Waiwaye Akan Rayuwar Maryam Yahaya Dakuma Halinda Take Ciki Yanzu

 Waiwaye Akan Rayuwar Maryam Yahaya Dakuma Halinda Take Ciki Yanzu

 Waiwaye Akan Rayuwar Maryam Yahaya Dakuma Halinda Take Ciki Yanzu

A yau cikin Yaddar Allah da taimakon sa munzo muku da wani sabon video Akan rayuwar Maryam yahaya

yadda ake tunanin asiri ya mayar da jaruma maryam Yahaya

daya daga cikin manyan jaruman kannywood wacce ake ganin tafi kowacce iya rawa da waka

Wanda an dade ana ta ce ce kuce akan rashin lafiyar tata dan ana ganin cewa kamar asiri akai mata ko dai wata rashin lafiyar wacce ba a san mai yake damun ta ba

sai jaruma maryam yaya ana ganin cewa abokan aikin nata babu wanda yai tunanin ya taimaka mata

sai dai ansami jaruma hadiza Aliyu wato Hadiza Gabon ce kawai tai halin nata

da ta saba na temakwan mutane ta kai ta wani asibiti a babban burnin ta rayya Abuja

amman dai ana ganin izuwa yanzu jarumar ta Fara saamun sauki

daga rashin lafiyar kuma ana tunanin jarumar zata dawo fage fafa tawa

taci gaba da baiwa masoyan farin ciki a fina fi

Agajahub publishers

Leave a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Scroll to Top