Ina Son Nafi Kowace Jaruma Suna A Kannywood- Ummi Rahab Karanta Cikakken Bayanin Hirarda Akayi da Ita Anan

 Ina Son Nafi Kowace Jaruma Suna A Kannywood- Ummi Rahab

 

Jarumar Kannywood Ummi Rahab

Sai nafi ko wacce jaruma a masana’an tar kannywood ummi rahab

fitacciyar jarumar da ake yayi a wannan Lokaci musam man ma ta cikin fina finai masu dogon zango 

jaruma ummi rahab ta cikin shirin nan mai suna farin wata sha kallo ta baiyana burin ta a Kannywood

bawai wannan ne Karo nafarko da wani ko wata jarumi DA yake baiyana burinsa na ganin yafi kowa a kannywood

idan muka koma Baya kadan jarumi adam a Zango wanda yake a matsayin yariman kannywood

Akwanakin Baya ya taba cewa babu ba haushen da yakai shi suna aduniya Wanda lamarin ya jawo Ce Ce kucan alumma da ban daban

sai dai ina ganin ummi rahab dai ba lallai ta cika wannan borin nata ba gaskiya tunda akwai jarumai masu yawa a wannan masana’an tar a yanzu

Wasu Ku ma dai naganin dai jarumar zata iya cika burin tana dan ganin yanzu fa tadau hanyar shiga jerin manyan jarumai

da ake yayi a wannan lokacin musamman ma yadda take taka rawa a cikin shirin farin wata sha kallo 

Agajahub publishers

Leave a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Scroll to Top