ya shigo bature ne Yace “Morning Class”

“Morning sir”

Suka amsa masa, duk an nutsu, bayan yayi yan rubuce rubucen sa . 

( À lecturer standing in front of the class and then he suddenly Asked À Qu’estion )

  *Why is it that When à Woman is About to deliver, she is mostly put on delivery drip*? 

Shiru akayi, 

Kara dai maimaitawa yayi 

*Why is it that When à Woman is About to deliver, she is mostly put on delivery drip*? 

_The  class got silent, on one was able to answer the question_. 

_He kept looking at all the People in the class and they were also looking at him._

  

“`just When he was about to turn Around, he heard her soft and  melodious voice“`

*”The reason why it is necessary to infuse her with delivery drip is when à woman has à prolonged labour and she has* *suffered à great deal, the delivery drip usually pushes down the Baby for easy delivery.it does not necessarily* *mean that she has another aliment,,if she’s left to herself without the help of delivery drip, she may lose the Baby In the process*

*Well done Kamrina*,

*Thank you*

Adaidai wanan lokacin Kumar dake tsaye yazo hucewa ta wurin Window, din class Din zai huce yaji wanan zazakar muryar mai cik’e da gardi, kuma murya mace daya ke da ita wato Kamrina, juyawa da sauri yakai duban sa cikin ajin aiko take yaga abinda ya firgita sa ya birkita tunanin sa, k’amewa yayi wuri daya sake da baki, da rudani, sakamokon Kamrina da yaga ita ke wanan magana, Kamrina n’a yatsine fuska domin ta fara bayani bata gama ba an tsayar da ita, ba hakan taso ba, taso Malamin ya barta ta gama jawabin ta .

Da k’yar Prince Kumar ya samu ya tataro nutsuwar sa waje daya, bakin sa na motsi yana kalon mamaki cik’e da fuskar sa da k’yar ya samu yace “ikon Allah wanan shine Allah daya,  gari  banban ,wanan mai zak’ak’an  muryar  abin da ya banbanta ta da Kamrina, shine ilimi da wayewa da kuma gogewa ,ita kuma wacan yar k’auye ce ba  turanci toma wa zai kawo ta singapore, dan ko jiya yayi waya gida mtsss. “

  Anma duk wanan zancan zucin da yake idanun sa na kan Kamrina, à haka bai san iya tsawon lokacin da ya dau ba a tsaye har su Kamrina suka tashi.kowa ya fito sai Kamrina da ta tsaya tana ida rubutun da aka musu, domin ita saida  lecturer nasu ya gama yayi masu explication sanan ta fara rubutu saida ta gane komai, ganin ba kowa aiko Kumar ya shigo kafe ta yayi da idanu, yana ayanawa dama ace wanan wayayar mai aji da tsari itace matar sa ba wacan ba wada ko zo n’a kashe ka da turanci Bata sani ba, da ya caba, sosai ya shagala yana kalon ta, yayin da yake jin wani abu na tsirgawa daga k’afafun sa har cikin zuciyar sa, yanayin sa na canzawa, Kamrina da ta gama rubutun ta ta maida komai cikin jakar ta, ta d’auko, tashin da zatayi ta juyo, waro ido tayi 😱alamun taji tsoro anma à zuciyar ta ba wanan tsoron bane  à fili ta nuna masa tsoro ya bata, anma à zuciyar ta tsoro firgici ne suka tarar mata, anma ko kadan bata nuna masa ba.

      Basarwa tayi alamun ma bata taba ganin sa ba, tace “Excuse me you”🤔 tayi masa alamar shi waye ?. 

   D’auke numfashi yayi, take yaji wani abu ya tsarga zuciyar sa, dak’yar ya dawo daidai, yace mata “sanu ko”

   Domin yaga kamar ta baci da Kamrina sosai har ya fara wasiwasi, ya kara ce mata “sanu dai”

  Wani kalo ta masa alamun bata san mai yake cewa ba, tace “what is it sanu dai ? 

  “tab Kumar yace domin yanzu ya fida wasi wasi   cewar ba Kamrina bace ba kama kawai ce, anma Allah yayi kama anan dama yasan Kamrina jahila ya Za’a hada ta da wanan wayayar.  

“Hi”

Ya kara ce mata, daidai tazo hucewa kusa dashi tace masa “Hi”

 Ta huce, ai kusan sumewa yayi à wurin jin kamshin jikin ta tare da kamshin bakin sa da tace masa Hi, wani kamshin dadi n’a sweet ya isko hancin sa 

Kusan sankarewa yayi. 

   Kamrina ko tana fita sauri sauri gudu ta  shiga wani lungu, ta fake, wata doguwar ajiyar zuciya ta sauke   har wata yar zufa take, taga alamun bai gane ta ba. 

Anma fa Ba karamin kokari tayi ba na nuna masa da tayi ita Bata ma san mai yake fada mata ba. 

  Ruwa ta fido tasha, sanan taci gaba da tafiya. 

Kumar tsaye ya an dasa sa. 

Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😘

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

       *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

              *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI  AM*💋

*PAGE 57-58*

Dak’yar Kumar ya samu ya daga k’afafun sa dan sun masa nauhi, tafiya yake yana waige waige  ta ina zai kara ganin ta ko ya kara jin sanyi a ransa.

 

 Anma bai ganta haka kafafun sa keta  jansa lungu da sako anma bai ganta ba hákan yasa ya hakura ya koma class, ko can ma ya kasa barkata komai, saí tunanin mai kama da Kamrina yake har aka gama aka tashi anma bai gane komai ba. 

  Tunda Kamrina ta koma d’akin su take ta zuwa da dawowa ,tana tunanin ta fada ma Rukaya ko kuwa, a a kar ta fada mata, zama tayi ta kira gida suka gaisa da Fulani har mai martaba sun gaisa ya kara mata Nasiha, sukayi salama, ta kira wurin su Momy da dady sun gaisa suka sha fira, har Suraya ta kira da ya Umar .

  Koda Rukaya tazo Kamrina bata ce da ita komai ba sukaci gaba da sha’anin su. 

Tun daga wanan rana Kumar ya maida k’ofar class din su Kamrina wurin zuwan Sá In baida  lecture. 

    Anma ita Kamrina ko inda yake bata kalo in ta tashi, In ya mata magana bata amsawa, yayi ta bibiyar ta. 

   Anma duk da haka har yanzu baisan d’akin da take ba, shi kansa yana mamakin kansa da yaki yin zuciya ya barta, saí ma kara nace mata yake, ko yayi kokarin barin ta sai zuciyar Sa taki amince masa. 

    Kilishi tunda taji labarin Kamrina bata nan tayi kokarin kara. Maimaita mugun nufin ta gun Fulani, ranar dadare bayan tayi nasarar sama Fulani maganin barci a abun sha, ba’a kuna karatu ba, daidai fatima Aljanar Kamrina ta kawo ziyara gidan dan kwona biyu bata zo ba anan tasan cewa kawar ta ta tafi neman ilimi, taji dadi sosai dama abinda take son ji kenan, tace Bari ta dubo kilishi, cikin iska ta tafi yanayin yanda ranta ke baci tasan kilishi zatayi wani mugun abun, aiko wanan karon a cikin d’aki kilishi da jan zani d’aure tana ta surutun ta, cikin wata rikitatar murya fatima tazo anma bata bayana ba, tace “Wato ke baki hakura ba ko, nayi miki warning anma kinyi kunan uwar shegu kin watsar,”

A rikice Kilishi ta fara magana tana rokon ta da Allah tayi hakuri bazata kara ba. Kilishi harda fitsari, Fatima taso maida má kilishi cutar da taso aika má Fulani anma ta fasa saboda Tuna maganar Kamrina, a wata muguwar sufa Fatima ta fito, kilishi suma ne kawai batayi ba, fatima tace na kara barin ki anma ki sani karon mu na karshe bazai miki kyau ba.”

   Mari biyar masu zafi akayi má kilishi, fatima ta bace, cikin bargo kilishi ta boye.

Washe gari da ta tashi fuska tayi suntum.

     Duk wanda ya tambaye ta sai tace sanyi ne. 

Anma fa kudirin ta na saí ta dau fansa akan Kamrina yana nan. 

    Kumar ne zaune yau  Princess ma na gida, tazo saí karairaya take ta zauna bisa Jikin Kumar tana shafa sa, tana kashe masa ido daya, wurgar da ita yayi ya nuna ta da dan yatsa  ransa a matukar bace yace “ni iskancin ki ya ishe ni, ki kama hanya kibar kasar nan ba tare da izini na ba, kin maida ni wani soko ya ke kika auro ni, sai in kina bukata ta kizo kina shafa ni, daga na biya miki zaki tashi ki barni, in ni keda bukata saide na mutu ke ba wani dadi ba ki gyara kanki in kina gyarawa mtssss.”

    “Dan  har ka samu ina kawo kaina to rike abun ka ka jika kasha dan nima aí ba dadin naka nake ji ba mtssss. “

 Tana gama fadar haka  ta koma d’akin ta robar 🍌 ta d’auka tasa kasan ta tana amfani da ita, tana dan ihun ta. 

   Shiko Kumar taikaicin ta ya ishe Sá, gashi wani iri yake jin kansa yana matukar bukatar mace kusa dashi, kulum cikin azumi yake. 

   A wanan yanayi ya gama shekarar sa daya da ta rage masa, kuma ya Samu kyalyawan sakamoko .

A lokacin kuma Kamrina nada shekara biyu da zuwan makarantar, suna hawa na biyu a bene, Kamrina ta kara gogewa ta waye, idan tana magana da turanci bazaka taba tunanin ta iya hausa ba, dan ko magana suke da mutane to da turanci suke, in kaga tayi magana da hausa to suna tare da Rukaya a daki, itama Rukaya saura shekara daya ta gama, dan ita shekaru uku dama zatayi,   Kamrina ce zatayi shekara bakwoy 7.yanzu saura mata shekara biyar, kuma har yau bata je hutu ba a cewar ta saí ta gama. 

    Yau Kumar ke shirin tafiya hakan yasa ya yanke shawarar fada ma  Kamrina a cewar Sá yana son ta, domin a zaman da yayi ya yarda ya kamu da matsanan cin son ta ba na wasa ba. 

   Yau su Kamrina sun fito daga aji, a waje mutane duk sun firfito, kumar yana ganin ta da sauri yaje ya duka, kusan ta, ya fido wani zobe na damond mai kyau, saida ya fara mata kalamai masu zafi, yace yana son ta, zata aure Sá, irin na christa daí,   ya gama tsara ta, Kamrina ta dubi dumbin jama’a dake guri, kowa abun ya burge sa  Kumar ko dadi yake ji yasan zata yarda, saida Kamrina ta kare masa kalo tace “you love me”

 “yes I love you. “

Kumar ya fada da karfi.

Fuska Kamrina tayi, tace “I hate you”

Kowa gurin saida ya dan girgiza da kalaman ta, sanan taci gaba da masa magana da turanci cewar “baka cikin tsarin mazajen da nake so, baka taba burge ni ba, karkaga ka waye, wly katon jahili na d’auke ka, bana sonka bana son ka na tsane ka. “

Subahanilillah wanan kalamai ba karamin girgiza Kumar yayi ba, ya taba zuciyar Sá, fiya da tunanin ku, yayin da zuciyar sa ke barazanar bugawa, ya shiga rudu, ya kaskantar da kansa a gaban mutane ita kuma ta masa wulakanci shi Prince Kumar mace ta masa haka. 

   Kamrina na gama magana tabar gurin, da gudu tayi d’akin su tana zuwa ta zube bisa gado tana kuka, dan ita ko kadan bata iya wulakanci ba tayi haka ne dan ta rama, yaji mi ake ji In an wulakanta mutum a cikin mutane, duk da wai har yanzu bata jin son Kumar ko kadan. 

Dayawa mutanen da suke wurin sun tausaya ma Kumar, wasu kuma yan matan dadi sukaji, suna Allah kara. 

   A ranar Kumar ya tisa keyar Princess dake kumbure kumbure suka bar kasar, zuciyar Sá na masa barazana kamar zata tarwatse. Ba karya duk wanan wulakancin da ta masa ko kadan baiji son ta ya ragu ba. .

  Ashe haka ake ji idan anyima mutum wulakanci, a gaban mutane, saí yanzu yake da na sanin abinda yayi má Kamrina, Princess kam haushi take ji an raba ta da kawayen ta. 

    Kumar an tura Masu motocin da zasu tarbosu, jirgi na sauka aka d’auke su sai gida. 

Aci gaba da gashi 🍇

Maimou Love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

        *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

.

              *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋

_Sorry fans ina nan lfy lau wly, oga ne yazo banida kaina shi yasa, yau ma dan na dan samu sarari ne zan muku, karku ji shurun yayi yawa, nagode sosai da Kulawar ku Allah saka da Alherie_

*PAGE  59-60*

 

Sam Princesse ta kasa gane kan Kumar, har suka isa gida, harda mai Martaba à masu tarbe da Hafsa da kilishi ,suna isowa aka tarbo su, ko wanen su murmushi d’auke à fuskar sa,Kumar na fitowa ya rungume mahaifin sa, mai  Martaba yace “Welcom son.”

    “Thanks dad”

Cewar Kumar, yaje ya rumgume Mahaifiyar sa ya gaida Kilishi da sauran mutanen, itama Princesse duk ta gagaishe su, yayin da kowa ke fairin ciki ana musu sanu da zuwa. 

Direct b’angaren su aka musu da kayan su, bayan an shiga falo anyi gaishe gaishe, aka baje masu abinci kala kala à saman dogon table din, kowa ya zauna nan kowa ya zauna harda su kilishi, da Hafsat da mai martaba  ,tebur din mutum ishrin zai iya cin abinci à sama, nan aka zauna ana ta ciye ciye cikin murna, Kumar duk ya raba hankalin sa  biyu sai waige waige yake so yake yaga inda Kamrina zata bulo, me yasa ita bata zo cin abincin ba ,dan duk an taru, wata kila tana d’akin ta. 

Zuciyar sa ke fada masa hakan .

À dadafe ya gama cin abincin, Dan ya matsu ya ganta, saboda ji yake yanzu zai zauna da ita ,tunda bai samu wacan ba .wani nishadi yake ji zaiga Kamrina sa, Dan à yanzu zai nuna mata so.    

À haka ya gama yace “Momy  dad zanje na Dan huta.”

 ” OK son” 

Itama Princess bayan sa tabi.

 .

Haka cikin tamaka yake takawa, har ya isa b’angaren su komai na nan ,saide yan gyare gyare da akayi, komai sabo Aka sa an kashe dukiya, domin komai da aka sa masu mugun tsada ne. Tunda ya shiga baiyi wata wata ba yayi b’angaren Kamrina anma saide mai b’angaren à kule yake, mamaki ne ya kama sa, to ina ta tafi, ko ta fita ne, nan take ransa yayi mugun baci, ya ayana kawai fita ne Kamrina tayi ba tare da izinin sa ba,  wani kishi ne yake jin yana taso masa, rai bace ya koma b’angaren sa ko takan Princesse baibi ba, domin haushin ta ma yake ji. 

  B’angaren Princess ma bata kula sa ba dan itama kanta hayaki yake.

Wasa wasa sai ga Prince yana Zagaye tsakanin    d’akin sa da na Kamrina, Sam ya kasa samun nutsuwa, haka har dare, à lokacin yasa kayan barcin sa masu   sulbi, wondo dogo da doguwar riga, yayi matukar kyau duk wata kira tasa ta maza ta bayana ,kalo daya zaka masa ka tabatar da cikak’en namiji ne ,ya kara wani sihirin kyau, zuwa yanzu  ya hasala rai ya baci, yana ayana rashin mutuncin da zai mata In ta dawo  ,à hankali ya huce b’angaren  su Fulani, à d’akin ta yayi salama fulani n’a waya saida ta gama tace “son lfy dai na ganka hakan ? 

“wai Momy ina matata taje ne? 

 “Mata wace mata ? 

 Cewar Fulani. 

“Mom Kamrina fa”

Ya fada a shagwabe .

“Mtsss, au ashe kanada wata mata ko, kaga ko na ma manta,

   Tana can wajan dangin Baban ta ta tafi gurin su”

 Cewar Fulani 

😳waro idanu yayi yace “Mom da izinin wa taje nidai nasan ban bata izini ba, haka kawai abar yarinya ta tafi wani wuri ba tare da izini n’a ba, gaskiya à fada min garin da ta tafi naje n’a d’auko ta. “

Sake da baki Fulani tayi, sanan daga bisani tace “wly Son bakada kumya ko kadan, ni kake   fada ma wanan maganganun, kake wani ce min  matar ka, da kanada mata ne, ni ai à iya sani n’a Fatima kadai ce    matar ka, kuma matar so, tunda ka tafi ka taba kira kaji lfyr ta ne, ka taba mata aike ne,  ka taba tambayar lfy ta, sai yanzu kazo kana ma mutane zancan banza ,kuma zancan cewa wai zakaje ka d’auko ta ban lamunce ba, kai bara kaji duk ranar da ka kara min Zancan dawowar ta sai n’a tsine ma dan haka zatayi iya zaman ta har lokacin da take so ta dawo Dan kanta. ,da baka san kanada mata ba sai yau.”

    

. Ba karamin girgiza Kumar yayi ba da kalaman Mahaifiyar sa,kusan duk wani sasa n’a jikin sa daina aiki yayi n’a dan wucin gadi, 

 Anya à yanzu zai iya rayuwa ba Kamrina, wayo Allah Fulani zata kashe sa. 

   Sosai ya jima zaune cikin wanan hali sai daga bisani ya tashi ya tafi jiki à mace. 

  Fulani tayi tsaki tace “shasha kawai.. 

 À ranar haka Kumar ya kwona yana sake sake à ransa….. 

Kamrina tunda Kumar ya tafi sai taji kuma ba dadi, anma ana kowna biyu ta warware taci gaba da harkokin ta maida hankali akan karatun ta. 

   *bayan shekaru biyar*

À yau ne su  Kamrina aka rantsar dasu, sun zama kworaru, doctor, wanda kuma ake ji dasu à kasar, ayau akayi taron yayin da Fulani da Momy suka halaci taron, Kamrina kaf cikin class dinsu itace ta farko tafi kowa sakomoko mai kyau, yayin da k’asar taso ta rike ta, ta dinga masu aiki tace à’a kasar ta zata koma, domin ko lokacin tana karatu asibiti daban akan kira ta, in abun ya shige masu duhu, da ikon Allah sai aci nasara, hakan yasa tayi suna fiye da zaton ku. Anyi taro, mutane Sun halarta sosai, aka ba su Kamrina diplôme dinsu, cike da Murna Kamrina take takon ta mai d’aukan hankali idan kukaga yanda Kamrina ta koma zakuyi zaton bata taba furta kalmar hausa à bakin ta ba 

     

   Fatar ta tayi wani bala’in yin fresh, ta kara haske, yayin da boobs dinta suka kara cika pum ya zasu futo cikin rigar, hips kam ba’a magana, Dan ya kara cikowa sosai, in tana tafiya ya tana juya su, yanda suke rawa ta kara tsawo, uwa uba waye wa ilimi kam ko baturen sai ta kure. 

   À haka ta iso ta rungume Momy, da Fulani, tana murnar ganin su, daga Momy har Fulani sakin baki sukayi suna kalon halitar Allah. 

   À hankali cikin muryar ta mai dadi tace “Momy shine ba’a zo min da Dana ba Abdoul Malik, dan wajen Suraya ne da ta haifa, tunda Aka haife sa ya fara wayo ko yaushe sai sunyi vidéo cal da Kamrina yana mata gworancin sa kasancewar ta mai matukar Son yara sosai sai ta biye masa, kulum sai yace mata Anty yaushe zaki zo tace ina nan zuwa mai boy.

        Sun shaku sosai. 

     Momy tace “auta kece kika koma haka, saida mukayi da gaske kafin mu gane ki.”

Dariya Kamrina tayi ta kali Fulani tace “wai Mama.”

Murmushi Fulani tayi tace ” kyale ta diya ta, nikam komin sakewar bazan kasa gane ya ta ba ai.”

  Dariya sukayi duka, to mu tafi dan gobe in Allah ya kaimu zamu dunguma sai gida  ,jikin Kamrina ya Dan yi sanyi anma ba yanda ta iya. 

  À haka taje tayi salama da yan class din su da sauran mutane abokan arziki, kowa yaji ba dadi. 

   Washe gari k’arfe takwos su Kamrina n’a  filin jirgin Singapore, yayin da Fulani ke waya da mai Martaba take shaida masa zasu taso, ya masu fatan Allah kawo su lfy.

Kumar ne ya shigo fada, duk ya rame ya lalace,saide kyan sa na nan, à zuwa yanzu Son matar sa Kamrina ke wahalar dashi,   yasha kwonciya asibiti, à yanzu haka yanada hawan Jini.

        Gaida Sarki yayi, mai martaba ya amsa çikin kulawa, yace “ya jikin naka,wai Son mai ke damun ka ne ? 

   “Dad matata nake  so à maido min ka taimaka kasa baki Mom ta maido min mata ta ,wly in ba ita zan iya mutuwa.”

. ” Subahani lillah  cewar Mai  Martaba, karka damu son ka shirya k’arfe daya kuje ku d’auko Mahaifiyar ka da baki, insha Allah zan mata magana kuma matar ka zata dawo kaji .”

