Duk da tallafin gwamnatin tarayya, ‘Yan Najeriya na ci gaba da fama da bakin talauci, Karanta Cikakken Bayani Anan

 Duk da tallafin gwamnatin tarayya, ‘Yan Najeriya na ci gaba da fama da bakin talauci 

Cbn anchor browers

Gwamnatin tarayya ta samar da shirye-shiryen tallafawa mutane da dama ta hanyar bada jari ko bada kudi kyauta

A watan Nuwamba na shekarar 2020 ne Rahoton hukumar dake kula da Talaucin Duniya ta bayyana cewa, Najeriya ta zarta kasar India a yawan matalauta inda ta zamo ta daya a Duniya.

Endpoverty.org tace daga cikin mutanen Najeriya Miliyan 200, miliyan 90 na cikin bakin talauci.

Bankin Duniya ya bayyana talauci da cewa, mutanen da basa samun Dala 1.90 a rana.

Saidai ba matsalar gwamnatin shugaban kasa, Muhammadu Buhari bane, kamar yanda Rahoton ya nunar. An samu matsalar ne tun bayan dawowar mulkin Dimokradiyya har yanzu.

Agajahub publishers

Leave a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Scroll to Top