Yadda Ake Cigaba Da Daukar Fitaccan Shirin Nan Mai Dogon Zango Na Aduniya

 Yadda Ake Cigaba Da Daukar Fitaccan Shirin Nan Mai Dogon Zango Na Aduniya

Ranar Laraba 27/10/2021 ake saran zaaci gaba da haska shirin Aduniya hausa series film

yadda ake cigaba da taukar fitaccan shirin nan Mai dogon zango na adunuya

aduniya dai shrine Mai dogon Zango wanda aka fi Sani da series

kuma dai a yanzu babu shirin daya Kai shi daukar hankali ma su kallo

kuma dai a yanzu shirin aduniya yazama zakaran gwajin dafi a fina finan kannywood

kuma dai duk jaruman cikin wannan fim din kamar dai kanabaro Wanda sai da takai

duk kannywood maganar sa ake kuma dai yazama babu jarumin da baiya maganar sa

haka dai shi ma jarumin da yazamo babu kamar sa a duk cikin jaruman da suke

taka rawa a kannywood Wanda takai duk jarumai irin su Ali nuhu da adam a zango

kuma San yin fim DA shi wanda kuma jarumai mata ma sai da suke so siyi fim dashi

wanda sanadiyar sa ko dai ace fim din na aduniya wanta kalma wacce har takai malama

a kano suke magana akan ta kuma dai kowa yaka yadda aduniya yake kara samun masu kallo

abale dai a yanzu babu kamar sa a kannywood kuma yana cikin manyan jarumai a wanana fim din

 

sai dai a yanzu dai da alama suna shirin daukar matakin gyara a cikin fim din

 

tun da kuma a ciki ana nuna yadda ake daba da harkar shaye shaye

wanda hakan ya janyo hukumomi a jahar kano suna dauki matakin hana yin hakan

Kuma dai a cikin wannan video kanabaro yai wa kowa bayani yadda yake akan cewa

Agajahub publishers

Leave a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Scroll to Top