  Wani farin ciki ne ya mamaye zuciyar Kumar Wanda ya jima baiyi ba. 

Kuyi hakuri da typing Eror 

Aci Gaga da gashi 🍇

Maimou Love 😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

       *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

               *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋

*yar daki na my Fatima Kelu ,ke din ta daban ce wly banida bakin yi miki godiya saide nace Allah bar zumunci, ya barmin ke yar Daki na, dan Haka wanan page din baki dayan sa naki ne kiyi yanda kike so dashi*😍😍😍😍😘

*Ina kike my Halissa (Lissa) hakika kinyi kokari, ina mai matukar tayaki murnar kamala litafin ki Haneefa, ubangiji Allah yasa muyi aiki da darasin dake ciki ke kuma Allah biya ki, kuskuren dake ciki Allah yafe miki up up litafi yayi ba karya wly Allah kara suburbudo basira*….

*PAGE 61-62*

 Tunda mai Martaba yace ma Kumar cewar Matar sa zata dawo yake cikin farin ciki, take yasa à gyara masa gidan sa da ya gina katoton gidan ne na gani n’a fada, anma ba cikin fada yake ba. 

     Koda Prince Kumar yayi b’angaren sa a farin ciki yake, Princesse ce zaune à falo, duk tayi kiba ta zama wata katuwa da ita, sai ya zamana wanan kyau da take da duk ya tafi, ko kadan kibar bata mata kyau ba, yayin da shi kuma Kumar yaji duk ya tsani wanan kibar da tayi, Dan gaskiya à yanzu har kumyar àce matar sa ce yake .

Gashi ta raina sa sosai.

   Haihuwa yake so anma Sam Ita Princess bata so Dan haka

Ne ma take shan maganin hana d’aukan ciki .

À cewar ta bata so ta tsufa, niko nace Princesse ai ko yanzu ma sai à slow irin wanan kiba haka Hum. 

  Gashi har yanzu maneji kawai yake da ita baya wani jin dadin ta, yayin da ita kuma sam ta kasa ganewa ta gyara kanta, hakanan take salaba ta. 

  Da salama ya shigo falon nata fuska d’auke da murmushi  ,ya zauna kusa da ita yace “Madame sanu da hutu. “

    Mamakin farin cikin sa Princess take yi anma kuma sai ta bazar dan yanzu ko kadan basa shiri, yanzu zasu fara maganar arziki sai ta juye ta zama ta tsiya. 

   Nan dai suka zauna kamar kurame, shiko Kumar daga ya tuno maganar Mahaifin sa sai yayi murmushi  ,itadai kalon sa kawai take. 

    Yana yi yana duba agogo dan ya matsu Mahaifiyar sa tazo à tafi à kawo masa matar sa.  

Da sauran awa daya ya tashi yayi wanka ya shirya cikin manyan kaya,na wani danyan yadi fari mai kyau da tsada dinkin yayi bala’in yi masa kyau yasa wani mayan agogo, sumar kansa ta kwonta luf kamar wani balarabe, ya gaira sajen sa,kai gaskiya ya hadu iya haduwa,  ya fesa turaren sa mai sanyin dadi. Ya fito cikin takon sa mai kayatar wa, à lokacin Princesse ta tashi, daga gurin da take ta shiga d’akin ta, yana fitowa yama gard dinsa signe, suka fido motoci guda takwos ,hudu farare jip manya, hudu bakake suma manya masu tsada.

.  Haka suka jera yayin da fara ke gaba baka na bi mata haka aka tsara motocin, kana ganin su kasan motoci sun hadu iya haduwa.a ta tsaka Kumar ya shiga à lokacin saura minti goma sha biyar jirgi ya sauka.

       Suna isa jirgi da minti biyar ya sauka Prince n’a mota yana jira yana duba agogo, yayin da yake jin gaban sa na faduwa. 

  Ana haka jirgi ya iso à kan idon Kumar kur yayi yana  kalon jirgin har ya sauka à hankali. 

   Yana gama sauka kumar ya iso  ya tsaya yayin da ya maida hanuwan sa bayan sa .

À hankali k’ofar jirgi ya bud’e mutane suka fara fitowa, duk akan idon Kumar sai ga Fulani da kuma Momy suma sun fito à jere har suka sauka, Kumar ya tarbo su yana dariya, yayin da yake musu sanu da zuwa Suma amsawa sukayi Momy ce tace “wai ina take ne har yanzu bata fito ba, Fulani tayi murmushi tace inajin tana ba wanan matan ne number, kinga ai sun matsa. 

    Kumar dai baisan   wa suke zance ba zaiyi magana yaji Fulani tace “ga ma tanan à taré suka juya, yayin da Kumar yaji gaban sa yayi Wani irin faduwa,dum,yayin da tunanin sa hankali sa  gabadaya suka bar jikin sa , à hankali take saukowa cikin takun ta mai cike da nutsuwa, yayin da In ka ganta zakayi tunanin yanga take,itako haka halitar tafiyar ta ce sanye take cikin sari n’a indiyawa riga da wondo, kanta nade da gyalan kayan, yayin da tasa takalma masu tsini, ba wata kwoliya tayi mai yawa ba, saide ta shafa fwoder da jagira ta zamani, tasa jan baki. 

   Yayin da idanun ta ke sanye da gilashi Karami fari.

   Waw gaskiya tayi bala’in kyau wayewa uwa uba ilimi shike aiki yanzu

      À kan Kamrina.

  À hankali take saukowa tana murmushi har ta iso tace “Momy kunga na jima ko, wly bata karasa ba ta hada ido da Kumar yayin da yayi suman tsaye, tunanin sa  hankalin sa gaba daya ya gushe, baki ya saki yana kalon ikon Allah yayin da zuciyar sa ke masa dum dum,bai shiga rudani ba saida yaji wata mata tana fadin” doctor doctor ,ko ba doctor Kamrina ce ba.”

    À hankali Kamrina tace “yes “

  “Alhamdulillah, doctor à singapore ina ta neman adreshin ki ban samu ba,  shine da naje asibitin da nake yawan ganin ki, suka ce ai kin bar aiki, kin koma kasar ki, ashe Allah yayi na hadu dake, plz ki taimaka ki bani adreshin ki zanzo bayan kwona biyu In kin huta, sanan na kara miki godiya domin  naji dadin traitement din da kika bani Allah saka da Alherie.”

   Murmushi Kamrina tayi tace hajiya ba komai haka muke so ai in munyi aiki Ace yayi .”Number ta ta ba Kamrina itama ta bata tata. 

   Nan ta gaida su Fulani yayin da sukayi Salama matar ta tafi, Momy tayi dariya tace “kai Auta mai kala kala ke kowa ya san ki.”

   Fulani tace “karki ga laifin ta a singapore ma ai  sun so rike ta, karki manta fa shugabanin asibiti guda uku suka zo har inda nake da kokon barar su akan In sa baki Kamrina ta dinga masu aiki kinga ko tunda akayi haka ai ba karamar kworewa tayi ba a aikin ta. “

   Kumar kam à lokacin  wata zufa ce ke karyo masa dan ba mamaki tabas Kamrina ita ce wada ya gani à singapore, Dan yanzu ne yake fara tunano wasu abubuwa kusan so uku yana jin Fulani n’a fadin to ya ta a a kula à dinga karatu, In akayi katari Fulani ta gansa sai  tayi saurin salama ta kashe, sai ya kawo ma kansa tunanin cewar da Kamrina    take waya, anma kuma sai yayi saurin kawar da tunanin dan   yasan Kamrina ba karatu taje ba, tana wajen yan uwan ta… 

     Zufa ce ke karyo masa da k’arfi yace “wly itace itace 

Kowa à gurin saida ya juyo yana kalon sa….

.

Plz kuyi maneji

Aci gaba da gashi 🍇

Maimou love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

        *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

               *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋

*Assalamu Aleykum fans masha Allah gani na dawo nagode da kulawar ku gareni, munyi biki ne shi yasa kuka jini shiru, anma yanzu Alhamdulillah angama lfy taro ya watse lfy*

*PAGE 63-64*

Ankara Kumar yayi da maganar sa ta fito fili sai ya fuske, kamar bashi ba, ganin haka kowa ya juya, motoci suka fara hawa Dan kayan su baki daya ansa su a mota Kamrina n’a bayan Momy zata shiga motar da zasu shiga  Momy ta ganta tace “Auta jeki motar mijin ki mana suna gama fadar haka  suka rufe k’ofa, Kamrina tsaye tayi tana sake sake, har ga Allah ita fa ba dan da taga mutumin nan ba ta ma manta kwata-kwata da tanada wani mijin, ganin ta tsaye har yanzu bata tafi ba yasa Momy zuge gilashin mota tace “Auta kefa ake jira, kije ga mijin ki can ke yake jira, kalon inda Momy ke nunawa Kamrina tayi takai duban ta, Kumar ne   tsaye jikin mota fuskar sa na duba face din su.

   Cumurmure fuska tayi ta taka,ta fara tafiya kamar bata Son taka kasa yayin da kanta ke kasa in ka ganta zakayi tunanin yanga take, à’a asalalin tafiyar ta ce hakan,  ba   karamin tafiya da imanin Kumar tayi ba baki da hanci   ya saki, yayin da ya tsura mata idanu, boobs dinta yakai duban sa garesu sun cika pam .kamar zasu fito  ,har wani girigiza suke,  d’akyar ya d’auke idanun sa a gun ya sauke su akan hips din ta da suke wani irin juyawa tare da bayan ta, wani yawu ya hade makwat, tuni joytdick dinsa tayi wani irin zulo à wondo. 

    Har ta karaso idanun sa a jikin ta, saida ta karaso ta daga kanta lura tayi da ita yake kalo tsaki tayi à hankali saida yaji yyi firgigit ya dawo daga duniyar shauki da ya tafi, kyakyawar fuskar ta yakai ma duba yana Dan murmushi, dakewa tayi ta fuske ta murguda bakin ta, shi wanan abu burge shi ma ya kara yi, ya saki kyakyawan murmushi à fuskar sa, ko kalon sa bata kara marmarin  yi ba ta gewayo ta bud’e ta shiga ta zauna can karshe ta rakube ta dosana yan duwawun ta .

   Budewa yayi ya shiga yana shiga motoci suka tashi, motar da suke ciki Dreba bai ganin n’a bayan sa.

    Domin gurin à rufe yake, “sanu” yace da ita yayin da ya kure ta da kalo yana lasar baki, ko kalon sa bata yi ba bare yasa ran ta amsa masa, bai dadara ba ya kuma cewa ashe kece ta singapore.”

   Nan ma dai ba amsa, da taga yana Son damun ta da surutu waya ta d’auka da écouteur ta kuna waka tasa à kune ,  ta kure kara tana ji tana bin wakar da muryar ta mai dadin sauraro, Kumar sauke ajiyar zuciya yyi yana hango aiki ja à    gaban sa, wata nauyayar ajiyar zuciya ya kuma saukewa jin muryar ta tana waka harda girgiza kai yanda take bin da turanci abin burgewa ne kalon ta ya saki baki yana yi yayin da tsohon tsumi ke kara tashi à zuciyar sa. 

    Wani Son ta na kara nukurkusar sa, ji yake kamar ya rungume ta ko ya rage zafi, à haka suka isa gida,    ana isa à baban falo suka yada zango kowa  yana musu barka da zuwa. 

    Har mai martaba yazo shima, anan ne bayan an zauna cin abinci yace da Kamrina”diya ta anzo lfy, naji maman ki tace kinyi nasara to Masha Allah, 

Allah taimaka ya miki Albarka Ameen sukace baki daya, har Princess  aka tura tazo anma jin labarin da tayi Kamrina tazo kuma tasan cin abinci irin haka sai In anyi bako wanda ya jima bai zo ba, ake wanan cin abincin, dan haka Kenan wanan n’a Aljanan ce gaban ta taji ya fadi tunowa da tayi tana da kishiya, aiko tasa à ranta sai ya zabi daya ko ya saki Kamrina..

  . Kumar face to face yake zaune da Kamrina, inda yake iya kalon duk wani motsin ta, yayin da ita kuma take cin abincin ta a kimtse.

 

       Gabadaya idanun sa a kanta, yayin da Fulani ke kalon sa tana tabo  Momy itama murmushi tayi, Kamrina n’a gamawa takai kalon ta ga Fulani tace “Mama zanje   dakin ki nayi wanka na huta”

  “OK ya ta” cewar Fulani. 

Kumar ne ya fara magana har yana neman sarkewa yace “Mom baga b’angaren mu can ba, tazo muje ta huta acan mana. “

  Fulani ce ta watsa masa wani kalo yayin da Momy tace “ai yayi gaskiya, ke auta zo kuje can kin huta. ” 

     “à’a ai da kin barta taje d’aki na ta huta b’angaren ta ai ba gaira.”

  Carap Kumar amshe yace “Mom kulum sai nasa à gaira b’angaren ta murmushi kawai Fulani tayi Momy ta dubi Kamrina da ta bata rai tace “to kinji ko maza zoki huce kije b’angaren ku. ” 

     Rai bace ta fita shi kuma yana ganin hakan ya bita nandanan yacin mata, kasancewar bata iya sauri ba. 

“haba Baby meye na bata ran kuma, dan mijin ki yace kizo d’akin ki. “

Sai lokacin ta kale sa rai bace tace “kai malam wly ka  fita da harka ta, kaji ko, dan wly na tsane ka daga yau in ba takardar saki n’a zaka bani ba karka kara shiga harka ta, bakauye kawai mtsssss🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

        *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

              *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*……………..✍

*INA Matukar godiya ga dunbin mutanen da suka taya ni murnar zagayowar ranar haihuwa ta musanman yar daki n’a Kellu, Da m’y Halissa (Lissa),da m’y Kawa Mrs Adam, Da kuma m’y dota Aisha Bagudu, da yan groupe din Maimouna M Abdoul Novel 3, nagode matuka naji dadi matuka, kuma nayi farin ciki ba abinda zance daku saide nace Allah barmu tare ya bar Zumunci Ameen*💃😍😘

~👉S S Ajin 👈

*wanan shafin naki ne ke kadai domin yawan sharhin ki à duk wani book Dina, banida bakin godiya gareki ga page guda sukutum kiyi yanda kike so dashi*😍

*PAGE 65-66*

   Kamrina na gama fadar haka taci gaba da tafiyar ta, yayin da ta bar kumar tsaye kikam kamar bishiyar da aka shuka, wani abu yake ji ya tsaya masa à wuya, wai kamar shi Kumar mace ke fada masa magana har take kiran sa da bakauye, kalon kansa yayi sama da kasa, meye à jikin sa da yayi kama da kauyanci, sosai yaji maganar ta tsaya masa à rai, kuma ransa ya baci,a hankali yaci gaba da tafiya kamar wanda kwoi ya fashe ma a ciki, yayin da ita kuma Kamrina har ta kusa isa b’angaren su, ranta duk ya baci, dan da taga Kumar sai ta tuna cin mutuncin da yayi mata a gaban abokan sa, duk da ita ta masa anma hakan bai gamsar da ita ba ta tsane sa . 

    À haka har ta isa b’angaren ta, falon dai gashinan kal kal an gaira, d’akin ne da ta shiga duk yayi kura ya bace kasancewar tunda ta tafi ba wanda ya shiga d’akin. 

     Kuyangin da aka bata ne sukayi salama suka mata sanu da zuwa suna murnar ganin ta, bayan sun gaisa taré da ita suka tashi suka fara aikin gaira, gaskiya sunsha gaira, suna gama gaira komai ya dawo normal, d’aki yayi kyau, nan Kamrina ta shiga b’andaki dan anyi kiran sallah magariba, tayi wanka ta d’auro alwallah ta fito tasa dogon hijabi tayi sallah, anan ta jira har akayi kiran isha’i nan ma , tayi shafa’i da wuturi, ta shafa, tazo ta shafa lotion dinta mai kamshi, tasa turaren jiki n’a ruwa, n’a hamata daban tasa, tasa n’a cibiya daban, tasa na bayan kune,har à wuya sanan ta shafa n’a jiki duka, ta duba wata farar riga mai kyau, da Dan karamin pant din rigar, rigar da tasa ba abinda ba’a gani à jikin ta kasancewar ta ba ma’abocicyar sa bra ba sai ya zamana komai na jikin ta ana gani hata, boobs din nata à tsaitsaye suke,.  Gado kawai ta fada sam ta manta da batun rufe k’ofa, tayi addou’a ta rage hasken fitila ta jawo bargo ta rufa sai barci, ga Kamrina da nauyin barci, zaka iya sace ta ma Bata sani ba, bare kuma barcin ya hadu da na gajiya…

          Kumar haka yaci gaba da tafiya har ya karaso d’akin sa, kara tuna kalmar bakauye yayi take yaji ya tsani Kayan ma, fida Kayan yayi  har agogo da takalma, kai duk wani abinda ya danganci kayan saida ya fida su, yasa kaya marar nauhi, ya d’auki wanan kaya yaba daya daga cikin gard dinsa yana ta godiya, haka yaje yayi sallah ransa duk à jagule, har yayi isha’i sanan ya dawo b’angaren su, baban falo ya zauna ya kuna TV ya fara kalo, Princesse ce ta fito ran nan duk à bace ,tazo gaban sa ta rike kugu tace “wai kai malam mai ka d’auke ni ne ? 

  N’a fahimci tunda kaji kenan wanan Aljanar zata zo  shine kake juya min baya har kake fada min magana  wai nayi kiba nayi kiba, yanzu yaushe rabon ka da ka bani haki na na aure.”

          Tashi yayi rai a matukat bace yace “In kina Son na gyara kema sai ki gaira, haba ke kamar ba mace ba, mtsss.”

       Yana gama fadar haka ya barta à gun yayi d’akin sa. 

   Itama Princesse rai a bace tayi d’akin ta.

    Ita ta rasa wani gyara zatayi kuma ,ga Princesse da girman kai, ta kasa kwontar da kai ta gane Inda mijin ta ya dosa……

       Kumar yakai awa daya d’akin sa yayin da yake jin sha’awar sa na motsawa, tashi yayi à hankali yayin da joytdick dinsa ke mimikewa.

     À hankali yayi b’angaren  Kamrina yana bud’e k’ofa yaji ta a bud’e à hankali ya shigo d’akin , hasken fitila ya kara nan take ya ganta, wani shok ne ya jasa, sakamokon ganin surar Kamrina da yayi, duk ta yaye bargon, ta hata rigar barcin ta tayi sama, boobs dinta duk à waje. Wani irin abu ne yake ji tun daga k’afafun sa har  tsakar kansa, duk tsigar jikin sa ta tashi, à hankali yazo ya zauna kusa da ita, idanun sa kar akan boobs din ta da suka tsokale masa idanu   gasu tsaye kar suna masa gwolo,  wani yawu ya hada, yayin da jijiyar sa ke kara mikewa, à hankali yakai hanu saman su dan zuwa yanzu bazai iya hakuri ba, idanun sa sunyi jawur, jaraba ta taso masa, yana kai hanu saman su farare kar dasu wani taushi yaji mai dadi, wanda yasa ya lumshe idanu tare da sakin wata nauyayar ajiyar zuciya bai sani ba, à hankali yaci gaba da murza su yanda bazai tashe ta ba,  wani dan juyi Kamrina tayi ta turo baki kamar wada zatayi kukan shagwaba, duk cikin barci, subahanilillah wanan abu ba karamin kara rudar da Kumar yayi ba, wata mika Kamrina tayi ita duk ji take mafarki take domin abin n’a mata dadi, baki Kumar yakai kan boobs dinta yana tsotsa à hankali, yayin da Kamrina ke kara mika tana b’ankaro masa n’a shanunta Bata sani ba, gaba daya ta kara ruda sa, hanu yakai yana shafa su yayin da bakin sa ke shansu à hankali, haka ya dinga murzar ta har ya samu nutsuwa, kasan ta yakai hanun sa a hankali bai sani ba hanun sa ya shafo kasan ta, danshi yaji ga hanun sa, à hankali ya duko ya duba pant dinta ya leka, ruwa ne ya gani à kasan Kamrina n’a ni’ima masu yauki suna bulbulowa wani irin abu ya hada, yayin da jijiyar sa ta kara wani irin tashi, kamar ba yanzu ba ya samu nutsuwa, abinda yake matukar bukata ne ya samu, wani yawu ya kara hadawa makwot…….

..

Aci gaba da gashi 🍇

Maimou Love😘s.”🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

        *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

               *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋

*Assalamu Aleykum fans masha Allah gani na dawo nagode da kulawar ku gareni, munyi buku kuwa ne shi yasa kuka jini shiru,ga oga yazo anma yanzu Alhamdulillah  angama lfy taro ya watse lfy*

  

*My kawa Mrs Adam yar mutan kagara naga kyautar book guda ,kai masha Allah ina matukar godiya ubangiji ya barmu tare, ya kara mana dankon aminci,   ya bar mana ke dake da oga, ya kauda  idon makiya Ameen  ,Allah kare miki zuri’a ki ya sa mata Albarka, Allah samu à Aljanna Ameen*

*PAGE 67-68*

Sosai ya kwadaita da abinda ya gani ànma ba yanda ya iya haka   ya hakura anma Idanun sa kur akai, bai iya rike hanun sa sa ba saida ya bud’e Wandon ta a hankali yakai hanun sa kasan ta ya shafo ruwan kasan ta ya gama kare ma hanun sa kalo wanda yake jike jugup da ni’imar ta ya lasa hada lumshe idanu.

