Kalli Yadda Jaruma Nafisat Abdullahi Ta Bude Gidan Kwalliya A Birnin Jahar Kano

 Yadda Jaruma Nafisat Abdullahi Ta Bude Gidan Kwalliya A Burnin Jahar Kano 

Yadda jaruma nafisat abdullahi ta bude gidan kwalliya a burnin jahar kano a wannan lokacin da take kara daukar hankalin masoya

Oh gaskiya dole Mata a masana’an tar kannywood su ringa haukata masoya a wannan lokacin

Dan yadda jarumai maza da mata suke yin wani abun a wannan lokacin harma masoya suna jin dadin hakan

Yanzu kalli yadda jaruma nafisat abdullahi a masana’an tar kannywood suke yin yadda jaruman a wasu kasa shan suke yi

harma su ringa bude waja Jan kasuwan ci Wanda suke daukar alumma su runga samun ma aikata

A dai wannan lokacin jaruma nafisat abdullahi wacce take a matsayin sumaiya a wannan lokacin

Kuma alumma masoya suke kara San jaruma akan yadda shirinan mai farin jini na labarina Wanda yake

Labarin jaruman dan duk abin DA ake yi akan tane a cikin shirin wannan yasa duk abin DA akai dai dai a fim

kuma dai jarumar tana da tarin masoya a duniya kuma tana daya daga cikin jarumai a masana’an tar kannywood

wacce tafi ko wacce jaruma tarin kudi da man yan motocin hawa harma da daukar albashi a masana’an tar kannywood

kuma dai a wannan lokacin jarimar ta kara bude gidan kwalliya harma kashi alumma suna tu ruruwar zuwa wajan

a duk lokacin DA wani ko wata jaruma a kannywood suka bude wani wajan alumma suna cin curaindo

Kodan ganin jaruman bama kamar dai wannan lokacin a fannan kayan kwalliya ne aka bude

Agajahub publishers

Leave a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Scroll to Top