Soyayya Na Neman Zama Gaskiya A Tsakanin Hadiza Gabon Jarumar Kannywood Da Kuma Wani Babban Mutun A Nigeria

 Soyayya Na Neman Zama Gaskiya A Tsakanin Hadiza Gabon Jarumar Kannywood Da Kuma Wani Babban Mutun A Nigeri

 

Soyayya Na Neman Zama Gaskiya A Tsakanin Hadiza Gabon Jarumar Kannywood Da Kuma Wani Babban Mutun A Nigeria

Yanzu muka samu wani sabon labari daga wata tashar dake kan YouTuber

Wanda wannan labarin yayi matukar bamu mamaki ganin yadda aka bayyana cewa soyayya na Neman kulluwa a tsakanin hadiza aliyu Gabon da Kuma pantami

Wannan ya kasance tamkar wani sabon Al,amari a zukatan alumma baki daya

Amma kallon wannan video shi zai Baku gaskiyar labarin da muke muku

Idan har baki manta ba a kwana kin baya anyi magana Akan cewa hadiza Gabon da Kuma pantami sun fada soyayya

Har ta Kai da wasu daga cikin mutane suna yada cewa Ana dafda yin auren su

Amma a zahirin gaskiya ba wannan maganar

Hasalima ko kyauta aka bawa pantami hadiza aliyu Gabon ba abinda zaiyi da ita

Agajahub publishers

Leave a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Scroll to Top