   

     Wani dadi yake ji, duk ya kwadaitu kamar tsohon maye, Idanun sa sun kada sosai, kiss ya kai mata a lips dinta masu taushi haka da kyar ya samu ya tashi, har yakai k’ofa kuma ya dawo ya kara mana mata kiss à kumatu, gani yayi kamar zata tashi da wani mahaukacin sauri kamar walkiya yabar  gurin ya rufe mata d’aki, à hankali kamar wanda kwoi ya fashe ma a ciki    à Hankali dakyar ya isa baban falo ya je wajen firji ya bude ya d’auki juis mai sanyi ya kwankwada   ya koma saman doguwar kujera ya jima kwance yana maida numfashi kamar wanda yayi tseran gudu, wanan yar lagudar Da yayi à jikin Kamrina ya samu gamsuwa sosai, wanda zai iya cewa tunda yayi aure bai samu kwatan kwacin ta ba, lalai yanzu ya tabata à cikin matan ma akoi mata domin wasu suna dai ne, taba jikin Kamrina kadai yayi yayi wasa da sasa n’a jikin ta ya gamsu, Anma Princess ko saduwa yayi da ita sai yaci wuya Sam shi baisan wani dadin aure  ba a nan barci mai dadi yayi gaba dashi cik’e da mafarkin yana saduwa da Kamrina nan ya sake bata jikin sa  ,karatun kur’ani da yake tashi à wayar Kamrina da yake wayar nada kara shi ya tayar dashi, yaje yayi wanka ya d’auro Alwalla ya shirya cikin jalabiya ta maza ya tafi masalaci. 

   Kamrina ma tashi tayi cik’e da tunanin mafarkin da tayi mai dadi, nonon ta ta duba sun dan yi  ja tashi ta tafi bayi itama wankan tayi sanan tayi Alwalla tazo ta tada sallah    nan ta zauna bayan ta gama Sallah ta d’auki kur’ani tana karantawa har gari ya fara haske ta tashi ta gaira gadon ta tayi yan share share tasa turaren wuta da na ruwa na d’aki  sai ga d’akin ya d’au kamshi, shiryawa tayi cikin kananan kaya wondo ja dogo riga ja mai dogayen hanuwa simple make up tayi, masu aiki har Sun gaira mata falo sai kamshi yake shima.

   Tayi matukar bala’in kyau sosaï kayan sun fido ta, takalma n’a roba ja tasa masu igiyoyi ,tufke gashin ta tayi  ya sauko har ya huce gwiwoyin ta   dan da Ace bata yanke sa ta rage to zai iya jan kasa, haka ta fito falo yan aiki nata gaida ta, tana amsawa firji ta bud’e ta fido zuma tasha  ta d’auki ruwan faro tasha.

  _da wanan ina mai baku shawara daga matan  aure har yan matan da ku daure in kun tashi dasafe daga barci da ku fara shan ruwa ko da zuma yana gyara mace, sanan yana saukar ma mace da ni’ima dawamama tare da kara muku lfy mai inganci, in bakida zuma to kiyi     kokari kulum kafin ki sa wani abu à bakin ki, kisha ruwa, yana kara miki lfy yana kara miki ruwa à jikin ki, sanan duk mace da take haka Gaban ta bazai taba bushewa ba, saide in tanada infection_

Tana gamawa taje kicin indomi take sha’awar ci nan ta dafa ta tasha Atargu da kifi sai kamshi ke tashi, tazo ta hada juis n’a cita danya , da mente ,ta markade cita da mente ta tace su ta samu suga ta zuba  ta dan zuba pineapple flavoring na abarba ta yanka lemon tsami mai dan dama ta matse ciki,   ta motsa ta d’auki ruwan kankara masu bala’in sanyi harda kankarar su ta zuba ciki ,ta taba lemon yayi dadi sosai hadi ne shima mai kyau da kara lfy juis Naturel, d’aukowa tayi taje saman table ta jere komai, ta dawo ta zauna ta bud’e ta fara ci  ,à hankali yake takowa cikin shirin sa na zuwa aiki, sanye yake da riga da wondo bakake sun Kama sa sosai kuma Sun masa bala’in kyau kamar wani ba’indiye  gashin nan bakikirin ya kwonta luf, ya kara gyara sajen sa, fuskar sa ta fito das.

  Yayi wani bala’in kyau da fresh,namiji ne wanda ko wace mace zatayi fatan samu, cikin fara’a ya karasa d’aki Princess tana barcin ta ya dan tada ta ta bud’e idanu kiss ya mana mata a goshi yana fara’a yace “bye ni na tafi gurin aiki, baiji abinda zatace ba ya kara gaba,  mamaki d’auke à fuskar ta ko mai ta tuna kuma sai tayi fuska tayi tsaki ta koma barcin ta, Kumar n’a fita direct b’angaren Kamrina ya nufa wani irin bala’in kamshi mai dadi ne ke tarbe sa tun à k’ofar falo har ya karaso yana jin dadin kamshin sosai dan har lumshe idanu yake    a diner ya ganta  tana cin abinci cikin zumudi ya karaso ya zauna   kusa da ita, ko kurar da ta kwoso sa bata kala ba cin abincin ta take hankali kwance   “ina kwona”

Yace da ita, bata ko kale sa ba, dan karamin bakin ta da yasha man lips sai walkiya yake,  kalo yake yana lashe baki kamar wani maye, cokalin sa shima ya tsoma tana ganin haka tayi wani irin zabura ta tashi tsaye wani mugun kalo ta masa wanda take yaji gaban sa ya  fadi,  tofar da yawu tayi cikin abincin ta masa wani duba tace “kasan me wly ban taba tsanar wani abu ba sama da kai n’a tsane ka n’a tsane ka, karka yi tunanin dan ina gidan ka zaka min abinda kaga dama, wly kaji n’a ranste in baka daina shiga harka na ba zanci gaba da wulakanta ka, kuma à KO ina ne dan haka ka kiyaye da yi min shishigi à al’amura na ka gane. “😡

    Tana gama fadar haka ta fice fuuuu tayi d’akin ta, subahanilillah, kumar kam yaga tsanar sa tsantsa à idanun ta, innalillahi shiko ya zaiyi, zuciyar sa na dap da tarwatsewa , indomin ya duba shi dadi ma yaji da ta zuba yawun ta zaifi jin dadin ci.. 

D’aukan cokali yayi yana ci yana lumshe idanu  yana korawa da lemo duk da in ya tuna furucin ta gaban sa na  faduwa ..

  

*Masarautar baskur*

.sarki Abdullah ne ke juyi yayin da yake mafarki, wata murya yaji ance masa lokaci yayi lokaci yayi lokaci yayi, lokaci yayi da yar ka zata dawo gare ka, wata firgita Yayi ya tashi tsaye, sai zufa yake,  kuka kuka dariya dariya haka yake yayin da ya daga hanuwa sama yana fadin Alhamdulillah.

   Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

        *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

               *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋

*PAGE 69-70*

Yau Sarki Abdullah gaba daya cikin fara’a  yake daka gansa kasan yana cikin farin ciki, ko à fada sun lura da hakan  bayan ya fito daga fada b’angaren sarauniyar Fatima, Salama yayi à baban falo mai d’auke da Kayan Ado n’a mamaki da na Al’ajabi domin wasu abun n’a falon zai baka mamaki, zaune suke su duka Ibrahim da auta Kamrina karama, amsawa sukayi suna kalon sa da mamakin farin cikin sa domin ya jima baiyi hakan ba, suma amsa salamar sukayi suna gaida sa ya amsa, sarauniya Fatima ta kale sa tace “ranka ya dade lfy, yau n’a ganka cikin fara’a haka.”

   Murmushi Mai martaba yayi yace “ba dole ba, tunda naji à jiki n’a ya ta Kamrina ta kusa dawowa gida. “

   Murmshi sarauniya tayi tace Mafarki ne wanan anma yarinyar da ta bata tun tana jaririya ta ya za’ayi à ganta yanzu.”

Tana fadar maganar ne cikin zubda hawaye masu daci, n’a tuna yar ta mafi soyuwa à zuciyar ta 

 “kiyi hakuri insha Allah lokaci ya kusa da zaki ganta, sanan ni nasan abinda ku baku sani ba, anma insha Allah duk ranar da ta bayana zan fada muku komai… 

    Ibarhim ma share hawayen sa yayi yace “Allah ka bayana min Yar uwa ta,.”

Ameen suka amsa duka.  

   Saurauniya Fatima ta nisa tace Mai martaba Mama ta ba lfy hakan yasa akayi min kiran gagawa, cewar nazo da akoi magana mai mahinmanci da zata fada min, hankali n’a duk ba a kwonce yake ba,ina cikin wani hali ina Son tafiya. 

    Nisawa Mai martaba yayi cikin jimami. Yace Allah bata lfy bari nasa dreban jirgin ki ya shirya komai saï ku tafi da Ibrahim nima zan zo. Godiya Fulani tayi tace “to. 

Ba bata lokaci suka shirya suka hau jirgin Sarauniya Fatima Wanda sarki Abdullah ya saya mata suka shiga aka tuka su ,su uku harda auta Kamrina sai kasar indiya. 

    Suna zuwa à katon gidan da mahaifiyar Fatima aka aje jirgin sa nesa da gidan, da yake su ma su Fatima dangin mahaifiyar ta masu bala’in kudi ne .suna sauka da motoci aka zo d’aukan su, direct wajen tsohuwar ta da take kwonce aka kaita. 

      Suna isa tangamemen daki Wanda ya gaji da tsaruwa, tsohuwar kwonce, da gudu Fatima tazo ta rungume mahaifiyar ta tana kuka, tsohuwar tace” Alhamdulillah ya ta kinzo naji dadi da kika zo à lokaci wani sirri nake son fada miki à kulum kina tambaya ta ina mahaifin ki sai nace miki ya rasu tun kina yarinya, à yau zan fada miki sunan mahaifin ki da kuma asalin ki,  diya ta mahaifin ki bahaushe ne, kuma hausa fulani, domin bafulatani ne,,,mai kudi ne sosai à wani gari Bagadur, lokacin da yazo wanan garin namu mun hadu ne a wani bisiness da muka hada da kamfanin sa da yake wanan kasar, mun kula soyaya mai k’arfi Wanda har ta kaimu ga aure duk da dangin sa basa so, kasancewar ina hindu kuma addinin hindu wato bauta ma gunki, à lokacin family n’a duk basu so, shi ana ganin In ya aure ni zai bar musulinci, nima haka ana tunanin in na aure sa zan bar addini n’a n’a hindu, ganin haka family n’a suka sa shi rantsuwa da kur’anin sa cewar bazai taba  matsa min ba akan n’a koma addinin sa ,nan yayi rantsuwa,,, aka mana aure mahaifiyar sa Sam bata so na,mahaifin sa kadai ke so n’a haka ya kaini kasar sa cikin dangin sa, shekarar mu daya muka haihu muka samu ya mace muka sa mata Fatima dan sunan yana matukar burge ni, yarinya ta d’auko kamanin mahaifin ku sak fari kaway ta d’auko nawa kuma tana da kyau sosai  domin mahaifin ku ma ba daga baya ba wajen kyau, har lokacin ko dangin  sa basa so na ba kamar mahaifiyar sa, tana raga min ne dan mahaifin sa anma mahaifin sa na rasuwa ta tada wuta cewar sai an sake ni, a lokacin fatima nada shekara daya à duniya, tace ya sake ni ko yasa n’a musulunta, tuna rantsuwa da yayi yasa yana kuka ya sake ni, sanan tace “matsawar ya taka ko inda nake Allah ya isa bata yafe masa ba.

    Wanan abu yayi matukar girgiza sa, da ya sake ni na koma kasa ta sauran dangi n’a Sun tausaya min saura kuma suka min Allah kara, à lokacin ashe ban sani ba inada cikin sa wata uku da nazo da shi, ciki na na cikin wata shida naji labarin mahaifin ku ya rasu sakamokon ciwon zuciya nayi kuka kamar mai dak’yar Aka samu kaina, daga nan Fatima yayar ki rukon ta ya dawo wajen kakar ku ta wajen uba domin tana Son ta sosai, tsana ta sosai mahaifiyar baban ku ta kara yi à cewar ta ni na kashe danta, hakan yasa banyi gigin kara zuwa kasar ba duk da kulum ina kukan rashin ya ta kusa da ni Son da nake mata yasa ranar da na haihu n’a same ki ke kuma kika d’auko kama ta sak ko kadan baki d’auko mahaifin ki ba, nan na maida miki sunan Fatima dan na dinga tuna yata, nan na raine ki Ban kara aure ba, sanan ban taba fada  miki wani abu game da mahaifin ki ba dan kar ki girma kice zaki waiwayi dangin mahaifin ki kema suce zasu amshe ki kamar yanda suka rabani da Fatima. Wanan shine asalin ki.

Share hawaye Fatima tayi tace” Amma meye sunan familyn mahaifi na, kuma ya labarin yar uwa ta Fatima.? 

   Sunan mahaifin ki Usman sanan yayar ki à yanzu haka tana auren Sarkin Rajugur, ita ta san da zama n’a anma bata san inada ke ba, Fatima kije ga Yar uwar ki kuyi zumunci ni tawa ta kare……tari ne t’a fara yi nan rai yayi halin sa. 

Aci gaba da gashi 🍇

Maimou Love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

        *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

               *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋

*PAGE 71-72*

Innalillahi wanan family sunji wanan mutuwa ba kamar Fatima,, haka aka mata sutura aka kaita gidan ta na gaskiya, shi kansa sarki yaji mutuwar, yazo dashi akayi sadaka Uku  ,kasancewar duk dangin yawanci sun musulunta har wada ta rasu ta sanadin Sarki Abdullah ..

  Bayan kwona uku Sarki ya koma garin su yayin da yabar Ibrahim da auta Kamrina, su zasu huce kasar bagadur bayan anyi sati da mutuwar, Fatima nason zuwa taga dagin mahaifin ta da kuma yar uwar ta tilo daya. 

Tare zasu je da Ibrahim ma da Auta.. …..

   Bayan Sati daya jirgin Fatima da su Ibrahim su uku cikin shiga ta Alfarma yayin da wuyan Fatima yake sanye da sarkar Diamond, suturar ta kadai abin kalo ne , dan sam bazaka ce ta haifi Ibrahim ba, hutu da jin dadi ya boye tsufan ta. 

     Rukaya ce yau ta kawo ma su Fulani ziyara ai Kamrina na jin zuwan Rukaya ta shirya zata zo b’angaren Fulani, sanye take cikin jajayan kaya riga daidai gwiwa da wondon su irin wanan gabjejen wondon da yan matan indiya ke sawa da riga daidai gwiwa, ta kama gashin ta ta kitse dakyar tana nishi ya sauko har gwiwar ta, yau ko pwoder bata sa ba, yan takalma tasa masu dan tudu, ta yana mayafin kayan à kanta tayi kyau sosai, sai n’a kasa ganewa ba’indiya ta koma ko balaraba nidai n’a kasa tantancewa, key n’a mota ta d’auko dan yau bazata iya takawa ba har b’angaren Fulani ba, tayi kyau sosai, ta kule d’akin ta ta tako à hankali cikin tafiyar ta mai jan hankali, à baban falo ta tarar da Princesse itama ta fito da gyale à hanu, yayin da jakar hanun ta Rabi kuyangar ta ke rike mata, sanye take cikin less fari mai tsada tayi kyau itama, saide kibar da tayi sam ta rage mata komai ma ,ga wasu uban kumatu.

   Kamrina tsaye tayi cak tana kalon Princess yanda ta koma tayi matukar mamaki wai Princesse Ce haka mai ji da kanta ta dawo haka, yayin da itako Princesse ganin Kamrina da yanda ta koma tayi matukar girgiza sanan ta sare, à nan ta fara jin haushin kanta da kanta da ta kasa controling din jikin ta tayi wanan kiba lalai dole ta tashi tsaye da jikin ta, dole ta koma gida Dan taje wajen boka dan ba haka ba har Kumar tanaji tana gani za’a mata kwacan sa, mtsss duk cikin zuciyar ta take wanan bayanin, niko nace kwace Kumar n’a nawa kuma ai kinyi sake, kin makaro, à haka Princesse ta karaso inda Kamrina take, Kamrina n’a mata kalon mamaki, mtssss Princesse taja wani tsaki tace “ni dama nasan cikin biyu anyi daya kodai ke Aljana ce ko kuma maya, to yau n’a tabatar da ke maya ce, to wly kurwa ta tafi karfin ki saide kici kanki,inba maya ba ki kure mutum da kalo. “

   Dariya ce taci k’arfin Kamrina ta sake ta tace “yi Hakuri kuluwa, ke kince wai kinga yada kika koma, kai anma Kumar yayi kiwo anan Suna da wani wai shi nan ta kara kecewa da dariya, ita kanta rabi dak’yar ta iya rike dariyar ta ,ta fuske, Dan har ga Allah ita kanta yanzu in taga uwar d’akin ta dariya take, dan sam kibar bata mata kyau ba, dan wasu uban kumatu Princesse tayi ga uban tumbi duk sai ya bata surar tata, kyan fuskar kuma sai kumatu suka bata,  wuyan sai ya dan shige kan yayi karami, damtsen hanun ta sai suka kara girma, kibar dai gatanan batada tsari.. 

   Wani irin mugun tsanar Kamrina Princesse taji,takai hanu zata shako wuyan Kamrina, taji daga

Sama ance mata” a’a haba baba dake ki rike girman ki, ai kin tsofe mata yi hakuri jeki,”

Kumar ne ke wanan maganar dan a gaban sa akayi komai yana kalon su, shi kansa dak’yar ya rike dariyar sa, à hankali ya sauko, Prince ya Kali Princesse yace haba ai ba girman ki bane yi hakuri kije inda zaki, sanan ya nuna Kamrina da yatsa yace “karki ga Dan kina uwar

Gida ki nemi raina ta ko banza ai ta girme ki  dan haka ki daina tsokanar ta.”

    Wani wawan kalo Kamrina ta musu, ta buga uban tsaki taso yin magana anma ganin kuyanga Rabi ta kyale su, itako Princesse dama tana jin haushin kumar ko um bata ce dashi ba suka fita daga falon ita da Rabi kuyanga  .

       Itama Kamrina kafa tasa zata bar falon taji ance “ke”

  Tsayawa tayi cak , bata juyo ba kuma bata motsa daga inda take, ganin da yayi batada niyar juyowa, yasa ya karasa inda take, “ina zaki ? 

  Taji maganar sa kusa da ita, bata basa amsa ba kuma bata juyo ba, abin ya soma bata ran kumar dan in akoi abinda ya tsana duniya to yayi magana à share sa, fisgo ta yayi ba shiri ta fado bisa jikin sa kokarin kwace kanta tayi cikin keta ya kara matse ta yace “ba magana nake miki ba.”

    Murguda baki Kamrina tayi cik’in tsiwa tace “kai malam ban sani ba kuma ka saka ni, kabar hadani da wanan kazamin jikin naka”, ta kara taushe hanci tace “Dan Allah saka ni bakin ka wari yake.”

    Tab Kumar ransa ya baci tace bakin sa na wari abinda yake ma mata yau wai shi ake ma, shi kansa yasan karya take, domin bakin sa bayan kamshi mai dadi n’a sweet ba abinda yake, ransa à bace ya tura ta a bango ya matse yace “Allah KO, ai sai ki fito fili kice shan bakin nawa kike son yi ba wai kiyi min shairi ba.”

