Rikichi Ya Sake Barke A Tsakanin Jaruma Ummi Rahab Da Yar Adam A Zango Bayan Watu ta Lafa

 Rikichi Ya Sake Barke A Tsakanin Jaruma Ummi Rahab Da Yar Adam A Zango Bayan Watu ta Lafa

 

Tofah wata sabuwar cha kwakiya rikichi ya barke a tsakanin jaruman ummi rahab da yar adam a Zango bayan wata kariya

Kai duniya ina Zaki damu ne wai indai kana raye kagaji da jin labarai kala kala a wannan lokacin

wani labarin inkaji yasaka dariya wani kuka zai saka sabida yadda yake abin ko dadin ji babu gaskiya

kamar dai wannan labarin ne a tsakanin jaruma ummi rahab da yar futaccan jarumin nan a kannywood

Wato dai Adam a Zango wanda kusan sanadiyar sa jaraumar taka fina finai a masana’an tar kannywood

a wannan lokacin dan kowa yasan cewa masu iya magana suna cewa albarkacin kadan kare kaza ke shan ruwan kasko

dan dai sanadiyar jarumi Adam a Zango ummi rahab ta tsinci kanta a kannywood harma

Takai a wannan lokacin babu wata jaruma Wanda takai ta a tarin masoya dan harma wani kirari

masoya ke mata a yanzu Anty sai dake ko sunki ko sun so kuma dai hakan ne dan masu iya magana suna cewa mai laya

kuma dai sune suke cewa kakiyayi sharrin wannan ka kyautatawa Amman dai duk abin ummi rahab

zata ce ko tanaima a gurin Adam a Zango yariga yazamo Uba a gurin ta dan shi yarai neta

kamar DAi yar cikin sa duk kuwa DA cewa bashine asalin mahaifinta ba

amman dai ya rai ne ta harma tazamo tauraruwar da babu irin ta a masana’an tar kannywood

wannan dai lamarin yake ci yake cin yewa abin dai sai ido a wannan lokacin

dan idan ana rigima a tsakanin zaki a daji sai kallo dai dan babu wani abu

Agajahub publishers

Leave a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Scroll to Top