Ummi Rahab Ta Fito Cikin Sabon Bidiyon Mawaki lilin Baba Wanda Ana Zargin Hakane Yahadata da Adam A Zango

 Ummi Rahab Ta Fito Cikin Sabon Bidiyon Mawaki lilin Baba Wanda Ana Zargin Hakane Yahadata da Adam A Zango 

 

inda alumma suke ganin ko a mafarki hakan ba zai faru ba sai ga shi yafaru a gaske kuru kuru

abin da ake ta tunanin adam a Zango yana gudar wa ummi rahab dai ne ke Neman faruwa

Dan jarumin ya na ta guje Mata cudan ya da wasu daga cikin mutane a kannywood

dan ana gainin halin su ba Mai kyau bane kuma suna samun zarge zargen alumma

tuni dai alumma suka fara baiyana ra’ayoyinsu akan lamarin na ummi rahab

Ummi Rahab da lilin Baba

Dan wasu nacewa duk wanda baiji bariba ai yaji wo wo

wasu kuwa na ganin hakan a matsayin rashina yadda da shawarar naga ne kawai

amman dai adam a zango ya fito ya gayawa duniya cewa

abin da nagayawa ummi shine nace tabi nan ita kuma tace dan zanbi

shi yasa ya barta ta yi abin da take so ,sai dai masu iya magana suna cewa

Han nunka baya rubewa ka yanke shi kayar ,shiya sa ake ganin duk da hakan adam a Zango ba zai barta

Baya fada Mata gaskiya ko taki ko taso tun ya zama kamar mahaifinta ne

Agajahub publishers

Leave a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Scroll to Top