  À hasale Kamrina ta daga baki zatayi magana carab taji an hade bakin su wuri daya, duk yanda taso kwatar kanta kasawa tayi, da k’arfin ta ya kare sai ta fara zubar hawaye, anma dan mugunta Prince bai barta nan ba cikin mugunta yake tsotsan bakin ta, numfashin sa ke sauka sama sama Dan yana jin dadin abin, yayin da jijiyar sa ta tsahi kyam, cikin k’arfi da zafin nama bayan ya dane ta yanda bazata iya motsi ba, ya daga rigar ta sama, dama ita bata sa bra saida ya kali boobs din yana hada yawu sanan yanda suke bul bul dasu à tsaye ko  rankwafawa basuyi ba, gasu farare masu kyau gwanin sha’awa yakai bakin sa yana tsotso, Kamrina ko ko motsin kirki bata iya yi, Dan ya taushe duk wata hanyar da zata kwaci kanta, hawaye kawai take shararawa, tana kalon sa yana sha mata boobs anma ba halin kwatar kanta, yanda yake sha mata nonon nata ne taji  bakon abu n’a saukar mata, wani abu take ji yana tsirga mata ta cikin jiki, yayin da tsikar jikin ta ke tashi, jikin ta duk ya mutu, duk da ita bata so anma kuma gangar Jikin ta na amsar sakon, Kumar kam an samu abinda ake so, sai tsotsar boobs yake baji ba gani, in yasha wancan ya saki yasha dayan, sandar sa sai mikewa take tana kara goguwa à jikin Kamrina, yayin da ita kuma Kamrina take mutsu mutsutu à rashin sani sai tana shafo jijiyar Kumar, shi kuma in yaji haka sai wani dadi ya ziyarce sa saide taji yana ajiyar zuciya hahhhh washhhh hashhhhh. Sosai ya fita hayacin sa itama ya kaita wata duniya, duk kamewar da Kamrina keyi à wanan guri saida Kumar yaci galaba à kanta  har ya dan samu nutsuwa ya barta, kan nonon ta yayi jajur, idanun ta a runtse bayan ya sake ta ya fada saman kujera tace” Allah ya isa idanun na sharara hawaye, murmushin gefen baki Kumar yayi yace “kin taba ji inda Allah ya isa mata ta kama miji Dan ya tsotsi matar sa, kiyi gagawar neman gafara ta kar ki shiga wuta. “

  Wata tsanar sa Kamrina ta sake ji, hanyar b’angaren ta tayi zata koma ta jiyo muryar sa yace”kuma ban amince ki fita ba n’a dai fada miki. “

   Da gudu ta karasa ciki tana kuka, wayar ta tayi kara ta daga Rukaya ce tace “Anty har yanzu baki zo ba. “

 Rukaya yayan ki ya hana ni zuwa, “Kamrina najin Rukaya tana fada ma Fulani, kashe wayar akayi, ashe Fulani Kumar ta kira, yana dagawa tace “sanu mai mata yanzu har idanun ka yayi tsaurin   da zaka hana matar ka zuwa waje n’a. “

   Hakuri Kumar ya bata, yace kuma bata sanar dashi cewar nan zata je ba da bai hana ta ba  ,kashewa yayi yaje d’akin Kamrina tana kwance tana kuka, yace “ai sai ki tashi kije tunda kin hadani da mahaifiya ta…. “

Ko kalon sa batayi ba shima fita yayi daga d’akin yaje b’angaren sa dan yin Wanka, itama wankan tayi duk kyankyamin jikin ta take wai Kumar ya taba ta..  Tana sake Wanka ta maida kayan irin n’a dazu saide kala ta banbanta, domin su wanan Pink ne. Suma Sun mata kyau sosai, ta rufe b’angaren ta, sai wurin su Fulani, in kaga yanda Fulani ke fira da Kamrina Sun shaku ba zakayi zaton surukar ta ce ba. 

       Sarki Abdullah ne ya shaida ma Sarki dadyn Kumar cewar ga iyalan sa nan zasu zo gidan, Dan haka cikin murna sarki ya fada ma iyalan sa nan aka shiga hada abinci n’a taryar baki, hada su Kamrina, ba’a jima sosai ba, jirgin su sarauniya Fatima ya sauka à baban filin gidan fadar sarkin Rajugur.

  Da saukar jirgin da faduwar gaban Kamrina kusan à tarare. 

Wash aradu n’a gaji 

Aci gaba da gashi 🍇

Maimou Love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

        *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

               *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋

*Sorry fans nasan zakuce Maimouna Matar Abdoul ko lfy bama jin ta ? , to kuyi hakuri kwonakin baya na d’auki hutu ne lokacin d’à mukayi harkar bukukuwa, to Alhamdulillah n’a d’auki hutu ne a lokacin gurin aiki na,  to yanzu na koma ayuka Sun min yawa dan haka n’a tsayar da typing har saida n’a rage aikin tukon, Alhamdulillah yanzu komai na tafiya daidai, saide nayi fatan Allah bani ikon gama muku wanan litafi lfy Ameen ‘*

    *Sanan ina rokon wanan marubuciyar wanan litafi mai suna (Shine zabi na) da ta taimaka ta karasa mana shi saboda muna son book din, idan kuma akoi Wanda ya santa ya turo min Number ta bisa kan wanan layin 👉+234 80229915 nagode 😍*

*PAGE 73-74*

Kamrina suna gama  jera komai akan table tace ma Fulani zataje part dinta tayi Wanka, “OK ya ta in kinyi wankan kizo muci abinci sanan ku gaisa da bakin da Za’ayi” cewar Fulani

   “to “

Kawai Kamrina tace domin duk  jikin ta yayi sanyi take ji,ga gaban ta na matsanancin faduwa.

Tafiya tayi ta shiga motar ta, dama Ruky n’a can b’angaren da take zama in tazo wajen Fulani, tana Wanka domin kwona biyu zatayi ma Fulani.  

  À haka Kamrina taja motar ta har b’angaren ta. 

Tana zuwa ta iske Kumar Falon ta yana kalon TV, ganin da tayi bai san ta shigo ba ta dan tsaya kare masa kalo tsab, saida ta hada wani yawu, domin ita kanta tasan mijin nata akoi kyau da cikar zati, matsala daya bata son sa, ji tayi gaban ta ya bada dum sakamakon kalmar da ta fada.

    Cijewa tayi ta fuske ta shigo d’akin har yanzu jikin ta a sanyaye yake, duk yana lura da motsin ta ta gefan wutsiyar ido yake kalon ta, à haka ta fuce ta nuna bata ma san yana wurin ba, d’akin ta ta shiga ta fida kayan ta duka, ta d’aura wani Dan tawul ko cinyoyin ta bai ida rufewa ba, ta shiga b’andaki, ta tara tuwa masu kunfa da dumi domin lokacin sanyi ne ,shiga tayi à bahon wankan da yake kamshin turaren wanka, fida tawul din tayi tana kare ma surar ta kalo gwonin kyau tana ayanawa à ranta taré da godiya da Allah da ya bata wanan ni’ima ta baiwar kyau da sura, komai nata yaji, shiga tayi bahon   Wanka yayin da   ta zauna kumfar duk ya rufe mata jiki kanta kawai ke waje ta dan rankwafa ta runtse Idanun ta, yayin da take jin wani yanayi n’a shigar ta, itafa wanan Rayuwa ta ishe ta, itafa ta fahimci yanayin ta na sha’awa ba kamar lolacin sanyi da lokacin ruwa sha’awar ta tafi tashi , tunanin abinda ya wakana tayi dazu ita da Kumar, wani yam taji tsikar jikin ta ya tashi,   wani irin sha’awa da namiji ke taso mata bata ma iya daga idanu. 

      Kumar da yake tsaye yana kalon ta bayan ya shigo b’andaki shima d’aure da tawul,  shima kalon fuskar ta yake yanda ta rufe idanu, wani abu yake ji, take jijiyar sa ta tashi, à hankali ya kunce tawul dinsa shima ya shiga bahon wankan dan yana da dan girma,  jin alamun mutum dak’yar Kamrina ta iya bud’e idanu, sunyi jawur tsabar jaraba.

   Dan gabadaya ta shiga wani hali kasan ta har wani Zut Zut yake mata. 

   Ganin Kumar yasa tayi wata irin zabura ta miki zurmut, sam ta manta da halin rashin kaya da take ciki, cikin masifa tace “wai kai malam wane irin dan akuya ne wai, meye haka wace irin jaraba ce dakai, kasan na tsane ka tsana mafi muni mai yasa kake takurawa rayuwa ta ne “😡

  Duk fadan da take Kumar bai ma San tanayi ba, saboda ya shiga wani yanayi wanda Allah kadai zai iya fida sa,  surar jikin Kamrina yake kare ma kalo, yayin da sandar sa ta meke zaut tana kara kumburi sai zilo take masa, tunda yake bai taba ganin irin wanan sura da halita mai kyau irin ta Kamrina, tashi yayi tsaye, ganin da Kamrina tayi bai ma san tanayi ba, ga abunda tagani bayan ta sauke ido kasa, wato sandar sa ta gani ga tsawo ga kauri,  à tsorace ta waro idanu gani tayi masifa bazata cece ta ba ,dan haka à rikice ta zabura har ta fida k’afa daya daga cikin ruwan zata gudu yayi saurin damko ta  ,ya fisgo ta sai gata ta fado saman kirjin sa  ,wata irin ajiyar zuciya kumar yayi harda yar kara, sakamakon jin albarkatun kirjin Kamrina bisa kirjin sa,   à tare suka lumshe idanu, anma ita Kamrina jin haka ya kara birkita mata lisafi jikin ta ya mutu mus, kokarin kwace kanta tayi tana masifa, yayin da shi ko idanun sa sun rikide, sunyi ja ya bud’e su yana kalon Dan karamin bakin ta gwanin sha’awa tana ta famar masifa, ko kadan bai ma  san mai take cewa ba hankalin sa ya tafi ga yanda take sarafa bakin ta,  batayi aune ba taji ya hade bakin su wuri daya, yana wasa da harshen Ta, hanuwan sa duka yasa ya rungumo ta, ta k’arfi yanda bazata iya kwacewa ba, à zazafe yake kissing dinta, Kamrina kam abin ya fara yin k’arfin ta, à hankali ya zame bakin sa yayin da ya koma kissing dinta ko ina ya gangaro da Bakin sa daidai wuyan ta yana kissing har ya gangaro wajan boobs dinta yakai baki ya cabko, lumshe idanu Kamrina tayi lokacin da taji Bakin sa na tsotsar mata nono, yanzu kam ya gama kashe mata jiki, abinda take danewa take ya taso mata, bata san lokacin da ta bankaro masa su tana wani zabura da karkarwa tana kara shiga jikin sa, duk yana lura da yanayin ta, ya gano lagwonta, da baki da kuma boobs dinta, ci gaba yayi shima da shan nonon ta cikin kwarewa, duk shima ya fita hayacin sa, nishin su kawai kake ji, à rashin sani hanun ta yakai kan banana 🍌sa ta kama, kawai dadin da ya rude ta ne yasa ta kama bata ma san tayi haka ba, domin bata ciki’n hayacin ta, tuni ta manta da kiyayar da take masa, shiko Kumar jin hanun ta har wani gurnani yake n’a dadi yana sauke nishi, kara rungumo ta yayi, yana Jan Nipple din ta, yana wasa dasu yana tsotsa, har sun dan fara ja, ko ina na jikin ta lungu da sako saida ya tsotsaye, sosai yake jiyar da ita dadi, à haka suka samu nutsuwa duka, Kamrina saida ta dawo hayacin ta ta fara tuna abinda ya wakana à tsakanin su, wani irin hawaye ‘ne masu zafi suka zubar mata a kumatu taji tsanar kansa da kuma tasa ta tura sa daga jikin ta tun k’arfin ta, da yake shima duk yayi lak’wos hakan yasa ya fada cikin bahon wankan, wata muguwar harara ta watsa masa da gudu ta fita taje bisa gado ta rufe jikin ta duka tana wani irin kuka .

..    Dak’yar Kumar ya samu yyi wanka ya fito, Dan ya dan ji jiki wanan turawa da ta masa idanun sa sunyi jawur kamar mai shirin kuka, à hankali ya karaso.kusa da gadon ya durkusa k’afafun sa biyu, à hankali ya fara magana, yace “Kamrina tun kar n’a aure ki tun gani n’a dake n’a farko son ki ya shige ni lokaci guda, n’a fara jin son ki, ranar da kika Ci gasa à ranar na fara Son ki, wanan ne dalilin da yasa n’a biyo ki har gida, n’a kwona biyu acan, kwatsam bansan dalilin da yasa ba n’a fara wulakanta ki, wanda ko ni da nake miki har can kasan zuciya n’a bana Jin dadi abin n’a damu n’a, tsintar kaina nake ana bani Umarni dan in dinga wulakanta ki, dan Allah gani gaban ki duke ki yafe min, ki taimaki Rayuwa ta ki yarda n’a nuna miki so da tatali,I love you Kamrina.”

  Sai yanzu yake jin radadin cin mutuncin da ya mata hawaye masu zafi ne suke zubo masa duk tana kalon sa a yar huda Dan ta daina kukan kuma tana sauraran sa, share hawayen sa yayi yasa kayan sa, yabar mata d’akin, tashi Kamrina tayi har yanzu bata yarda da kalaman sa ba a ganin ta dadin baki ne .duk ta luluba da bargo kanta kawai kake gani. 

  “Assalamu Aleykum Kawa ta “taji an fada daga jikin bango, dan murmushi tayi dan tasan mai muryar bata huce ta kawar ta Aljana fatima. 

   Amsa salamar tayi ta daga idanun ta aiko ita kin ce, nan ta kara so ta zauna kusa da Kamrina ta dafa ta tace “nasan matsalar ki da abinda ya haifar kiyayar da mijin ki da ya miki à baya, zan fada miki ne badan wani abu ba saidan ki daina hukunta mijin ki kina azabtar dashi à bisa rashin Sani, dago kai Kamrina tayi tana mata kalon mamaki, Fatima ta kada mata kai alamun tabatar wa., sanan taci gaba da cewa Kamrina tun farko n’a barki ne da mijin ki saboda mu bama shiga harkar miji da mata, anma hakan ba wai zai hana bana bibiyar lamarin rayuwa ki bane, ke amana ce a gu n’a tun kina jaririyar ki, duk abinda mijin ki ke miki n’a tsangwama ba yin kansa bane, bara kiga wanda sukayi abun, wani abu tayi take wasu halita Suka fito à bango anma gajeru anma ba kalar tsoro suka fito ba, da yake Kamrina batada tsoro Dan haka ta tsaya kalon su. 

   Ran Fatima à bace ta kale su tace “dan ubanku ku fadi abinda kuka yi ,nan dayan yace “mu aiko mu akayi mu ma kishiyar ki aiki,ni n’a shiga kan mijin ki Kumar ina sa masa tunani daban daban wanda zai Dinga baki wahala”, dayan yace “ni kuma nine n’a shiga zuciyar sa nake taushe Son da yake miki ina sa masa kiyayar ki da k’arfi, duk cin mutuncin da yake miki sai mun juyar masa da hankali tukon mu ke miki rashin mutunci, k’arfin addou’a ne ya kore mu a jikin sa, da.kuma rashin cika Alkawari irin n’a kishiyar ki, tunda gimbiya fatima ta gane da mu ne muka cutar da ku take gana mana azaba dan Allah ki yafe mana,mijin ki bashida laifi,’.

   Wani abu Fatima tayi take suka bace.

Ta dawo wajen Kamrina dake kuka ta dafa ta tace “kawata kiyi hakuri in Allah ya yarda kin cinye jarabawar ki dan nan gaba zaki zama yar gata, ki zama abin so n’a barki lafiya .”

Bat ta bace .

Kamrina tasha kuka, ashe Kumar ba yin kansa bane ashe gaskiya yake fada ji tayi zuciyar ta tayi sanyi tashi tayi ta ta  koma tayi Wanka ta shafa mai ta shirya, yau kam mulki ya tashi, doguwar riga tasa sanan tasa Alkyaba, tayi kwaliya simple tasha kyau sosai .

 Acan anyi ma su Sarauniya Fatima iso har fada bayan Sun gaisa da sarki , sosai ya rude ganin kamanin Kamrina à wanan family, anma yaji dadin abinda suka zo dashi, da murnar sa harda shi aka isa b’angaren Fulani, itama yau ta shirya cikin Alkyaba, Fulani kam gaban ta faduwa yayi itama, ganin mai kama da mahaifiyar ta da kuma mai kama da Kamrina, bayan an zazauna, Fatima sarauniya hawaye ya fara zubowa à idanun ta ta matsa kusa da Fulani ta rungume ta tana hawaye tace “ko ba’a fada ba kece yar uwa ta, daidai Kumar yayi Salama shima ya shigo. 

Kuyi hakuri Next page Kamrina zata hadu da yan uwan ta insha Allah.

Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

        *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

               *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋

*PAGE 75-76*

Fulani ma kuka take bayan ta rungume Fatima, dan tana zuwa taji wani feling na yan uwan taka,a tsakanin su, nan Fatima ta fada mata ita wacece da komai na tarihin su, Sosai suka kara rungumar junan su, Fulani tace ” ashe nima inada yar uwa ban sani ba, anma kaka ta cuceni, sarki ma murmushi yayi cikin farin ciki, yana godiya ga Allah. yayin da Kumar ma suke cikin farin ciki, wata irin zabura Kumar yayi lokacin da yayi Arba da Kamrina karama yar  kimanin shekaru goma sha biyar sak komai nata irin n’a Kamrina ne,da k’arfi ya furta Kamrina, wanan ai kowa ya ganta yasan Kamrina n’a tace Fulani ma cikin rudu tace “tabas Kumar nima da suka shigo nayi mamaki wanda har yanzu ina cikin rudu, mai martaba ma abinda yace kenan, Ibrahim da Sarauniya suma tashi sukayi bakin su har zanzana yake , Fatima tace ” Dan dan Allah ku nuna min wanan Kamrina ba tantama ya ta Ce 😭

  Salama Kamrina ce ta katse su yayin da duka suka juyo suka zuba ma Kamrina ido Fatima n’a ganin ta take à gurin ta some, yayin da Ibrahim da Kamrina karama suke hawaye, Dan ba ko tantama wanan Kamrina su Ce.itama kusan hakan taji suman tsaye tayi lokacin da tayi arba da mai kama da ita…. 

  Ruwa aka zuba ma Fatima ta tashi, tana hawaye ta buda ma Kamrina hanu wada take tsaye kamar statut  Fatima n’a kuka tace “Alhamdulillah ashe zanga wanan ranar  ,ranar da Zanga ya ta da da yar uwa ta, shekara da shekaru ina kukan rashin ta, à hankali Kamrina ta karaso tana kuka, domin itama taji à. Jikin ta cewar wanan ahalin ta ne, rungume ta Fatima tayi tsam kamar zata maida ta cikin ciki, Ibrahim ma da Kamrina karama da sauri suka zo suka rungume ta, take ran Kumar ya baci ganin wani gardi n’a rungume da matar sa, runtse idanu yayi.

    Nan suke kuka, sai sanan Fulani ta samu k’arfin halin  magana tace “à’a ya haka, Ya ta Kamrina ki warware min wanan kulin, hawaye ne tantsam à idanun Kamrina, ta tashi tsaye tace ina zuwa,kalo suka bita dashi, ba kamar Fatima da take ganin kamar zata kara rasa yar ta ne. 

     Mota ta higa sai b’angaren su tana kuka da gudu ta fido kayan da Apou ya baya wanda yace dasu ya tsince ta, ta fido ledar da sauri ta koma mota ta figa sai wajen fulani ko ida rufe k’ofa bata yi ba ta shigo kayan ta fido à leda, tana kuka tace.

   “wanan sune kayan da mariki na yace ya tsince ni dasu, da sauri Fatima ta tashi tana zanzana, ta amshi kayan, kuka kuka dariya dariya take, tace wly wanan sune kayan, Ibrahim ka tuna su, 

Shima yana hawaye yace “Mama wly sune n’a gane su, wanan yar uwa ta Ce, kanwata… 

Waya ya d’auka ya kira mahaifin sa mai martaba, yace “Dad idan da Hali kazo kasar bagadur yau Dinan, ya Kashe Fulani ma kiran Momy tayi cewa tazo yau tahau jirgi tazo. 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

        *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

               *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋

*PAGE 77-78*

_Mistake à wacan Karon Ibrahim yace kasar bagadur, zance k’asar Rajugur ne ba bagadur ba_

Kasancewar Sarki Abdullah baya sanya à Al’amarin iyalan sa, hakan yasa ya aje komai suka hau jirgi Dan zuwa Rajugur da shi da kuma waziri, da dogarai.. 

Haka Fulani ma cikin d’aurewar kai abinda amiyar ta ta mata ta kira ta ta sanar da Momy cewar tayi gagawar d’aukan jirgi tazo yau, ba wani Bata lokaci itama Momy tahau jirgi sai k’asar Ratifié cik’e da fargaba, tare da tsoro  .

 Kilishi da hafsa zaune, wada tasha kitson atashmn sanye take cikin pakistan riga da wondo, ta kali  mahaifiyar ta, ta yamutse fuska tace “gaskiya Momy ni zanje naga abinda ke wakana wancan b’angaren kar ayi bani.”

   Wata uwar harara kilishi ta watsa mata tace “ce miki akayi ni bazan je ba, maza tashi, haka suka tashi suka nufi b’angaren Fulani, haka kawai itama Princesse yau tayi sha’awar zuwa b’angaren Fulani, taga wai mai yarinyar nan Kamrina take yi kulum tana cikin zuwa b’angaren, dan haka itama mota ta shiga tayi b’angaren, kusan à tatare suka iso ita da kilishi da Hafsa, ko kalo basu isheta ba, itama haka hafsa harara ta banka ma Princesse, kwafa Princesse tayi bata ce komai ba anma da da hanya da taci uwar Hafsa, Dan à. Kufule take, anma ba komai Allah kai damo ga harawa  .

   Suma salama sukayi suka gaida mutanen, cike da mamakin Kamrina da sukayi rungume jikin wata mata wada suke matukar kama, zama sukayi suma aka tashi baki daya aka ci abinci tare da yin Sallah, Princesse tasha jinin jikin ta yayin da ta d’auke wuta ganin wanan matar mai cike da mulki rungume da Kamrina,bayan haka ga da take yi da ita da yayan ta, dukan su kanun su a kule yake jiran mai martaba kawai ake yayin da sarki da Kumar da Ibrahim suka fita dan zuwa Sallah .Rukayya da take zabga barci bayan ta gama kwaliyar ta tasha maganin mura dake damun ta hakan yasa barci yayi awon gaba da ita bata sani ba…… 

D’akyar Fatima ta bar  Kamrina sukayi Sallah, daga kilishi har Princesse  sudai kalon ikon Allah suke, dan sunyi matukar shan jinin jikin su, jin su waye Asalin ahalin Kamrina.

   .

