Aisha Humaira Ta Hadu Da Rigimar Abale kalla kasha dariya

 Aisha Humaira Ta Hadu Da Rigimar Abale 

Abale da Aisha Humaira

yadda jarumar kannywood Aisha humaira ta hadu da rigimar abale jarumin kannywood

yadda Aisha humaira taiwa abale hulakanci akan wata masoyi yarsa

jarumi da a yanzu dai babu wanda yakai shi masoya tunda ludayin sa ya na kan dawo

daddy hikima wanda aka fisani da abale kodai ace masa mai gida a yanzu

yayi wata ta kaddama ta Aisha humaira ammafa ta cikin wannan daukar video

aisha humaira dai ta fito a matsayin mai kishi tunda da man kumal lun Mata ne hakan

wata a cikin masoya abale ce tazo akan tana san sa Amman ita sai ta kore har da hulakanci

wannan lamarin Dai bashi ne karo na farko ba da idan kaje gurin wani fi tacce ake

fuskantar hulakanci ,ana ganin hakan ne ma yasa suka shirya comedy Dan su

Ilimantar da masu kallo akan daukar kafa kage gurin wani fi tacce

duk da hakan bayana nu fin hakane halin su a bayan fageba

bama kamar shi daddy wato abale yadda yake daukar masoyan sa

abin gaskiya abin sha’awa ne kai ace daman abokin ka ne idan kuka hadu DA shi

bakamar yadda wasu fitattun suke yiwa masoyan su ba

masoyi dai na bukatar kulawa kamar yadda abale yake yiwa masoyan sa a koda yaushe

Agajahub publishers

Leave a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Scroll to Top