Aisha Najamu Izzar So Ta Saki Wasu Zafafan Hotunan Ta

 Aisha Najamu Izzar So Ta Saki Wasu Zafafan Hotunan Ta 

Aisha Najamu Izzar So Ta Saki Wasu Zafafan Hotunan Ta

wasu sababbin hotunan jarumar nan wacce take kara daukar hankalin masoya a yanzu ya jaho ce ce kuce a shafikan sada zuminta

daya daga cikin man ya kuma wanda tauraruwar ta take kara haskakawa a cikin fina finai masu dogan Zango

Musam man na kin shirin nan mai farin jini na izzar so wanda yafi kowa ne shi jan hankali idan ya fito

Aisha dai na taka muyin muyar rawa a cikin shirin hakan ya sa da aka sami wasu hotunan jarumar suka dauki hankalin

Masoya kallon fina finai a masana’an tar kannywood kuma ake ganin cewa hakan bai da ce ba

hotunan dai wanda ake ganin su a matsayin na rashin ta ido

sunjanyo magan ganu ma banbanta daga bakin alumma mafiya ya wan su kuma masoyan jarumar ne

a wannan lokacin dai shirin izzar so ne a kan gaba wajan masu kall

musam man ma yadda hajiya nafisa take kara yin izzar tata kuma take taka wanda taso batare da jin wani tsoroba

ga bangaran lawan Ahmad wato umar Hashim yadda yake aikin sa babu cuta babu cutar wa

ga ma mallakin duk kamfanin kuma babban attajiri a cikin shirin wato

Ali nuhu a matsayin matawalle kuma shi ma ya na karawa masoya farin ciki yadda ya kamata

Kuma a na fadakar da alumma sosai kamar yadda ya dace

abin jira dai a gani yadda dan matawalle zai facaka da dukiyar tasa

Agajahub publishers

Leave a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Scroll to Top