     Awani uku saiga mai Martaba sarki Abdullah kusan kamar hadin baki tare suka iso da Momy, Mai martaba Daddyn Kumar yayi matukar farin ciki da zuwan wanan Sarki, bayan an kaisu masauki aka aje musu abin motsa baki, Sarki Abdullah cikin fara’a bayan an gaisa yake cewa à kaisa ga iyalan sa, ba musu suka tarkata suka tafi, yayin da Kumar yake kara jinjina girma irin n’a daddyn Kamrina. 

   Dama shi Allah ya hada jinin sa da na Sarki Abdullah, anma iyakaci in ana taro n’a sarakai, yasha zuwa ya zauna kusa da Sarki Abdullah lokacin yana Karami.shima sarki yana Son sa, to da ya girma ne sai ya daina zuwa wurin sa. 

   Momy ce ta fara shigowa tayi arba da Kamrina da Fatima rungume da ita  ,gaban ta ne ya bada dum dan ba makawa asirin su ya tonu ,da fara’a fulani ta tare ta. itama tana hawaye ta taso daga jikin mahaifiyar ta tazo ta rungume Momy, itama rungume ta tayi tana dadaba bayan ta alamun rarashi, bafade ne ya sanar da shigowar mai martaba, nan kowa ya nutsu aka zuba ma k’ofa ido, sai gasu sun shingo, kowa ya kwashi gaisuwa, yana amsawa cikin fara’a, yayin da Idanun sa ke kan abin kaunar sa, hankalin sa duk à tashe ganin kukan da take, itama fatima murmushi tayi tace “ranka ya dade ashe abinda kake fadi zai tabata, ashe akoi irin wanan ranar ta farin ciki, da zanga jini n’a biyu à lokaci daya ,mai martaba bai gane komai ba, nan ta nuna masa da hanun ta inda Kamrina ke zaune itama ta kure mahaifin ta da kalo, akoi yar kama, firgigit Sarki yayi wata irin zabura, yayin da yake murje idanun sa ya gani shin da gaske abinda ya gani kalon sa yakai ga Kamrina karama dake kusan sa tana masa murmushi ya tabatar ko ita ce,tafiya ya fara yi bayan ya tabatar da zargin sa, yace “wanan ya ta ce Kamrina take hawaye suka zubo masa, tashi Kamrina tayi ya rungume ta tsam, wani irin farin ciki ke shigar sa wanda ya jima baiyi makamancin sa ba. Kara rungume yar yake tsam, hawaye n’a zuba n’a farin ciki, yace “ashe mafarki na zai zama gaskiya, yau shekaru ashrin da uku, da kwana takwas, da awa biyu da rabi da batan ki ya ta, yau Allah ya bayana min farin ciki na, sabatu kawai mai martaba yake, d’akyar aka samu yayi shiru Anma yana rike da yar sa, bayan an zauna, Fulani ta goge digon hawayen ta ta dubi Momy tace “yanzu ke kadai zaki mana bayani ta ya akayi kika samu Kamrina.

Kamrina ce ta katse zancan da cewa ni zan fada muku komai, nan kowa ya tsura mata ido, hawaye ta share nan ta fara basu labarin rayuwar ta tun tasowar ta da wanda ya rike ta, jama’a da dama sunyi matukar girgiza dajin labarin yayin da suka tausaya mata, ana koke koke,  …..

   Sarki Abdullah ne yayi gyaran murya, yace “kwarai inada masaniya cewar akoi wanda zai Bata à cikin yaya n’a, kowa ya kuro masa idanu cikin mamaki, yace “tun ina karami rahaunin baba na wanda n’a gado ne suma kuma musulmai ne, suna bamu kariya ga duk cutar da Za’a mana, anma mu munce Allah ne mai bamu kariyar domin shi ya halice mu kuma shi aiko su, dan haka kariya tana gare sa, duk wata cuta in ta danganci family din mu ne basu bari à cuce mu, à haka har n’a girma bayan mahaifi n’a ya rasu n’a amshi sarauta suka dawo gareni, sukan yawan zuwar min fira bayan n’a kwanta barci, ba wasu bane ila Aljanna Fatima, sai mijin ta Abubacar, sukan zuwa muyita fira dasu, sunsha cemin nan gaba zanyi kuka domin kadara ta ce, haka n’a auri fatima har n’a haifi ibrahim, sanan n’a haifi Kamrina yarinyar da nafi so à rayuwa ta  ,zan iya komai à kanta, kwatsam bayan an haife ta sa sati uku nayi mafarkin rafanai n’a kamar yanda nake n’a gansu ransu duk ba dadi kamar su min kuka, sukace tabas abinda muka jima muna fada ma yazo, zakayi kuka, à cikin yayan ka akoi wanda za’a d’auke, domin in ba’ayi haka ba to tabas makiyan ka dap suke da su raba ka da daya daga cikin yayan ka har abada, dan haka duk abinda ka gani ka d’auka kadarar ka ce, kuma insha Allah abinda aka d’auke ma zai dawo,komin jimawa Allah zai kare sa kuma muma muna tare dashi, yayin da Fatima matar sa tace “ni n’a d’au Alkawari zan kula da ko waye à yayan ka har karshan numfashi n’a ina kuka suka bace, na farka naci gaba da kuka n’a, tun à lokacin n’a kara kusanta da yaya  n’a ina rungume da su har fada bana Son abinda zai raba ni dasu, ba kamar jaririyar Allah Kamrina, kwatsam ranar ina fada aka zo min da mumunan labarin batan Ya ta Kamrina, naci kuka kamar raina, da na tuna abinda suka ce,……… “

   Mai martaba ya kali Fatima yace wanan shine asalin abinda baku sani ba….. 

    Salama ce akayi ta k’ofa mace da namiji ne farare kar dasu, saurayi da budurwa, Kamrina n’a ganin budurwar ta tashi zurmut bakin ta har yana rawa tace “Fatima, rungume ta budurwar da aka kira fatima tayi suka nemi guri suka zauna, suna murmushi,suka kali Fatima suka ce “Kamrina barka muna miki murnar saduwa da familyn ki bayan shekaru da dama, kowa kalon su yake a tsorace, Mai martaba Abdullah yayi murmushi …

     Yace “duk da baku taba zuwan min à haka ba na gane ku….

   Nan sarki ya gabatar ma da mutanen wajen Fatima da Aboubacar…….

  Take kowa ya fara matsawa cikin tsoro jin wanda suka zo gurin ba mutane bane.. .

   Aboubacar yace “à wanan zamani  akoi wani sarki da kuka taba samun sabani dashi, yayi alkawari sai ya dau fansa, Dan haka yayi Alkawari sai ya raba ka da abinda kafi so à rayuwar ka  ,domin bokan sa yace “masa da sa hanun ka à rashin haihuwar sa, in baka manta ba lokacin kai baban abokin sa né, kun shaku sosai tun kuna yara, anma ta wanan karyar da bokan sa yayi ya daina hulda dakai, duk da kai har cikin ranka da zuciya daya kake tare dashi, sanan baka taba yi masa wani abu ba, à bayane, à fili anma shi da yake yana hulda da irin malaman tsubu sai ya yarda. 

   Kwatsam suna shirin yanda za’ayi su raba ka da danka Ibrahim basu samu nasara ba har Allah ya azurta ka da samun haihuwar Kamrina da sukaji irin Son da kake mata suka hada plan zasu sace ta sanan à kashe ta, tunda kafi son ta shine ni kuma na tura Fatima ta d’auko ta, tana d’auko ta ta aje ta a wani daji nesa da garin, à nan ta tsaya gadin ta har wanan  maharbin yazo ya d’auke ta, Fatima ta bisa taga inda yake zaune,tun daga lokacin take gewayo wa tana duba lfy Kamrina har  ta fara girma. 

    Anma ita Kamrina bata santa ba saida takai shekaru bakway à duniya. “

   Hawaye ne ya zuba à idanun Mai Martaba sarki Abdullah, ya runtse idanu  ,yace yanzu da Sarki Raiyan  ne ya hana ni farin ciki, yayi sanadiyar nesanta ni da jini n’a, Alhalin ban masa , komai ba zargi ne, mai zai kaini ga masa abinda yake tunani, duk Son da nake masa, n’a d’auke sa tamkar dan uwa n’a, lokaci guda ya yanke zumunci dani har yanzu inajin zafin abun.”😓

     Princesse da tunda taji sunan mahaifin ta da abinda yayi, ta sulala tabar gurin hankalin ta tashe. 

   Kilishi ma da hafsat cikin bakin ciki suka bar gurin, yayin da Abubacar da Fatima suka masu salama suka tafi. 

    Sarki yayi matukar yima su Momy godiya tare da Fulani da suka rike masa ya tsakani da Allah, sanan aka gabatar masa da Kumar à matsayin surukin sa, nan ma yayi murna sosai, yace “ashe dan gida n’a ne akayi dariya, Fatima ma tasha musu godiya, sanan Sarki yaba Momy mayan gidaje biyu da ake ji dasu à kasar Rajugur ita daya Daddy daya, Suraya ma aka bata Baban gida à kasar da take, da mota guda uku, Umar sanda ma an masa kyautar gida da mota, yayin da Sarauniya Fatima ta ma Suraya kyautar sarkokin Diamond da na zinari. 💎 

Kumar kam kyautar wanan doguwar mota aka masa wada take miliyoyi, tare da kyautar manyan kamfanoni guda uku, da manyan gidaje guda biyar, Sarki baban Raiyan

 Kuma aka kara basa kasa goma acikin nasa wanda zasu kara zama à karkashi mulkin sa. 

Fulani kam dakatar dasu tayi tace tunda taga yar uwar ta babar kyau ta ce, suma sauran dakyar suka amsa suna godiya, bayan wanan kyautar harda zunzurutun kudi, Momy kam tasha kukan farin ciki, b’angaren kilishi naira millions biyar biyar aka basu, ba kumya suka amsa Anma cike da kyashi. 

          Sarki saida sukayi kwana biyu suka tarkata Suka tafi harda Kamrina da Fulani da Momy, Kumar ma da Princesse da ta matsa sai taje ganin  kwam ba’a barsu à baya ba, kai harda Rukayya wada tunda taga Ibrahim taji Son sa ya shige ta farat daya, anma Sam bata nuna ba, yayin da shi kuma Ibrahim Da yake miskili ne bai ma nuna ya san da ita ba. domin biki ne baba za’a shirya ma Kamrina.

 Har Kilishi da Hafsat sunzo. 

   Kai Kamrina taga gata ba kadan ba….. 

.

   Suna zuwa, ko wanen su ya d’auke wuta da suka ga kyau da tsari irin n’a gidan Sarki Abdullah abin kalo ne. Kumar kam ya tsure da irin daular gidan, D’akin Kamrina aka bud’e mata Wanda kulum yake kule bayan amintatun bayi suna gyara sa kulum. D’aki ne da gadon ta ma na zinari ne, wanda nidai ban taba ganin irin sa ba, akwatinan  kayan ta ma na zinari ne, kai ko mai zaka duba to n’a zinari ne, wayo Allah Princesse da Rukayya da hafsa da Momy da kilishi kusan suman tsaye sukayi  .

Aci gaba da gashi 🍇

Maimou Love😘

Kuyi hakuri da wanan🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

        *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

               *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋

*Yar daki na Kellu, wanan book gadaya sadaukarwa ne gare ki, godiya ta bazata isa ba*

*Ina matukar godiya gareku ,har abada bazan manta karamcin ku gare ni, nagode nagode, yan groupe Maimouna M Abdoul 3 Novel, wly ina Alfahari daku kune kamar haka*

            👇👇👇

*My yar daki*

*Kellu*

*Aisha  Aminu*

*Hajiya Wasila*

*Maman Ummi*

*Aysha Naseer*

*Maryam Kolo*

*Zainab K/Bai*

*Hassana Ado*

*Halimatu Sadiya(Maman Khadijah*)

*Fatima Zarat Azare*

*Bilkissu Abdoulahi*

*Rashida Abubacar*

*Firdaussi Ibrahim*

*Rukaya M Adam (Maman husna*)

*Aishantyna*

*Limat Aliyu*

*Israt Nasir*

*Maryam K Abdoul*

*Az Zahra*

*Fatima Bello*

_Nagode matuka, tataunawar ku akan novel dina ya sani nishadi, da farin ciki marar misaltuwa, Allah sa ku dore haka n’a dinga jin dadi na_😍😍😍😍😍😘 .

   *Dedicated to Fatima Kelu*

*Page 79-80*

Princesse ji tayi ya ta mutu dan bakin ciki, wai ace kishiyar  ta tafi ta, tayi da na sanin biyo su, kilishi ma da hafsa tabe baki kawai sukayi, anma sosai sukayi mamakin,   irin daula ta wanan gida.

  Kumar d’akin su daya da Ibrahim, dan Ibrahim yace tare zasu kwanta, Kamrina kam sarauniya Fatima tace tare zasu zauna, yayin da Kamrina karama ta marairaice tace “Anmi ni kin yaye ni ko “

Da yake haka take kiran sunan mahaifiyar ta,  kowa dariya yake yayin da Kamrina ta mata gwalo, tace “ai ke kin jima ni kuma ana ramamin n’a shekaru na ne, saida Fatima tayi kwala , Dan Kamrina ta bata tausayi, raba da da  uwar sa tun yana yaro. 

     Yau kwana daya kenan da zuwan su, 

     Kumar ne d’akin Ibrahim ,sanye yake da kananan kaya yayi kyau  ya hadu har ya gaji. 

Tunanin Kamrina ne da son ta suka baibaye zuciyar sa,yayi nisa cikin tunanin Ibrahim sai zance yake masa anma ina yayi nisa, Princesse tifa ce tayi salama ta shigo, Ibrahim ya ganta suka gaisa sama sama  ya fice daga d’akin, tsaye tayi ta rike kugu tana rike da kugu, sai jijiga take, yayin Da kumatun ta da tumbi suma suke rawa, sai cika take tana batsewa, tace “kai ,kai malam ni ka tashi kawai mu koma meye abin tsayawa kuma.”

 Jin yanda aka cika masa kune da ihu yasa ya dawo daga hayacin sa, kalon ta Kumar yayi n’a yan wasu seconde sanan daga baya à hankali ya budi baki yace “ina zamu kuma.? 

“gida ta amsa masa kai tsaye,.”

Kalon ta yayi dakyau, yace “dama kinzo ne dan ki takura min, naga ke kika matsa sai kinzo, kuma kinzo to meye n’a matsa min “

“au ai dama kace haka tunda kabi ka nace ma wacan kodadar, an wanke an baka kasha, mtssss, to in kai an shanye ka ni ba’a shanye ni ba, kuma bara kaji ni bazan zauna gidan su kushiya ba, inda ake ma mahaifi n’a shairi ba. .”

🤷‍♂fine ga hanya nan zaki iya tafiya

Ba Wanda ya rike ki. ” …

       “au haka kace ko, to ai banyi mamaki ba dan an gama da kai mtsss. “

    Tana gama fadar haka tayi ficewar ta, shi dariya ma ta basa, komawa yayi yaci gaba da tunanin sa, Kamrina ce tasha shiri cikin alkyabar ta, yayin daga ciki tasa riga da wondo n’a englishe wears daga bisani tasa bakar alkyaba, ita kadai take yawace filin gidan tana kara yaba tsaruwar gidan nasu.

Tayi kyau sosai, yyin da Kamrina karama take tare da Rukayya harda hafsa à garden wanda ya hadu iya haduwa,sam.Kamrina bata san Suna fita ba ai da bazasu barta ba. .

  Kamrina duk inda ta huce sai fadawa ko kunyangi Sun  gaishe ta.tana amsa musu cikin fara’a, direct part din yayan ta Ibrahim tayi, domin tun jiya aka nuna mata part din, ta tafi domin suyi fira da dan uwan ta, sai murmushi take, hada hawaye ke zubo mata na farin ciki, à cikin ranta take cewa yanzu nima ashe inada yan uwa masu so na, ashe nima zanga wanan ranar, yanzu wanan gida da daula duk ta gidan mu Ce,  hum duniya Kenan mahakurci mawadaci., à haka take zancan zuci har ta karasa part dinsa tana yaba haduwar b’angaren, shiga tayi da salama, tana kiran bro bro kana ina kazo muyi fira, kaga Rukayya da Auta sun tafi sun barni ni kuma bansan inda sukayi ba, ta karasa fada cikin shagwaba, duk à tunanin ta yayan ta ne kwance, da taga Kumar, shiko Kumar sai wani lumshe idanu yake, yana kara jin wani irin à ransa, domin tun a k’ofa sanyayan kamshin turaren ta da yaji ya tabatar masa da ita ce, jin muryar ta kadai tada masa sha’awar sa yake, bare kuma ya ganta, bai taba tunanin  yana Son ta har haka ba, wani irin nishadi yake ji d’à yaji ta, dama idanun sa gangar jikin sa ita kawai suke bukatar gani.

   Kamrina nata sambatu har ta karaso gap da gadon ,saida ta daga kai taga wanda ke gurin ,take ta rikice ta rude, cikin i ina tace so so sorry, nayi tunanin yaya Ibrahim ne, juyawa tayi zata fita, taji an kamo hanun ta cikin zafin nama. 

  Cik’e da tsiwa ta juyo tace “yadai ? 

   Lumshe idanu Kumar yayi, ganin komai tayi kyau yake mata, ga wani kyau da ta kara,a hankali cikin muryar sa mai dadin sauraro yace “ke haka ake zaman aure ina matsayin mijin ki ,kuma yaya à gun ki anma baki san ki gaida ni ba, ko banci darajar miji ba, ai naci darajar yan uwantaka. 

  Da zata masa masifa Anma da taji ya ambaci yan uwa sai tayi sanyi, ko ba komai ai yaci darajar yan uwan taka, à hankali tace “kayi hakuri, ina kwana.”

  Wani sanyi yaji, ko ba komai ya samu lagwanta. murza yatsun ta yayi à hankali saida tsigar jikin ta ya tashi  ,juyowa tayi tace “sakar min hanu n’a zan tafi .”

  “haba my love kiji tausayi na ki yafe  min mana”

  “Look, yaya Kumar ni na riga da na yafe ma, hakan kuma ba wai yana nufin da ina sonka ba,.”

  Matsowa yayi zai rungume ta, tun k’arfin ta tasa hanu ta tura sa  sai ga kumar yana neman faduwa dakyar ya tsaida kansa, ranta à bace ta nuna sa da dan yatsa, tace “kar ka sake gangancin taba jiki n’a, sam babu dugon Son ka à raina dan ni da zaka taimake ni da ka sake ni wly .”

  Tana gama magana da gudu tabar sashen.

   .

Buga hanun sa yayi jinkin gado hanun sa saida yayi jini ran yan maza ya baci yau ,shi kam ya gaji, da wahalar da matan sa suke basa Dan haka aure kawai zai kara ,in ba so ake sha’awa ya kashe sa ba, har su koma gida zai ma mahaifin sa magana. 

    Princesse ko kasa tafiya tayi, Dan kanta da yake sara mata. Gagarumin taro aka hada wanda ba’a taba yin irin sa ba,   yan uwa n’a nesa da na kusa duk sunzo, kuma sunyi murnar ganin yar su  ,sosai aka kayata taro, Fulani ma taga sauran dangin ta na uwa anyi kukan farin ciki, Kumar ma ya halaci taron anma ransa ba fara’a, itakam Kamrina ko à kwalar rigar ta. 

   Bayan kwana biyu jama’a an watse, Princesse ta fara wani matsanan cin ciwon ciki, hankalin su Fulani à tashe ,Kumar ma haka, aka kira doctor, yayi yan gwaje gawajen sa bayan yan mitintuna ya tabatar musu da ciki ne da ita wata biyu. 

Wayo kuzo kuga farin ciki wurin family, ba kamar uban gaya kumar har sujada yayi ya gode ma Allah, dama kulum addou’a da yake kenan Allah basa haihuwa, Kamrina ma tayi matukar farin ciki domin ita mutum ce mai Son yara. Kowa yayi farin ciki, nan aka bata magani tasha.kumar ba kumya ya rungume ta. 

    Kichen Kamrina ta shiga ta fada ma masu aiki duk wani ganyen da za’a hada mata suka hada da kanta ta zauna ta hada juis n’a masu ciki masu kara musu lafiya, kilishi ta hadu da ita zata shiga kichen , domin ita kilishi tana ganin wanan itace dama ta d’aukan fansa, tace ” à ya ta mai kike à kichen kuma ? 

  Da fara’a Kamrina tace “wly wani juis ne mai kara lfy nake hada ma Princesse. “

   Dariya kilishi tayi tace “kin kyauta ai ko, bari na Dan zaga. “

“OK Kamrina tace bata kawo komai à ranta ba ta shiga d’akin ta, d’auko wani mahadin. 

Da sauri Kilishi ta shiga kichen Din, yan aiki tayi sa’a suna ayukan su basu ma lura da ita ba, can inda taga wayar Kamrina nan ya tabatar mata da ita ke gurin, à hankali ta bude wata leda, ta zuba magani à cikin mahadin da Kamrina tayi ma Princesse, tayi saurin fita  .

 Kamrina n’a komawa ta gama hada juis din ta fito falo à lokacin daga hafsa sai Rukayya da Fulani sai Kamrina karama, sai kuma Princesse da take jikin Kumar, da fara’a Kamrina ta karasa ta mika mata cup din tace “gashi kisha zai kara miki lfy da abinda ke cikin ki. “

  Princesse ta kali Kumar ya daga mata gira alamun ta amsa, itama bata kawo komai ba, ita dai burin ta ta samu k’arfin jiki, nan ta kafa kai tashanye duka, Dan taji dadin abun .

Aci gaba da fashion🍇

Maimou love 😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

        *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

               *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋

*Page 81-82*

Princesse nashan abinda Kamrina ta bata ta samu yin barci À jikin  Kumar,   gefe daya Kamrina da Rukayya zaune suna buga game à waya, kadan kadan tana satar kalon   su Kumar wani bakon abu   take ji in taga yanda Kumar ke shafa jikin  Princesse, wata irin kara Princesse tayi wanda yaja   hankalin mutane ba kamar Kumar da yafi kowa rudewa, hanun princesse rike da Ciki yayin da take nukurkusu, jini ne ya bale mata, ganin haka Kumar ba karamin  ruduwa yayi ba. 

   Idanun sa sunyi jawur ya ma kasa magana, take mutanen gidan suka fito, harda Kilishi, Anmi ce wato Fatima cikin ruduwa ta kira doctor, Princesse ko sai kuka take, domin azaba take sha, à rikice Kamrina itama take dan ta rasa wani taimako zata bada, ta rude sosai, doctor n’a zuwa yaga halin da Princesse take, yace maza à d’auke ta suje asibitin cikin gidan domin baida isasun kayan aiki à gun sa, Kumar ne ya sungume ta, suma suka mara masu baya. 

  .

À mota suka isa asibitin cikin gidan, nan aka shiga da Princesse, doctor sunyi iya kokarin ganin sun ceto cikin jikin Princesse anma Allah baiyi ba, ciki ya zube, nan suka gano tasha wani maganin zubar da ciki ne. 

      Bayan awa daya doctor ya fito yace Kumar ya same sa Office, Kumar kamar yayi kuka ya bisa, su Fulani ma hankulan su duk  à tashe. 

      Guri Doct ya nuna ma Kumar ya zauna, ba musu Prince ya zauna. 

Doct yace “Ranka ya dade saide kayi hakuri, akoi matsala,yana fadar haka yayi shiru, waro idanu Kumar yayi duk ya rikice, yace “doct karka ce min ciki na ya samu matsala plz😭domin wly bazan iya d’auka ba.”

  Dr ko ya girgiza ganin yanda Kumar ke kuka, anma ya ya iya dole ya fada masa, domin shi yafi kowa cancanta da ya ji. 

  Nisawa Dr yayi yace “plz kayi hakuri, duk abinda kaga ya faru rubutace ne, cikin matar ka ya zube wato tayi bari   ,sakamakon wani magani da tasha cikin wani juis ko wani abu dai mai kalar juis. 

  Kuma shine abu na k’arshe da tasha. 

  Tunda Dr ya fara ma Kumar zancan ciki ya zube, yake juya kai cikin takaici, yayin da idanun sa suka kada,  jijiyoyin kan sa na tashi, anma yana fadin abinda tasha n’a k’arshe, ran Kumar yayi kololuwa wajen tashi.. 

   Wani irin fita yayi kamar zai tashi sama, zan iya cewa tunda nake ban taba ganin bacin rai irin na yau ba a fuskar Kumar, fita yayi à harabar wajen asibitin kowa n’a gurin banda mai Martaba da yake gurin wani taro. 

 Wurin Kamrina ya nufa, kowa n’a gurin ya tsorata ganin yanayin sa, yana isa baiyi wata wata ba ya zabga ma Kamrina mari, wanda kowa saida yaji Marin, Fulani à fusace itama ta tafo ta mare sa, rai a bace tace “kanada hankali ko kana hauka ne zaka.

“Eh ina hauka ne,cewar Kumar da ya amsa ma Fulani, kowa na gurin ya tsorata da kalaman sa, à hasale yayi gurin sarauniya Fatima ya duka yana kuka ya rungume kafafun ta, yace “Anmi kinga abinda Kamrina tayi min matata kuma yar uwa ta dan ta tsane ni ta zubda min ciki ,maman dan kawai d’aukan fansa abinda n’a mata, wanda koda za’a kashe ni bansan nayi hakan ba, nan ya zayana musu zaman su da Kamrina da komai sanan ya fada masu zubar masa da cikin mata da tayi, kowa ya girgiza aka koma kalon Kamrina domin duk sunsan itace mutum ta k’arshe da ta ba Princesse abu tasha. itama à rikice take ta ma rasa bakin kare kanta jin shairin da aka mata, ganin shirun yayi yawa yasa kowa gaskatawa, cikin wani irin rudu Kumar yace “jini na kika zubar akan kin tsane ni, to yau zan kawo k’arshen kiyaya, office din doctor yaje ya samu biro da takarda, yayi rubutu ya fito, yakai duban sa ga Rukaya yace “yar uwa ki kular min da Princesse, sanan ya kai duban sa ga Fatima Anmi, yace “ki yafe ni Anmi nasan ke zaki yi min adalci, takarda ya ba Kamrina yace “kije n’a sake ki saki daya, yana gama fadar haka yabar asibitin cikin matsiyacin gudu,dan kar ma Fulani tayi gangancin tsayar dashi, baisan Fulani ta ma shiga chok ba bata ma iya magana. filin jirgi yaje ya ciri ticket n’a zuwa US.yayi sa’a ya samu, jirgin k’arfe shida n’a safen gobe, Hôtel yaje ya d’auki d’aki daya ya kwana zuwa gobe. 

Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

        *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

               *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋

*duba ga yanda kuka damu da Son yau nayi muku typing din Kamrina shi yasa nayi, domin yau Aï ce ya kamata ta fafata, anma kun amshe mata wuri ,ba ruwa na zata iske ku*🤣

*PAGE 83-84*

Tunda Kumar yaje hôtel, ya shiga d’aki, ya fara kuka  ,kuka yake sosai matuka, wanda tunda uwar sa ta haife sa bai taba irin wanan kuka ba, kuma shi kukan sa da biyu, na bakin cikin tsanar da Kamrina tayi masa har zata iya,raba sa da jinin sa, cikin da ya dau shekaru  yana rokon Allah ya basa  da sai yanzu yaga samu kuma yaga rashi,  why why Kamrina me yasa zakiyi abinda zaisa ma zuciya ta tsanar ki me yasa, kinsan à duniya kece mutum ta uku da nafi so à rayuwa n’a daga iyaye n’a sai ke me yasa me yasa.”

 Ya jima yana wanan sabatun dakyar ya samu yayi barci…

B’angaren su Fulani saida Kumar ya fita daga harabar asibitin ta ankara Cikin fushi zataje ta masa magana Ànmi ta rike ta, ta girgiza mata kai. 

    Kamrina kam tunda ya bata takarda ta kasa motsi, takai minti goma à tsaye Rukaya ce ta taba ta ta riko ta,sai ji sukayi Kamrina tayi suuuu ta fadi kasa sume, hankula suka tashi, aka d’auke ta sai wani d’aki aka kwantar da ita, taimakon gagawa aka Bata, anan Fulani Momy da Anmi suka kara tabatarwa cewar akoi boyeyen Al’amari akan zubar da cikin nan duba ga yanda Kamrina ta kasa magana da mamakin zubar da cikin da akace tayi, wanda bata aikata ba. 

   D’akyar aka samu Kan Kamrina ta farfado, koda ta farfado ma kasa magana tayi sai idanu  da take bin kowa dashi….

  Fulani n’a kuka tazo ta kama hanun Kamrina tace ” ya ta kiyi hakuri nasan bazaki iya kashe ko dan tsako ba bare ki raba uwa da cikin ta ba,nasan da wata kasa. “

   Kilishi ranta ya dan sosu tace “haba Fulani à gaban ki dai kinji abinda dan nan ya fada, ya kamata in yaro yayi ba daidai ba a dinga tsawatar masa anma ba wai à dinga basa goyan baya ba ana yarda da abinda yace. “

  Tunda Kilishi ta fara magana Kamrina tayi kur ta kure ta da idanu, kamar tana nazarin wani abu anma ganin haka da Kilishi tayi saida cikin ta ya bada kululu, tsoro ya kama ta kardai ace yarinyar nan ta fara gano ni. “

  Kilishi tace cikin ranta, tsab kilishi taja  Hafsa à zuwan zasu je ganin  jikin Princesse. 

        Kamrina kam ta kasa cewa komai da ta kali fuskar Anmi ta sai taji ba dadi ganin tana fushi da ita, itakam meye ke shirin faruwa

Da ita ne,ga wani daci da zuciyar ta ke mata na sakin da Kumar yayi mata, wani abu ya  tsaya mata a wuya mai daci, wanda shi ya hana mata magana sam ya tokare mata makoshi. 

        Ga bakon al’mari da ke shigar ta, ya akayi ita da ya kamata tayi farin cikin sakin anma take bakin ciki. Yau ta kasance rana mafi muni à rayuwar ta, me yasa kumar zai mata haka, me yasa zai yanke tsatsauran hukunci à kanta ba tare da yayi bincik’e ba, wata irin kara tayi mai cike da razanarwa Wanda ya tada hankalin  jama’a gurin…. 

Da sauri suka nufo ta, ihu kawai Kamrina keyi kamar mai iskoki, can kuma ta kece da wani matsanancin kuka, ta Rude Rukayya da itama hawaye take, Rukaya ta kali Fulani tace”Fulani wly ni nasan akoi wata à kasa ni na zauna da ita nasan ko daba bazata iya kashewa ba bare zubar da ciki , akoi lokacin da tazo tana kuka n’a tambaye ta tace wata yar classe dinsu ce sunje asibiti koyon aiki wato stage akace tayi ma wata mai ciki alura ciki’n matar wata biyu Anma sai ta hada wata alura ta mata sakamakon ta manta Wada akace ta mata, ashe ta zubar 

Da ciki ta mata .shine Kamrina tazo gida takai kwana biyu tana kuka wai kawar ta ta kashe rai. 

Hum abinda yanzu daga likitoci har stagiaire wato masu koyan aiki suna wanan gangancin.

     Wai sai kaga ke stagiaire kinzo koyon aiki asibiti maimakon ki aje hankali ki koya, ko in baki iya abu ba ki tambayi n’a saman ki wanda ya iya ya nuna miki à’a sai kuga tasa girman kai ita tafi  karfin ta tambayi n’a kasa da ita ko na sama da ita,   sai kaga tayi abinda bashi ba, Bata bin ka’ida maimakon tayi abu kaza sai tayi wani daban, kamar ace tayi alura kaza, bata san ta ina zatayi alura ba ta hanu ne ko jijiya, ko ta bayan duwawu, ko ta cinya, sai kawai ta tsula ta inda taga dama, kuma baza’ayi ta daidai ba saide ayita wani gurin daga nan sai à maida mutum gurgu ko wani daban, to wly har ma’aikatan Wanda basu san aikin su ba hakan suke, dan Allah yan uwa à dinga aje hanakali ana koyan aiki, in kaga abinda yayi k’arfin ka à matsayin ka na likita ko mai koyo, kai tsaye kace baka iya ba, ko kuma ka tambaya hakan ba matsala bane. 

  Sanan kuma masu karatun ku tsaya ku aje hankali ku iya pratique ku iya théorie, kuda kanku zaku ji dadi in kun iya aikin ku. 

     To yanzu Fulani wada take wanan kukan kwana biyu akan abinda ba ma ita tayi ba ya zata iya yin wanan danyan Aikin. 

    Fatima wada yanzu take Anmi, tace “hum to Rukayya yanzu kowa zai iya bacewa, wata kila.

    Hakan ce ta faru ga yar uwar ki, kinsan kowa n’a iya kuskure kuma dan Adam kan iya canzawa à ko wane irin lokaci . 

  Wata kila itama hakan ce ta faru da ita, tunda ta kasa kwantar ma da mijin ta hankali ta kasa biyaya ai zata iya komai ma. “

   “Ya isa ! 

Fulani ta daka ma Anmi tsawa, meye haka diyar ki ta cikin ki, keda ya kamata ace kin lalaba ta nayi imani cewar Kamrina bazata iya Aikata abinda ake zargin ta dashi ba.”

   Sanyi Anmi tayi dan itama tasan ba yar ta bace, anma ya ta iya ko ba ita bace dole à nuna mata kuskuren ta na abinda tayi ma mijin ta.

Wayar Anmi ce tayi kara ta fita daga asibitin, Kumar ne t’a daga ya gaida ta, ta amsa cikin farin ciki, tace da na kana lfy ko ? “Eh Anmi dan Allah kuyi hakuri abinda nayi ma yar uwa ta, à kula da ita Yar fira suka dan yi nan yake shaida mata zai bar kasar anma dan Allah kar ta fada ma kowa  inda yake hakuri ta kara basa sukayi Salama, sosai take son  Kumar ya ita ta haife sa. 

  Can b’angaren Momy ta rungume Kamrina tana lalaba ta. 

Washe gari jirgin su Kumar ya tashi sai US, yayin da ya karye duk wani layi da Za’a same sa dashi. 

A ranar kuma Aka Salami su Princesse, taji duk abinda Kamrina tayi mata a bakin Kilishi, duk da dama tasha zubar da cikin Kumar dan ko kadan bata sha’awar Yaya, anma wanan taci buri à kansa sakamakon shawara da rabi ta bata kan cewa ta samar ma Kumar magaji ta yanda danta ne zai gaji uban sa, ba dan wata ba, da wanan shawarar ta bar shan komai na hana d’aukan ciki, har ta samu wanan kuma Kamrina ta zubar mata, duk da taji an sake ta tayi murna sosai anma ta d’au Alkawarin sai ta rama sai ta kuntata ma Kamrina. À ranar ta matsa lalai sai an kaita gida wajen iyayen ta, ba yanda Fulani Suka iya haka aka mata komai jirgi ya d’auke ta sai kasar Bagadur, kasar ta asali. 

Aci gaba da gashi 🍇

Maimou Love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

        *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

               *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋

*PAGE 85-86*

Yau kwana biyu da saki Kamrina su Fulani Sun hana à fada ma sarki Abdullah sakin Kamrina, Anmi ta yarda ne ba tare da wani damuwa ba, ita kadai ta barma kanta sani, Su Fulani sunyi salama zasu koma gida,   Kamrina kam ya ta kwala ihu domin tafi sabawa da su  Fulani,  suma su Fulani sunso tafiya da ita anma ganin yanayin da ita Kamrina ke ciki sai suka Barta tana kuka suma haka suka Tafi cike da kewa. …….

Tunda suka tafi gabadaya abu ya kara rikice ma Kamrina batada wani muradi yanzu da ya huce taga Kumar ji take ya tayi hauka. 

Zaune take ita daya tayi zugum yau kwana daya kenan da tafiyar su Fulani Anma ta kasa sakewa, zaune take ita kadai ta zuba ma TV idanu kamar

Tana jin mai ake cewa ànma sam bata ma San tsiyar da ake yi à TV ba, tunanin Kumar ne take yanda yake Romancing dinta, murmushi take har tana dan boye fuska kamar yanzu abin ya faru, ko yana ganin ta, tuna yanda yake rudewa in yana wasa da jikin ta tun bai je ga baban ba, wani abu taji kasan ta ta taba, ji tayi duk ta jike à kasan ta, Anmi Fatima ce ta fito ita da Kamrina karama suka zauna kusa da ita, Anmi ta lura diyar tata ta rame à yan kwanakin nan, dafa ta tayi firgigit sai gata ta dawo hayacin ta, Murmushi Anmi tayi tace “rabuwa da miji koda baka Son sa Akoi ciwo, yanzu wa gari ya waya, ya miki laifi ya baki hakuri ya zubda girma da kima irin tasa ta namiji ya baki hakuri anma da yake ke k’afafar zuciya gare ki saida kika raba sa da jinin sa. “

   “Kuka Kamrina ta kece dashi “ciki’n hawaye tace “Anmi ki yarda dani ba ni na zubar da cikin matar sa ba, Allah ya sani ni Kamrina ba haka nake ba, na tabatar da apou n’a da rai shi kadai yasan wacece ni, yasan ba ni bace .

  Na yarda nayi ma miji n’a laifi à baya à bisa rashin sani anma banda wanan da ake zargi n’a “

Tabas taba Anmi da Kamrina tausayi, Kamrina tace “na rantse da Allah banida hanu à zubda cikin nan. ‘

Nan ta fashe da kuka. 

Tsinkayar muryar Ànmi tayi tana rarashin ta cikin tausayawa, itama tace “nima nasan ba ke bace ya ta, duk da baki tashi hanun mu ba Anma nasan jini n’a bazai aikata hakan ba,ina so ki fada min tsakani da Allah kina son mijin ki ko kuwa ? 

Sune kai kasa Kamrina tayi tana Dan murmushi tace “Anmi wly yanzu ina son sa. “

Murmushi Anmi tayi takai mata dukan wasa tace “ja’ira kawai .”

Kamrina karama ma dariya tayi, tun daga lokacin Anmi da kanta take gairan Kamrina .

B’angaren Ibrahim yayan Kamrina baya kasar anma gabadaya ya susuce Sam bai san Son Rukaya ya shige sa haka ba, dan   Allah Allah yake ya gama abinda yake ya dawo gida ya sanar ma da iyayen sa.

Itama Rukaya tana can da ciwon so an kasa gane kanta. 

B’angaren kilishi komai ya rikice tunda suka koma gida kulum dadare sai anyita zabgar ta da bulalar da bata san daga ina take fitowa ba yayin da kananun halitu masu muni ke fito mata suna bata tsoro, yanzu kulum dare sai ta wahala, abun ya ishe ta domin duk kamanin ta ya tsanza ita kadai tasan abinda take ji, ga hafsa ta rikice mata lalai ita Ibrahim take so yayan Kamrina In ko bata sâme. Sa.ba ta shiga duniya, saida kilishi tayi sati tana shan wuya tukon aka sarara mata, anma Sam ba alamun nadama.

   Tunda Princesse tifa ta sauka gidan su tana kuka ta fada ma uwar abinda Kamrina tayi mata, mahaifiyar ta taji ciwon abun sosai, ai kuwa washe gari tace “maza suje wurin boka, boka yana jin bayanin su yace “lalai Aiki ne baba, dan haka Princesse ta dawo dadare, aiko Princesse na dawo Wa boka yace “yanzu mai kike so à miki ne ? 

“boka so nake à kara sa ma miji n’a tsanar Kamrina kar ya maida ta har abada sanan asa masa matsanancin so na ta yanda zaifi jin magana ta fiye da ta uwar sa. “

   Wata dariya boka ya kece da ita, yace “an gama anma wanan aiki dole sai aljani tsigu ya kwona dake, za’ayi aiki da sperm dinsa da naki za’a hada da maganin da zaki sa ma mijin ki à abinci yana Ci an gama ko uwar sa kika sa ya zaga zai aikata ba tare da shayin komai ba. “

Ba wani bata lokaci Princesse ta yarda duk da tuna wahalar da tasha àcan baya da tayi, Anma da ta tuna biyan bukata tafi komai aiko ta yarda…. 

.

  Boka harda lashe baki, sa ta yayi ta tube haihuwar uwar ta yasa ta kwonta, ya samu nonon ta yana wani sha kamar maye, aiko ya fido zangare riyar jijiyar sa ya dana mata ita, tun cikin k’arfi yake zura mata ita ya kwashi kusan awa tukon ya barta ,princesse kam harda kukan wahala, nan ya fida sperm  dinsa da nata ya hada à wani magani ya bata yace “ta samu tasa masa à abinci duk wata bukata zata biya… .

  Haka Princesse ta koma gida aiko saida ta fada ma mahaifiyar ta wa’iyazubillah cewa tayi indai bukata zata biya to ba matsala. 

Innalillah wanan zamani har yakai inda uwa zata goyi bayan ayi zina da Yar ta mai aure dan biyan bukatar duniya, ya salam Allah ya shirya mu. 😔.

  Kumar ne yayi kiran Fulani sai fada take masa rai a bace yace mata “Mom ai na maida matata tun ranar bacin rai ne dama, ai ita Anmi ta sani, saide har yanzu akoi bacin ran abinda tayi min. “

Sanyi Fulani taji ta sa masa Albarka tare da karin nasiha, nan ya fada mata kudirin sa ,sanan yace à kular masa da Princesse. 

Dadi Fulani taji ta sa masa Albarka  .

Kamrina kam an shirya ta tsab saide Anmi tace zata Je wata kasa anma ba  kasar Rajugur ba,take farin cikin ta ya gudu, ita tunanin ta k’asar Rajugur za’a kaita ko Dan  taga sanyi idaniyar ta wato Kumar ita kanta bata san tana son sa ba har haka. “

Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

        *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

               *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋

*PAGE 87-88*

Kilishi kam wasa farin girki abu kamar ya tafi kwana biyu ashe abin ba haka yake ba  dan yanzu abu yake, har ta fara warwarewa tana sha’anin ta, yau dadare da misalin k’arfe daya na dare kilishi  n’a kwasar barci sai shinkori take ta saki baki hangangam, wani irin karan jariri taji an mata a kune à firgice ta tashi à matukar rude ,da daura kirji, idanu ta fara warewa kamar mai shirin sakin Zawo, kululu taji cikin ta ya bada sakamakon abinda ta gani bisa gadon ta, jariri ta gani, rai a bace, k’afafu daban, kai daban hanu daban duk wani sasa n’a jinkin jariri daban  ga kai can sai kukan jini yake, abinda ya kara bata tsoro wanan kai da yake magana shi kadai yana cewa “muguwa kin raba ni da duniya kin hana ni fitowa duniya tun ban zama mutum ba, to nima bazan barki ki zauna lfy ba ..

  Tashi yayi ya hade wuri daya gudul gudul ya fara watse ma kilishi baki yana dariya abin tsoro  .

Sululuuu kilishi tayi zata sume sai ganin ta tayi wanan jariri ya tarbe ta,  wayo Allah cikin ta ne ya bada wata irin kara sai ga zawo, jariri ya fara rawa yana dariya, 😂 

Kilishi ta fara zanzana da baki tana Son rokon sa Anma ta kasa dan an hana ta damar hakan. 

Haka tasha wuya à ranar sai asuba ta samu barci mai cike da firgici ya kwashe ta. …

    Kamrina kam tunda ta lura ba gurin  masoyin ta zata ba ance wai wurin wasu yan uwan ta za’a kaita su ganta,take.cika tana batsewa bata ko walwala, Anmi ta lura da ita anma ta share. Kamrina kam abu kadan ‘ zaka mata yanzu taji haushi tana masifa. 

    Yau za’a kai Kamrina taje wurin mahaifin ta yana murmushi cik’e da kewa ya mata fatan alherie tare da nasiha Sun dan taba fira sukayi salama harda shi mai martaba akayi rakiyar Kamrina inda jirgi n’a gida wanda itama mai Martaba ya saya mata nata n’a kanta, tayi farin ciki da godiya .

 Haka tanaji tana gani ta shiga jirgi ita kadai ya tuka suka lula gajimare .

  Tun tana tunani har takai ta fara barci tafiya sukayi ta awa biyar, sai gasu filin jirgi n’a US. 

Dreban jirgin na zuwa ya aje ta kasancewar Yaga wanda zai tafi da Kamrina ya mata salama ya daga. 

Kamrina kam ya tayi kuka ganin an aje ta wuri an tafi an barta ita daya me ake nufi da hakan, daga kai tayi tana. Kalon mutanen da suke fucewa kowa n’a harkar gaban sa,

      Juyawar da zata kara yi taga mutum tsaye à kusan ta sanye da riga da wondo bakake, sun kama sa sun masa matukar kyau agogo mai kyau d’aure da Hanun sa, takalman sa ma bakake, yasa baban gilashi shima baki yayi kyau har n’a fitar hankali, hanuwan sa ya tura cikin aljihun wondon sa, tsaye yake yana kare mata kalo à karkace. 

      Kare masa kalo Kamrina tayi cik’e da tsoro da mamaki. 

Kusa dashi ta gusa ta tabatar shi Din ne, wata kara tayi ta Fada jikin sa ta rungume , wani irin chok ne ya jashi,jin lalausan jikin ta a jikin sa. , shi kam abun yayi matukar  basa Mamaki dak’yar ya banbare ta daga jikin sa yana kalon ta .

  Cik’e da mamaki sai yanzu ta tuna ashe fa a mai laifi ya d’auke, tabe baki tayi cikin ranta tace “ai kam zan sauke maka fushin nan tunda yanzu n’a ganka zan mane maka ne tamkar shiwingwom .

   Kalon ta yake Sosai da mamaki sakalo hanun ta tayi cikin nasa tace muje duk inda zaka kaini ka kaini, anma ka daina  min kalon da kake min domin kuwa ban aikata abinda kake zargi n’a ba, harda saki na sai yanzu ta tuna sakin, saurin janye jikin ta tayi taci fuska kamar ba ita Ba tace ” kayi hakuri n’a taba ma jiki ashe kai ba muharami na ne ba. “

“ai na maida ki tun ranar n’a maida ki d’akin ki, anma hakan ba wai yana nufi n’a yafe miki abinda kika yi ba. “

  Wani sanyi Kamrina taji tunda kam ya maida ta aiko wly yanzu zata nuna masa so  tsantsa, zata fida kumya..

   Gaba yayi abin sa ba tare da yace da ita komai ba ganin haka itama ta bi sa, bayan wata mota ya shiga ga  duka alamu taxi ce itama shigewa tayi, batayi wata wata ba ta matsa  kusa dashi daf Jikin su na gugar juna ta aza kanta Saman  kafadar sa, shikam yanzu ta bar basa mamaki tsoro take basa, yarinyar da  ko murmushi bata taba masa ba to ya akayi haka anya itace kuwa, kai tantama yake waya ya d’auka ya kira Anmi suka gaisa nan Anmi take tambayar sa Kamrina ta iso,kalon ta yayi cikin zuciyar sa yace ashe itace. 

Bayan sun gama wayar yayi salama ya kashe har yanzu idanun sa a kanta ya saki baki duk ta canza masa. 

  Kamrina n’a kwance  saman jikin Kumar ta tuna nasihar Mahaifiyar ta tace “Kamrina karki ga Dan Allah ya baki kyau sura komai kice zakiyi amfani dashi ki wulkanta mijin ki, à wanan duniyar samun masoyin gaskiya mai Son tsakani da Allah irin Kumar wuya ne dashi ,domin badan kyan ki ko surar ki yake so ba so ki fida duk wata kumya da wata kiyaya ki nuna masa so.     

 À lokacin Kamrina sai Bata wani d’auki zancan  da mahinmanci ba, dan ita à tunanin ta basa tare da Kumar sai yanzu ne t’a ‘gane kan Zancan.. 

  Wani dadi taji ta kara rukunkune masa tana kalon hanya gari kam ya hadu, shidai kumar kamar an rufe masa baki shi ba Fushi ba sanan ba walwala ba, haka ya zuba ma sarautar Allah ido, anma manuwa da take  à jikin sa ta saukar masa da wata matsananciyar kasala .

  À haka suka isa à bakin wani gida madaidaici mai matukar kyau, gidaje ne kusan duk à. jere suke kuma kala daya, dan in ba lamba ba ita kadai ke banbanta  gidajen zaka iya shiga gidan wani à zuwan naka, Kumar ya salami mai taxi, ya fito dama ba wani kaya ba Kamrina ta taho dashi ba daga ita sai jakar ta, bin bayan sa tayi dan taga ya zama kurman gangan. 

Ya bud’e k’ofar da matatakala zaka fara cin karo nan suka taka sai gasu kuma kasa sukayi yar kwana 

Sai gasu à falo hadade sai zuba kamshi  yake babu tarkace falon Anma yayi  ba karya, baida wani girma sosai TV ce baba a b’angare guda, sai labule masu kyau à bango, da kujeru masu matukar kyau, sai wasu fulawoyi, ga katon pic din Kumar à bango nasu  Fulani shima can à lake nan ta tabatar da gidan sa ne ya saya, zuwa tayi kusan photon sa ta turo baki ta juyo ta kale sa tace “ni ina nawa photon ko dan ba’a so n’a shi yasa ba’a laka ba, yana jin ta sarai yayi banza da ita ya kuna TV yana kalo, “Wanka nake Son yi “

Tace dashi nan ma ba amsa, ciré kayan ta tayi tas ta bar jikin ta daga ita sai pant ko bra babu, tabas yau dama ba kumya à Idanun ta, kuma ai dama ya riga Yasan jikin ta to. Kumyar mi zatayi , tayi zama cikin turawa à wurin su ta fida kumya, bare yanzu da take Son Jan hankalin sa, ai wanan shi yafi komai sauki. 

À hankali ta tako tayo wurin sa dukiyar fulanin ta sai rawa suke, gasu bul bul Sun cika sai Sheiki suke manya dasu gasu tsaye kyam babu alamun lankwasa, farare kar har walkiya suke tsayawa tayi gaban sa 

Ta rike kugu tace “Wanka nake son yi. “

Daga kai yayi dan bata amsa yaci karo da abinda ya rikita masa lisafi take ya shiga wani yanayi,,,,😜

Lol Kumar anga kayan dadi🤣

Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

        *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

               *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋

*My Kawa Mrs Adam Yar Mutan Kagara anan ma ina mai kara tayaki murnar Kamala Novel din ki Mai suna Hakki, Allah ubangiji ya mana tsari masu irin wanan hali Dan wasu kudi daudar duniya ka sa a kashe tsohon mutane, gashi kudi Sun zame masa jaraba ya kasa kashe su kulum ba kwanciyar hankali, dama ka d’auki hakkin kashe rai ba tare da ya maka komai ba kace zaka samu kwanciyar hankali, wanan magana babu ma ita, Allah dai ya tsarkake mana zuciyoyin mu Ameen,ke kuma Allah baki ladan fadakarwa, kuskuren dake ciki Allah yafe miki*

_Hahh kawa ta Mrs Adam wanan page din naki ne ke kadai kiyi shagalin ki dashi, anma fa Kamrina tace bata son gashi Kumar dinta yace “baza’a gane masa sirri ba_😜

“`hahhh ina kike yar daki n’a my kellu, dake da yan groupe Maimouna M Abdoul novel Kamrina tace kun fa sa mata ido, in kuka matsa masu sai ta turo Aljana Fatima tazo ta rufe muku Idanu ranar First night dinsu, in sun gama sai à bud’e muku nima kuma ina bayan ta“`🤣🤣🤣😜

*PAGE 89-100*

Gaba-daya Kumar ya fita hayacin sa ya susuce,Ya rude, take Idanun sa suka tsanza launi, yayin da hajiya baba ta cika masa wondo kamar zata fito, sai wani zilo take, tana cika kamar zata fashe, sosai Kamrina ta dago sa,  anma sai ta share tayi kamar bata gane yanayin sa ba, dan bubuga k’afa tayi cikin shagwaba yayin da kirjin ta sukayi  wani  irin juyawa tace “nidai ka nuna min zafi nake ji. ,,,wayo Allah kumar kam takai sa k’arshe  ji yake kamar yayi kukan kura ya cabko ta, ya tsotsaye ta, “ke meye haka kuma Kinzo kina tada ma mutane hankali, ya tsinci kansa da fadin maganar ba tare da ya shirya ba.   

    “uhum uhum nidai ka nuna min”

Gani yayi in baiyi da gaske ba wanan zata bata masa shiri dakyar ya samu yar nutsuwa ya tashi, yace “muje n’a nuna miki tunda naga taken  rashin kumya kike ji”

“Uhum eh de naji in ma nayi ai miji n’a nayi ma kuma ba haramun bane 😏”

“ke daga hanu yayi kamar zai doke ta ita kuma ta tsorata kawai ta shige jikin sa ta rukunkume sa, cak Kumar ya tsaya sakamakon wani shok da ya jashi, itama  kara shigewa jikin sa

        Tayi tana Dan kuka tace ” wly karka dake ni kasan duka da zafi fa, shi dariya ma ta basa ashe yarinyar ta iya shagwaba har haka bata masa, shi fa namiji ne mai bala’in son shagwaba, shi yasa in ta masa har mantawa yake da wani fushi da yake da ita, dakyar ya samu ya banbare ta, ya nuna mata bandakin, har zata shiga kuma ta dawo ta turo baki waje yace “meye kuma ?  

     Um um ni wanka zaka min bazan iya ba, murmushi yayi na gefen baki cikin ransa yace “yarinya nasan maganin ki. 

  Ba zato taji ya d’auke ta cak sai b’andaki à gaban ta ya fara cire kayan sa duk à tunanin sa zataji kumya ta bar kalon sa anma sai yaga Idanun ta tas à Jikin sa, KO çan dama dan saboda ba wani son sa take ba, da kuma abinda ya mata shi yasa bai gane halin ta ba, anma sam Kamrina batada kumya, à makaranta za’a zana musu sasa na jikin namiji  à fada musu sunan su da kuma amfani  à jikin mutum, har n’a mace, tun suna kumya har sunkai sun fida kumya Sun kekashe, yana kalon ta, ta gefen ido yana fida kaya  yaga ko zataji kumya anma sai yaga kamar kara waro ido take tana kare masa kalo  ,itako Kamrina kare karance halitar sa take tuni ta gane mijin ta wane iri ne,         ita Allah Allah take ya tube taga jijiyar sa yau taga wace iri ce mai lank’wasa ce ko kuma mai katako ce, shi kam ya fara tsurewa da al’amarin ta ya fara tunanin aljanu ne yanzu bisa kanta, tubewa yayi gaba-daya   Kamrina ta bud’e Idanun ta kur à kansa ga jijiyar sa ta sauke idanu ganin ta tayi zukekiya katuwa da ita, ciki’n ranta tace wanan mai katako ce, tab kuma wai à sata à jikin mutum ,ina wly bada ni ba, Kumar kam ganin bata wani alamun nuna kumya ba sai shi yaji yar kumya ya rufe da hanun sa  Waro ido tayi😳  tace “kumyar me kake ji nida nake mace banyi ba sai kai, dukawa tayi kasa wajen jijiyar sa tasa hanun ta wai zata auna taga tsayin ta, gani yayi fa yarinyar nan batada kumya ko kadan, tsaye ya tayar da ita ya sakar masu shawer  ruwa ya fara zuba à jikin su, dukan su da shauki bashi soso da sabulu tayi wai ya cuda ta, ai ko ba musu ya amsa, ya fara goga mata anma yafi wanke saman nonon ta,yafi goga sabulun nan, cewa yayi ta duka ya mata tsarki aiko ba musu ta duka ya ko sa ruwa kasan ta yana    wankewa à hankali yana shafar gurin lumshe idanu take Dan murza sama sama yake, wasa ne ya fara mata, nan ya tashi ya hade bakin su wuri daya tana biye masa tana masa kalar Tata iyawar, hanuwan sa duka yakai ga n’a shanun ta duka, yana matsawa cikin shauki, sai sauke numfashi suke dan suna jin dadin abin  sosai suke shan bakin juna à hankali ya fido bakin sa ya gangaro zuwa ga nonon ta daya yasa baki yana tsotsa, dayan kuma yana lumda shi da hanun sa  ,sosai yake shan nonon ta yana wasa dasu kamar zai cinye su yabi ya rikice mata, har dan kuka suke ita kuma tana sa hanun ta cikin sumar kansa tana turawa tana wasa dashi, daya hanun ta yakai kasan sa  yana turo mata jijiyar sa ta shafa, ganin haka ba kumya takai hanun ta ,ta cabko Ta saida yayi wani Dan kara n’a jin dadi hade da wata nauyayar ajiyar zuciya  mai hade da jin dadi,, lumshe idanu yayi yana kara tura bakin sa a nonon ta kamar zai cinye su.

      Sosai suka motsa juna, ya daga k’afar ta daya ya rike, yayin da ya duka yakai bakin sa kasan ta fara sa harshe yana wani irin Wasa à gurin, wayo kara tura kansa take à kasan ta, sosai ya fida ta cikin hayacin ta, ganin ruwa da yayi yana kwarara kasan ta yayi maza ya d’auke ta cak, yakai bakin sa saman nonon ta yana sha yana tafiya har ya fita daga d’akin yakai d’akin sa ya aje ta saman gado, nan ya d’auko wata Zuma yana zubawa à jikin ta yana lashewa, ya dibo à hanun sa ya goga saman nonon ta yana lashewa,,, ya kara debo wata yakai kasan ta ya shafa nan ma yasa baki yana tsotsewa da ruwan dake fitowa kasan ta duk sun fita hayacin su, Kumar ganin ya samu dama yasa ya mata rumfa bakin sa cikin bakin ta ya kara kware k’afafun ta, à hankali yayi addou’a saduwa da iyali ya fara kokarin tura mata tura mata jijiyar sa, Kamrina tuni ta dawo hankalin ta, anma ganin da tayi in tayi kokowa zai iya ji mata, kawai ta barsa wani radadin zafi ne take ji à jikin ta,  daga kasan ta har tsakar   kanta ,à hankali tace yaya inajin zafi sosai ka taimaka, bakin su ya hade à hankali yake turawa har ya samu ta shiga dakyar, wata irin  ni’ima yaji à jikin ta, ga dumi ga ruwa masu gardi da yauki, gashi jijiyar sa ta kame kam ta samu yanda yake so, Kumar kam ya shiga wata duniya, Mai matukar dadi da ni’ma wada bai taba shiga ba,  tuni ya fice à hayacin sa ya shiga wata duniyar ta sambatun dadi, hahhh Sweet Baby n’a wly ke mace ce har kinfi mata dubu,   wly ke Zuma ce wly kin ma fi Zuma, ke Allah ma su Anmi Albarka suda suka haife ki, Allah ma Fulani Albarka suda suka Aura min ke, I love you, plz ki so ni KO kadan ne wly bazan iya Rayuwa babu ke, dan Allah ki so ni ko kadan ne, dan Allah karkiyi nisa dani ki dinga bani zumar ki kulum   ina cinki kinji Dan Allah, wayo dadi kuka ne ya kufce masa ba shiri, haka yaci gaba da kukan sa hawaye shabe shabe sai sabatun dadi yake , yasha sambatun sa da kuka, duk irin radadin da take ciki wani abun dariya yake bata, ta daure iya dauriya batayi kuka ba, sam, shiko yana binta à hankali, gabadaya ya cika mata mara da abun sa, ya jima à kanta kusan awa daya tukon ya barta, sai mana mata Kiss yake ko ina………

Ciki’n ransa yake cewa ashe da can ba aure yayi ba yanzu ne yayi aure, ashe haka abun yake aiko kulum sai yayi, wly ai shi yaga guri, kara kankame ta yayi ya kama bakin ta yana sha, itako ta galabaita sai lumshe idanu take. 

 Lol su Kumar an angwance🤣

Kawa kizo kiyi jinya 😂

Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

        *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

               *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋

*Oh Sorry fans, wacan page nayi mistake, Wajen n’a sa pg 89-90,sai  nasa 89-100,sorry 89-90 shine daidai*

*PAGE 91-92*

Ganin halin da take ciki yasa ya saurara mata, Anma ba wai dan baya bukatar ta ba ,,,Ganin halin da take ciki yasa ya kama ta,  ya kaita bandaki, ya hada mata ruwan dumi ya dana ta ciki harda yar karar ta, dan ruwan akoi zafi… 

      Saida ya mata ruwa biyu ta dan ji dadi, tace ya barta zata karasa ,yayi Wankan sa shima gaban ta ba wani kumya, itako ta tsura ma mazakutar sa ido ba kyaftawa,,, 

   Cikin ransa ko cewa take tab wly naji maza, yanzu wanan abun duk à jiki n’a ta kare, na shiga uku, kai wly maza ba kumya,  tab to ai ni na ja, nice karshen marar kumya,  tunda ni na tsokano sa, yana wanka  ya juyo carap yaga idanun ta akan jijiyar sa, kalon ya dan tsaya yi n’a dan lokaci ,ciki’n ransa  yace  anya yarinyar nan tanada lfy ko, ka duba yanda ta kure min abata tana kalo ba ko Wani kumya, ci gaba yayi da wanka ba zato ta tsinkawo muryar shi yace “ko na kara miki naga alama bata ishe ki ba, saurin kawar da kanta tayi ta dan tsuke fuska tana gunguni, kasa kasa tace “mutum kamar Aljani shida ba kalo na yayi ba ya akayi ya gane ina kalon sa😏 ,

“sai n’a. Kashe bakin  tsiwar    nan tunda naga baki sha da kyau ba,” yau wa ke tsoro tace kasa kasa, duk k’arfin hali take yi domin kuwa     zafi take jin kasan ta, yana gama Wanka  ya fito ya koma bed ya kwashe shimfidar  domin duk ta bata sa da ruwan ni’imar ta, sai dan jini kadan, nan ya canza zani ya shimfida wani, ya d’auki wancan ya sa cikin kaya masu dati. 

    À hankali ta fito tana dafa bango, tarbo ta yayi ya kamo ta ya zaunar da ita bakin gado ,bag dinta ta d’auka ta duba dama ta taho da pant guda  biyar masu kyau ta mika masa ta masa alamar ya sa mata, aiko ba kumya shima ya amsa ya zura mata, à hankali, dama tawul ne gare ta shiko fita yayi, ta duba cikin kayan sa ta samu wata riga marar hanu mai dan tsawo ta dan kai cinyoyin ta.Tasa, fita yayi yaga an jere abinci saman table, dawowa yayi, yaga yanda tayi kyau ga gashin ta nan tubarkala  ga baki ga tsawo, ga kuma yawa, abin busar d’à gashi yasa yana busar mata dashi, yayin da kamshin gashin ke bugowa à Hancin sa, yaji dadin kamshin sosai, bayan ya gama busar dashi sai ya bar mata shi à sake,,ta kara masa kyau sosai, duk wanan abun da ake ba wanda yace um bare um um. 

D’aukan ta yayi sai table ta aje ta, ya hada mata tea mai kauri ya bata ba musu ta karba ta fara  Sha, can ya bata magani tasha, kukan shagwaba ta fara à rikice yace “lfy Baby na ? 

Bai san ya fadi hakan ba Dan shaukin ta yake. 

   Cikin shagwaba ta karkace kugu dan bata iya zama sosai, cewa yayi muga wurin yazo ya duka inda take, kin budewa tayi dan wata kumyar sa taji, muryar sa ta tsinkawo muryar sa tayi yace “in baki daga ba zan kara fa, ba shiri ta daga masa ya fida wondon ta, ya kware mata kafafu ya fara dubawa, gurin ya dan kumbura, yayi ja kadan, hanu yasa ya fara shafawa kadan, yana lumshe idanu, yakai baki yana hura mata iskar bakin sa  a hankali yakai baki ya fara lasar kasan ta, lumshe idanu tayi Dan tana jin dadi, saida ya lashe ta sosai, har ta kawo ya barta, abinci ya bata ta koshi, sanan suka sake wani sabon wankan. 

  Haka ya dinga kula da ita har tsawon kwona uku bai neme ta ba, ànma tana shan tatali, duk da har yanzu bai sake mata ba, shiko kumar kwona ukun nan à matse yake, à na hudu ne, yau da yama ya shirya cikin riga da wondo kanana Sun masa kyau sosai, itama ya so mata kaya anma duk riga da wondo ne  ,   irin nasa ya zabo mata na mata waw tayi matukar kyau, make simple tayi ,tasa takalma masu dan saukin tafiya, ta feshe jikin ta da turare masu sanyin dadi, shi ya gyara mata gashi ya tufke sa dakyar tana masa dariya, bayan sun gama shiri ya d’auki abaya ya sa mata,  tayi roling din mayafin dan baida girma, sai  ta koma balaraba tayi kyau sosai, shi kansa kasa d’auke ido gareta yayi. 

Haka yaja hanun ta a kasa suka fara tafiya suna tafiya cikin nishadi, sam Kumar ya kasa sake mata sosai duk da yanda yake jinta à ransa tabas aka raba su tamkar raba sa da ransa ne. 

Hanuwan su sarke da juna, anma duk abinda ta masa zai mayar mata, abin gwanin sha’awa, anma in  yaga an kalar masa mata ya fara kare ta kenan yana hararar mai kalon, ba karya Kamrina kyanta kam babu mai shi a kasar dole su kale ta…….

      À dadafe yayi kokari sukaje Gidan Abokan sa, yawanci duk wanda suka zo auren su ne Wanda kumar ya mata wulakanci à gaban su, sunyi mamaki kwarai yanda sukaji tana turanci ga kuma kumar ya nuna musu, yana ji da ita sanan yana matukar son ta, sai dare suka koma gida, bayan sunyi Dan ciyen su a restaurant, suna komawa gida tare sukayi wanka dan har sun dan saba da wankan tare. 

         Shi ya wanke abun sa, tun à bandaki ya fara wasa da boobs dinta    ya d’auko ta a bisa gado t’a aje ta yana wasa da jikin ta yakai ma boobs dinta cabka yana sha, kamar wani mayunwaci ,nan ya ruda ta da salon sa,    à hankali duk ya ruda ta da duk wani salon sa, tana biye masa itama da nata  wanda ya kara rikita sa, takai har à kunen sa tana wasa dashi tana masa tafiyar tsutsa, har wani vibration kumar ke ji, yayin da bakin sa ke kan Nonon ta yana sha, jin da yayi ta jike jagab, nan ya jefa kwalon sa dakyar, jin yayi kamar an kara mata ni’imar dadi, gaskiya yau ma ya kwasa saida yayi sau biyu, dan yau ma ta wahala daboda rashin sabo. 

   *bayan wata biyu zuwa lokacin kumar ya sake sosai yake nuna ma Kamrina so itama haka, kamar su cinye junan su, b’angaren sex kam ta kware yanzu, dan sosai take ruda sa a gado kulum sai ya mata kuka kala kala. Abin ba’a cewa komai, à. Haka ne Fulani tace ya dawo gida tunda yanada wata matar kar à shiga hakin ta, à lokacin ko Princesse tuni ta dawo gidan sa da kudirin ta, anma jin Kamrina ta koma ba  karamin bakin ciki taji ba,  shi yasa Sam bata d’auakan wayar sa,.

Haka su kumar suka shirya suka taho ciki’n so da kauna,

Ibrahim ma har ya dawo gida ya sanar d’à maganar tambayo masa auren Rukayya, kuma an basa Rukaya ba karamin farin ciki tayi ba, tun à. Lokacin suka kule,da soyaya kulum suna lake da juna à waya, ansa biki wata daya, Hafsa kam ba karamin hauka tayi ba, kilishi kam tayi baki ta rame ita kadai tasan azabar da take sha, mai martaba har ya gaji tambayar ta abinda ke damun ta, tayi baki ta ramé kulum azaba take sha dadare……. 

      Bayan dawowar su Kumar Fulani da sarki sunyi matukar murnar ganin yanda sukayi kyau da kiba, kumar sai lalake ma Kamrina yake ba kumya gaban kowa nuna ma juna so suke anan suka Ci abinci, jin sun zo, Princesse tasa àn shirya ma kumar abinci lafiyaye, dan tayi barbaden ta ta aiwatar da kudurin ta, ta ko sa maganin duka ma tasa, anma su kumar tuni suka cika cikin su sosai. 

 Aiko suna zuwa ta tarbo su Bata nuna komai ba, ta nuna musu abincin da aka  hada masu, kiss Kumar ya mata yace zamu ci in anjima Mom ta bamu munci da munsan kina hada mana da munci kadan can nan ma muci, anma yanzu ma bata baci ba zamu ci in anjima, bata so hakan ba taso yaci anma bata baci ba, in anjima da kanta zata basa. 

     Kamrina kam d’akin  ta nufa. Shima daki ya nufa Princesse ta bisa tana mita. 

    À yau Ne Ibrahim ya d’auko camara da ake sawa ko ina n’a gidan har n’a kicin, nan aka fara sawa ana duba abinda ke wakana har akasa ta kichen da shi da Kamrina karama da kuma Anmi ake kalo, an fara sa camara ne tun lokacin d’à aka sace Kamrina, anma masu aiki basu sani ba s’aide in anga kayi laifi à. Hukunta ka in na kora ne a kora. 

Ana haka har za’a fida aka gwado Kilishi ‘na barbade cikin abinda Kamrina ta hada, har inda ta fita tana murmushin mugunta,  nan aka ga maganar da sukayi da Kamrina da hararar da tayi bayan Kamrina ta juya da maganar da tayi nan Kamrina karama tace wanan ai abinda anty Kamrina ta hada ma  Princesse ne.

Karku damu saura page biyar n’a gama sa, akoi litafi n’a gaba da zai fito mai suna *CANJIN RUHI*

Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

        *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

               *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋

*PAGE 93-94*

Anmi tace “tabas ba makawa Akoi sa hanun ta zubewar cikin nan anma ban amince ku fada ma Kowa ba, ku barta ita da Allah in mai shiryuwa ce Allah shirye ta in kuma ba mai shiryuwa bace Allah kara tona asirin ta, ni nasan dama nasan jini na ba zaiyi abinda akace Kamrina tayi ba, Allah kara kare min ita”

   “anma Anmi dan me zaki ce kar à fada In ta cutar da anty fa  “cewar Kamrina karama 

Murmushi Anmi tayi tace “auta Allah ai baya barci  yanzu.sakaya tun à duniya ake yinta Dan haka mu bar Allah yayi nasa hukuncin sa,insha Allah komai zaizo karshe yayar ki kuma Allah na tare da ita. “

 Badan sun so ba suka bar maganar kasancewar su masu matukar biyaya ga iyayen su. 

       Sarki Raiyane jama’ar gari sun sashi gaba cewar basa son mulkin.sa domin akoi Zalunci, hakan yasa ya shiga wani hali. 

     Princess na shiga d’aki bayan ta gama mita ta nuna bukatar ta gare Sá, haka ya d’aure ya sauke mata hakin ta sam badan yaji dadin abun ba, ji yayi ma kamar ta kara salacewa,ita kadai ke kukan ta na dadi yasan da Kamrina cê shine zaiyi kuka dan dadi, ganin ta kadai abun Sá tashi take. 

        Haka ya gama tashi yayi wanka yana fitowa tana kwance yace ta tashi taje tayi wanka, kuka ta sa masa wai tunda take bata taba shiga kitchen ba sai yau ta masa abinci yaki ci, duk da laifin da ya mata ta ya tafi da matar sa ya barta batayi fushi ba yanzu kuma yaki cin abincin ta. 

  Gani yayi lalai bai kyauta mata ba, anma kuma bazai iya cin abinci yanzu ba, dubara ya samo yace Ok je kiyi wanka ni bari naje naci, wani dadi taji, yayin da take zagin Sá cikin ranta.. 

     Short dinsa yasa daidai gwiwa da karamar riga bayan ya shafa mai yayi kyau sosai, ya fesa turare ya fito yace ta tashi tayi wanka, tace “bari nazo na zuba má, ya tsayar da ita yace karki damu zanyi da kaina je kiyi wankan tsarki  ba kyau yawo da najasa. Ya mata Kiss taji dadi sosai dan tasan tunda yace zaici to zaici, saí ayanawa take yanda zata fara zuba mulkin ta bayan ya zama nata ita kadai take zata sa ya ma Kamrina saki uku  “

Bandaki ta shiga tana yan wake waken ta. 

     Prince cikin wani irin sauri yaje table din ya cika plat din da abinci, ya fita waje, gard kawai ya kira ya basu yace maza suyi su cinye su bashi plat, su uku nan ko suka amsa nan da nan suka cinye yayi maza ya dawo da plat ya zauna.

         Ya dan zuba kadan yayi kamar anci, ya tashi falo ya dawo, Princess ko Mai bata shafa ba ta fito kubur kubur doguwar riga kadai tasa, table din cin abinci taje ta bubud’e taga ya ko ci, sai washe baki take tana murna, ta taho ta iske Sá ta basa umarnin saki ya saki Kamrina, anma sai mai sai ga gard din nan da Kumar ya basu abinci  sun shigo a rikice suka ririke Princess suna cewa suna son ta, yayin da suke fada tsakanin su suna dukan juna Dan wani irin kishin junan su suke .

Pruncess abin ya huce tunanin ta tun tana buga musu tsawa da barazana anma ina abu yaci tura …

         Ihu ta kwala wanda yayi sanadiyar jawo hankalin Kamrina da  kumar kusan lokaci  daya suka fito, Kumar ganin yanda aka ririke masa mata ransa a bace ya daka musu tsawa da sauri suka sake ta , ta rugo da gudu sai bayan Kumar ta ririke sa tana kuka ganin haka suma mazan suka rugo sukace “oga ka taimaka ka aura mana madame, tab shi kansa kumar ya tsorata hata Kamrina a rude take, “bakuda hankali.matar tawa zan aura muku, ganin abin nasu ba na hankali bane Kumar ya d’auki waya ya kira sauran gard yace suzo suna Zuwa ya nuna musu mazan nan yace su d’aure su, suna ihun son princess aka tafi dasu, Kumar kam abin ya tsorata sa matuka, Kamrina ma da gudu tazo ta rungume sa, duk ya rude ga gard din da aka d’aure suma sai ihu suke a gida , waya ya d’auka ya kira fulani yace “Momy kizo akoi matsala, a rikice ta taho itama, kilishi yau ta shirya tona asirin ta domin azabar da take sha yanzu ta huce misali. 

Kuma sunce tabas in bata tona kanta ba haka zasu ci gaba da yi mata, Hafsa tunda taji ibrahim Rukaya zai aura ta fara shaye shaye

 Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

        *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

               *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋

*PAGE 95-96*

Fulani na yau wa b’angaren kilishi tazo nata b’angaren duk ta fita daga hayacin ta tayi baki ta rame ta lalace, nan akace mata tana b’angaren Kumar mara mata baya tayi. 

       Kumar kam ya rikice, mata biyu sun sasa gaba duk sun rikice,  ba kamar Kamrina tafi rikice masa, sun hana sa ko motsin kirki, ga maza da aka d’aure saí ihu suke, su son Princess suke, zuwa yanzu kam ya fara zargin ta. Tuni wani tunani ya zo masa,   Fulani ce tayi salama tazo, a rikice tace “lfy dai na ganku haka ga maza can a d’aure suna ihun son Princess, me ke faruwa ne? 

“Mom ba lfy, wly nima haka na fito na iske sun ririke   Princess suna cewa wai son ta suke. “

   Fulani kanta ya d’aure, Kamrina da dan gudu tazo ta fada kan Fulani, ta rungume ta, Jan ta Fulani tayi  suka zauna shima tace su zauna, Princess har yanzu a lake take a jikin Sá. 

     Fulani tace “ka fada min abinda ya faru, Kumar yace Momy bayan mun shigo Princess yau ta mana abinci to ciki na ya cika sai tace dole naci tunda ita tayi,ganin  da nayi  kamar bata ji dadi ba In banyi ba shi yasa nace zanci,  shine  dan na faranta mata rai, nayi niyar ci anma ina jin iskar abincin naji zuciya na na tashi, shine na zuba a plat kar ta fito na kaima Wanan mazan wanda suke ihun nan suka cinye nidai lfy na rabu dasu ba alamun  tabin hankali anma yanzu naga sun rikice ,hanu Princess ta aza bisa kai ta kwala ihu tace na shiga uku, kana nufin dama ba kai kaci ba yaran ka kaba suka ci, Kumar  ka kashe ni. “

Su duka uku suka kai duban su gare cike da zargin da suke dama, rai a bace Kumar ya taso ya shake ta, yace “me kika Sá a abincin nan dama na Zargin hakan, idanun Sá sunyi ja, jijiyoyin kansa har tashi suke, princess tasha shaka, ganin yaki ji Fulani ta d’auki waya ta kira mijin ta cewa yayi maza yazo dan Sá zaiyi kisan kai, hankali tashe cikin minti biyu aka kawo Mai Martaba b’angaaren Kumar, dakyar aka samu kumar ya Saki Princess ,saida ta suma  ya sheka mata ruwa ta farfado, da mai martaba yayi gyaran murya ya tambayai ba’asi nan Kumar ya fada masa komai, daidai shigowar kilishi itama zama tayi, da sauri Princess ta rugo kusa da Fulani tace “zan fada zan fada, tana kuka ta fayace musu komai duk wani mugun abu da tayi, runtse idanu Kumar yayi yace “ashe dama kin jima kina zalunta ta, kika sa nake má matata wulakanci, itadai kuka take tayi, Kumar yana hawaye ya juyo yace “daddy Momy kuyi hakuri bazan iya zama ba 

    Da macan da take sa ina kauce hanya, sanan macen da take bin yan tsubu, dan haka kije na sake ki saki uku, “

  “A rude ta suma yayin da Mai martaba yake salati, sam baiji dadin sakin ba, duk da yasan ita mai laifi ce baba, sanan  kuma sam bata d’auke su da daraja ba  ,dakyar aka samu kan Princess, sai kuka take, tana da na sanin abinda tayi yayin da take jin wani bakin ciki na nukurkusar ta. 

    Kilishi ce ta kece da kuka yayin da kowa ya juyo ya kale ta, da Mamaki, tace Mai Martaba dan Allah ka yafe min Dá kaida iyalan ka, sau tari soyayar da naga kana Nuna má kishiya ta, kana nuna kafi son ta duk da baka fada ba, mutum yana ganin zaman mu yasan akoi banbanci, tun ina kauda kai    har zuciya ta ta fara saka min mumunan abu, nasha jifan fulani da mugayen abubuwa anma baya tasiri kasancewar ta mai addini, duk da haka ban fasa ba naci gaba da yi ko zan samu nasara, kwatsam ranar da nake ganin itace nasara ta ,sarakuwar ta ta bata komai wato Kamrina, shine tun daga ranar nace saí na d’au fansa, ni na zubda cikin  Matar Kumar yayin da nasa maganin acikin abinda ta hada, shine Kamrina ta bata aka ce itace ta zubar, ta karashe zancan cikin kuka, daga Princess har Kamrina tashi sukayi tsaye cikin tsananin razana, Princess tace “dama kece, kumar kam kukan kura yayi zai shake ta Fulani ta buga masa tsawa, dakyar aka samu aka lalaba sa. 

      Princess kam shake ta tayi saí dakyar aka raba ta daga jikin ta, Fulani tace dama na san da kece, domin yar uwa ta ta fada min komai ,kawai nayi shiru ne kamar yanda na mata alkawarin bazan tona asirin ki ba sai In ke kika fada da kanki  “

   Shiru gurin yayi, yayin da Mai martaba yake cikin takaici, duk da kuwa yasan yanada laifi shima, agaban kowa yana nuna son da yake ma Fulani.

   _Hatara Maza, ya kamata ku dinga adalci à tsakanin matayan ku, duk da tabas matsawar ka tara mata to da akoi wada kafi so, anma ya kamata ku dinga boye son wada kuka fi so  cikin zuciya  domin gudun irin haka mu mata rauni  ne da mu_

           Yakai mituntuna,  sanan ya sauke ajiyar zuciya, yace  “duk da haka kinyi baban laifi, hakan ba zai hana na hukunta ki ba, à matsayi na na sarki mai adalci, duk da nima inada laifi, dan haka na yanke miki hukunci n’a shekara biyar à gidan Yari, tare da saki daya, in da rai da kuma lfy in kinyi hankali wata kila na maida ki d’akin ki, nan ya kira dogarai yace su fita da ita. ‘

  Haka ma Princesse tana matsanancin kuka ta bar Gidan, rufe taro da addou’a akayi, sarki ya kara musu Nasiha suka tafi jiki duk yayi sanyi, kumar  ne yake matsowa à hankali cike da nadama da kuma kumyar abinda yayi ta ma Kamrina, bisa kan laifin da ba ita ta aikata ba. 

Aci gaba da gashi

🍇

Maimou Love 😘🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

        *WACECE NI KAMRINA*

🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀

              *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋

🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚

*PAGE 99-100*

 Bayan ya gama biyan bukatar sa, nan suka rungume  juna, suna cikin farin ciki, kamo boobs dinta yayi Yakai bakin sa, yace “my Sweet ina son wanan abun, ki barmin shi kulum ina sha, lumshe idanu Kamrina tayi cik’e da Son mijin ta tace my love ai naka ne,kulum fa da shi kake barci kana sha, yanzu sai ka tsotse ma Babyn ka, shi kuma nan da wata biyar da yan kwonaki zaizo. “

   Jan boobs dinta yayi harda yar kwarewa, ya ware duka idanun sa yana mai kalon ta da mamaki, yace “baby kina nufin ciki na kike d’auke dashi, kada kai tayi, alamun eh, d’aukan ta yayi yana lilo da ita, tana dariya, godiya ya fara zabga mata harda yar kwalar sa yayin da yayi sujada, yana godewa Allah cikin farin ciki. Wanka sukayi, ya maida kayan sa nan ya fara kyautar kudi wa jama’a asibitin. 

  Yazo ya d’auke ta cewar an gama aikin yau, shoping yaje da ita nan Kamrina taga hauka, dan bai san mace zata haifa ba ko namiji, shidai duka yake hadawa, tun abin n’a ba Kamrina dariya na haukar sayan kaya da yake har ya fara Bata tsoro, dakyar ya sarara à wata mota aka kai musu kayan har ita Kamrina saya mata yayi  .

   D’aki guda akayi décoration na dakin da Baby zai zauna in ya girma. 

Anmi ma sunji suma suna can suna saye saye, kowa yaga abin da Za’a sa ma Baby sai ya saye ace na Dan Kamrina ne, har Ibrahim da Auta, kowa ya kagu yaga wanan da ko ya mai zuwa. 

.       Soyaya mai Karfi ke gudana tsakanin kumar da Kamrina ,ga wata kula da yake bata ta musaman ko kuda baya Son ya taba ta. 

           A kwana à tashi ba wuya, yau Kamrina ta tashi da nakuda  a rude kumar ya kaita asibiti suma su Fulani suka biyo baya ba jimawa Kamrina ta haifi yan biyun ta mace da Namiji.

       Masu bala’in kyau, murna wurin Kumar da sauran Family ba’a magana Anmi kam suna ji suka garzayo suka zo kumar kamar ya cinye yayan sa,dan so haka aka salamo su, ana kula da Kamrina, dan Kumar kam shima mai jego ya zama. 

  Bayan sati yaya sunsha gata anyi baban shagali wanda ya zaga kasa, wanda ya halaci mayan baki na groupe Maimouna M Abdoul novel su Kellu babar Kawa ta halaci bikin itama yan groupe Maimouna ma anzo anata zuba idanu ana kalon Kamrina mai kyau,can n’a gano Mrs Adam Kawa an dage sai dura ma Kamrina magani ake ana gyara ma kumar guri, dan yaji dadin harka. 😜

  Masha Allah yara sun ci sunan kakanin su, macen ansa mata sunan Fulani, namijin kuma sunan dadyn Kamrina, wato Abdallah, Suraya ma sunzo ita da mijin ta da danta, Umar Sanda ma yazo da Matar sa da yar sa, Rukayya da mijin ta Ibrahim ma sunzo, Momy da daddy sunzo, ubaida ma wada kilishi ta rike tazo da yayan ta biyu da mijin ta. 

       Anyi shagali sosai Princesse da taji labari har kuka tayi kamar ranta, acikin abokan kumar wani Sadik da yazo biki yaji yana Son hafsat ba ja suka kula soyaya.. ……

Duka duka anan n’a kawo karshen litafi na ,kuskuran dake ciki Allah yafe min… 

_Nagode matuka da wanda suke bibiyar litafin nan har karshen sa ,ubangiji Ya bar kauna,_🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰😌😍😍😍😍😍😍😘

    

   Sai kun ji ni à *canjin Ruhi* , tare da *So ne silar Faruwan hakan*

Aci gaba da gashi😁😁😁😁😁😁😁

Agajahub publishers

Leave a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Scroll to Top